Showing 78001 words to 81000 words out of 92878 words
Chapter 27 - Asma'ul-Husnah Complet Book by Indabawa .txt
yaga jinin sa a tare da Asma'u.
To amman ji yadda Asma'u ke gudun sa kamar dodo.
Asma'u da inda yaje gida suke tare kullum amman yanzu sai dai daga nesa.
Har gara yau ma ya samu damar zama kusa da ita har ya umarce abu tayi.
Yana son Asma'u so bana wasa ba. Amman ya rasa ta yadda zai nusar da ita ta yadda.
Asma'u na fita tayi dakin Momy, Momy na zaune suna waya da Mami tana fada musu sun sauka lafiya.
Asma'u na shiga ta ce,
"Ga ta nan ma."
Ta mika mata wayar. Gaisawa sukai tai musu ya hanya.
Kan gadon Momy ta hau. Momy ta kalle ta ta ce,
"Kinci abincin ne?"
"Eh naci."
Momy ta ce,
"Me kike bukata?"
"Ba komai!"
"To kwanta ki huta."
Ta kwanta.
*MS Indabawa*
[1/18, 14:39] Maryam S Indabawa🥰: LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
Dedicated to *My lovelly Mum*
*101-105*
Yau kwanan su biyu a gidan Momy amman zai iya cewa rabon sa da Asma'u tin ranar da suka zo.
Kullum tana daki a rufe bata fitowa falo ko da fito da ta ji shi take komawa.
Ya zuba ido yaga Momy ta ce, su koma gidan su amman Momy tayi shiru.
Haka ne yasa aka je aka share gidan a goge dan ya kagu ya tare.
Momy kuwa tana can tana shirya musu walima da za'ayi ne kafin su tare tinda ba wani biki akai ba.
Yau ya cire kunya ya ce zai fadawa Momy shi ta bashi Asma'u su tare.
Yana shigowa ya same ta akan kujera tana duba wasu takardu.
Yana zama ta mika masa wasu takardun. Amsa yayi yana dubawa.
Dagowa yayi yana kallon ta. Murmushi tai masa ta ce,
"Eh ai dole a hada maka walima Allah yayi Asma'u matar ka ce."
Murmushi yayi ya koma gefen Momy ya kama hannun ta sai hawaye.
Kallon sa tayi ta girgiza masa kai. Ta ce,
"Mene na kuka?"
"Dole nai kuka Momy. Momy kina sona Allah ya biya miki bukatun Alheri Allah yasa ki kyakyawan karshe."
"Ameen! Duk wannan addu'ar ta mece?"
"Momy kina sona da Asma'u kiga lokacin da nace bana son ta ke kika ce A'ah amman na ki sam. Wallahi Momy ban san me ya raba ni da Asma'u ba dan ban taba jin kin ta ba. Kullum da ita nake kwana nake tasho. Ina son Asma'u Momy."
Asma'u da fitowar ta kenan taji yana maganar tai saurin komawa daki.
Ajiyar zuciya ta sauke sai kuma ga hawaye nan ta rasa hawayen me take yi.
Momy kuwa, hawayen sa ta share masa ta ce,
"Ai Allah zaka godewa da yada Asma'u taka ce, gashi har ka mallake ta."
"Haka ne Momy ina gode masa a ko da yaushe. Kuma ina gode muku."
Ya mike ya ce,
"Bari naje na fara rabo."
Momy ta ce,
"A'ah sai na ji ta bakin ta tana son naka ne har yanzu ko aah."
Dariya yayi Ya fice, yana cewa,
"Momy tsokana"
dariya Momy tayi dan a duniya tana son dan nan mata daya guda tilo. Duk farin cikin sa shi take fata.
Abinda ta dade bata gani a tare da shi ga shi yanzu ya dawo kullum farin ciki da annushuwa ne dauke a fuskar sa.
Tasan duk wannan bazai rasa nasaba da samun Asma'u da yayi bane.
Mikewa tayi ta yi sama. Dakin da Asma'u ta shiga.
A kwance ta same ta. Mikewa tayi tana gyara zama.
Zama tayi a gefen ta.
Ta ce,
"Asma'u kina son Aslam har yanxu ne?"
Shiru Asma'u tayi a aranta ta ce ko bana son Aslam ai ba zan taba fada miki ba Momy bare ina son sa.
Momy ta ce,
"Karkiji komai ki fada min."
Kasa tayi da kai ta daga mata kai, murmushi Momy tayi, ta mika mata katin hannun ta.
Amsa tayi ta kalla. Murmushi tayi dan tasan Momy na son ta.
Dagowa tayi ta ce,
"Momy har wata hidima za'a kara."
Kai Momy ta gyada ta ce,
"Auren da muka dade muna fata ba dole ba. Yau Allah ya nuna mana kowa yaxo ya taya ni farin ciki na hada 'dana da 'ya ta aure."
Murmushi Asma'u tayi tai kasa da kai. Wai yanxu Momy sirikar tace.
Washe gari Aslam yai tafiya dan ya ce, shi zai je ya yo musu order kayan da zasu saka.
Tin ranar Asma'u bata kara ganin Aslam ba, kuma bata neme shi ba.
Shi kuwa yana can yana fama da rashin ta. Duk yadda yaso ya ji muryar ta baya samu, dan ko Momy ya kira ya ce a hada su da ta amsa bata magana wani lokacin ma kashewa take.
Murmushi yake dan shi, yasan yai wa Asma'u ba dai dai ba. Amman bari zai wanke laifin sa ne bari da su tare.
Cikin kwana biyu aka kara yiwa Asma'u gyara inda akai mata lalle da gyaran kai.
Sosai tayi kyau ta koma amaryar tata dai.
Yau ce ranar walimar da Momy ta hada a yau kuma zata tare a gidan ta.
Har su Zainab suna hanya, ita da Mami da Yaa Buhari.
Asma'u na ganin su ta rumgume su. Sai murmushi take.
Dakin ta ta ja Zainab tana dauke da Dadyn ta.
Tunda su zainab suka je take kallon ta ta ce,
"Ke Asma'u wannan kyan fa tin kafin ki tare ko dai har anyi wani abu ne."
Duka Asma'u ta kai mata ta ce,
"Ai shi ba ruwan da.'
Dariya Zainab tayi ta ce,
"Ma gani dai."
A ranar Yaa Aslam shima ya dira da kayan da ya taho masu da shi.
Yana ganin Buhari ya yi wajen sa, ya fe,
"Bro har kun zo."
"Eh man kun taso mu."
murmushi yayi ya ce,
"Wallahi Momy ce."
Suka shiga ciki yana daukar akwatin hannun sa.
Dakin sa suka nufa shima.
Karfe hudu har an gamai mata kwalliya. Kyan da Asma'u tayi ba zai fadu ba.
Amman tayi kyau sosai. Ta saka wani Material Milk kala wanda akai mata ado da dark brown din material.
Ta dauki dark brown din takalmi da jaka, da mayafi.
Ta saka milk din fashion. Ruwan turare akai ma. Tayi kyau kamar ka sace ka gudu.
Kowa yayi kwalliyar sa cikin shiga mai kyau. Dan lokacin ma har Maryam ta zo ita ma.
Da yake a harabar gidan Momy za'ai har wajen ya cika da jama'a
Bangaren mata daban na maza ma daban.
Momy da kanta ta shiga dakin da aka shirya Asma'u ta kamo ta.
A falon da ta zaunar da ita. Aslam ta kira ya fito shima cikin wata milk shadda da akai mata aiki da dark brown din zare.
A takaice dai anko sukai kuma sosai sukai kyau.
Tinda ya fito ya daura idon sa akan Asma'u ya kasa daukewa.
Sai da Momy tai masa magana sannan ya kalle ta yana sosa keya.
Hannun Asma'u ta kama ta kamo hannun sa suka sauka kasa.
Mami dake zaune a kasa tana ganin su ita ma ta mike.
Momy da Mami su suka fitar da yayan su.
Har wajen zaman su suka kai su. Akai hotuna da kowa da kowa sannan aka ci aka koshi akai musu addu'ar zaman lafiya.
Duk wanda yaga Aslam da Asma'u yasan sun dace da juna. Dan suna kusan dibar kamanni da sai shi fari ne tas.
Ana kiran magariba aka tashi daga taron kowa yai cikin gida maza suka tafi massalaci dan da anyi isha'i za'a kai amarya gidan ta.
Suna shiga ta shige toilet dan yin alwala amman sai ta ga ba hali dan period din ta yazo.
Wanka kawai tayi ta fito. Momy ce ta shigo ta ce, tai sallah ga wani ruwan turare nan tai wanka dashi.
Da toh ta amsa mata kawai. Bayan mintina kadan Momy ta dawo dakin.
Ruwan wanka ta hada mata da wani hadin turare, mikewa Asma'u tayi tai wanka.
Tana fitowa Momy ta kawo mata garwashi da wani turaren ta turarre jikin ta.
Wani hadin humra Momy ta kawo mata da wata atamfa ruwan ganye da ruwan daurawa.
Simple make up akai mata. Aka saka mata alkebba Golding kala.
Momy tai mata ruwan turare sannan ta saukar da ita wajen kawayen ta da Mami.
Nasiha sukai mata da addu'ar zaman lafiya. Sannan mutum biyu daga kawayen Momy suka fito da ita.
Dakin Dady suka kai ta shima nasiha yai mata mai ratsa jiki.
Sosai Asma'u take kuka dan sai yanzu ta san tayi aure.
Daga nan suka tafi da ita gidan mijin ta. Sai Zainab dake can tana kintsa gidan.
Gida ne katon gaske dan harabar gidan kanta katuwa ce, banda bayan gidan.
Garden da swimming pool ne sai bishiyun kayan marmaru kala kala. Da lilo.
Harabar gidan an kawata ta da fulawoyi. Kofa daya ce zata sada ka da shiga cikin gida. Da ka shiga kuma zaka ga katon falo aka saka masa wasu royal furnitures Coffee kala da adon milk. Haka ma labulayen kofi da milk ne.
Daga gefen sa yar stair ce da wajen daining da kitchen. Kitchen din ta an cika mata da kayan amfani zamani.
An mata adon sa irin na, Island kitchen plan akai. Daga can bangaren kuma Toilet ne.
Sai kofofi biyu dake kallon juna. dayar tana dauke da falo, da bedroom guda biyu. Ko wanne an zuba masa kaya masu kyau da tsada. Daki daya akai masa adon pink dayan kuma aka zuba masasa irin kayan Babban falo. Kamar yadda falon ta ma adon pink din akai mata
Dayar kofar ma, yar barende ce wacce zata fito dakai harabar tsakar gidan. Sai bandaki da falo da dakin bacci.
Wannan shine bangaren mai gida Aslam, sai arabi'an cusin da aka saka masa red nd white. Haka ma bedroom din an zuba masa red an white kaya.
Kayan kallo da kayan electronic duk masu kyau da tsada aka zuba su
Gida sai sanyin AC da kamshin turaren wuta da yake.
Kowa ya je yaga gidan sai ya sanya albarka da addu'ar zamab lafiya.
Haka suka ajiye Asma'u a dakin ta, suka karai mata nasiha sannan suka mike suka tafi.
Zainab ce kadai a wajen ta, Asma'u kuwa har lokacin in banda kuka ba abinda take.
Jin kan ta take kamar zai fadi dan ciwo. Zainab ce ta zauna a gefen ta, ta kamo hannun ta.
Dagowa tayi da idon ta jajir sai ta fada jikin Zainab tana kuka.
Lallashin ta Zainab take tana cewa,
"Haba Sis mene na kukan? Dan Allah kiyi hakuri ki daina."
Shiru Awma'u tayi tana ajiyar zuciya. Zainab bata dade ba Yaa Buhari yai mata waya ta fito su tafi dan ya ajiye Aslam.
Kara kimtsa ta tayi, sannan ta mike tana mata sallama.
Tana fita Aslam ya shigo bayan sun yi sallama da Zainab.
Kofa ya rufe ya shigo dakin da Asma'u take. A ciki ta amsa sallamar tana me dukar da kanta kasa.
A gefen gadon ya zauna. Fuskar ta ya yaye, yana kallon fusakar ta da tai jawur da ita.
Hannun sa ya saka ya janyo ta jikin sa, wata nannauyar ajiyar zuciya ya sauke.
"Ina kaunar ki Asma'u ina kaunar ki Asma'u "
Ya fada cikin wata irin murya.
Lamo tayi a jikin sa, tana jin wani yanayi a jikin ta.
Zaunar da ita yayi ya mike ya fita. Kitchen ya shiga ya dauko plate da cups.
*MS Indabawa*
[1/18, 14:40] Maryam S Indabawa🥰: LABARIN RAYUWAR*
*Asma'u Husnah*
Part *2*
Na *Maryam S Indabawa*
*Mans*
🌐 *HAJOW* 🌐
Dedicated to *My lovelly Mum*
Don't forget to follow and vote @ MSIndabawa
*106-110*
*Fateema Kibiya ina miki addi'a Allah ya baki lafiya.*
Shi ya zuba musu gasasusun kajin a plate ya dauko lemo ya zuba mata a cikin cup.
Mikewa yayi ya dauko ta ya zaunar da ita akan carpet.
Ganin baza ta ci ba yasa ya fara bata da kanshi. Ba dan ta so ba ta dinga ci.
Duk wannan abin da ake kanta akasa, yake sam taki yadda ta dago bare ya kalli fuskar ta.
Suna gamawa ya janyo ta jikin sa. yafara kissing din bakinta nan da nan kwalla tazubo a idonta, Alkebbar jikin ta ya zare mata nan yatsaya kallon surar jikinta yadda tafito acikin kayan data saka, kokarin cire mata
riga yafara, yana cirewa yaji jikinta dumi tun alokacin yagane period take nan yaji haushi yakamshi yau ya so ya sami Asma'un sa amma kuma babu dama mensuration ya bata masa shiri, romancing din ta ya fara yi da zafi da zafi, jan na fulaninta ya fara tareda bata zafafan kiss ako wanne lungu najikinta wanda sai da yakwashe fiyeda minti 25 asannan ne yafara kokarin zame skirt din jikinta da yake tagama jigata bata iya yunkurin hanashi ba amma fa ta fashe da wani wahalallen kuka.
Haka ya hakura yafara wasa da kirjinta har na tsawon wani lokaci, sai da yadanji dama dama sannan yayi magana cikin narkakkiyar murya Ya ce
"yaushe zaki gama?"
Banza tayi dashi jin haka yasashi dora hannunsa akan mararta har tsawon minti biyar sannan ya dauke hannunsa. Murmushi kawai ya saki a ransa yace,
"Yau ta fara."
cigaba da shasshafata Aslam yayi har yasamu nutsuwa yadda ya kamata sannan ya kyaleta yayi hugging dinta ajikinsa sai da ya danyi bacci ahaka sannan yatashi yana kallonta.
Asma'u kuwa duk abin da yake tana jin sa sai sanyi da jikin ta yayi.
Mikewa yayi ya tafi dakin sa. Wanka yayi yai sallah.
Shiryawa yayi ya feshe jikin sa da turaruka, sannan ya fito.
Asma'u Kuwa tana can kwance in da ya barta.
Tana nan kwance tanata kuka saboda radadin da dukiyar fulaninta suke yi mata.
Lallai tin yanxu ma wai, wannan inda abun akai ya zan ji kenan.
Jikin ta yai nauyi ma ta kasa tashi. Tana kwance tana zubar da hawaye.
Kofar dakin taji ya bude, kai ta dauke tai saurin jan bargo jikin ta.
Murmushi yayi ya matso wajen ta. Bargon yayaye, ya kura wa surar jikin ya ido.
Asma'u da idon ta ke a rufe, amman tana jin idon sa a kanta.
Daukar ta yayi gaba daya yai cikin toilet da ita.
Kafa ta fara winsilawa, dan ya sauke ta.
Bai saurare ta ba har ya zaunar da ita a kan wata kujera dake cikin toilet.
Ruwa ya hada mata ya saka ta a cikin. Wata ajiyar zuciya ta sauke, tai lakwam a cikin ruwan.
Shi da kansa ya cuda ta ya gama ya nado ta a towel.
Kayan bacci ya saka mata. Ya feshe ta da turarukan ta.
Kan gado ya kwantar da ita akan shima ya bi bayan ta.
Bargo ya ja mata, ya jata jikin sa ya rumgume ta.
Jijjiga ta ya dinga yi har tai bacci. Ya jima yana farin cikin samun Asma'un sa.
Yau dai gashi ga Asma'un sa. Yana godiya da Allah da ya bashi ita.
A haka shima bacci ya dauke shi.
Asubar fari Asma'u ta farka kamar yadda ta saba.
Jin ta a jikin Aslam kanekane ya hana ta zame jikin ta. Dan kar ta tada shi.
Ta jima tana kallon Aslam tana murmushi.
Can taga yai motsi, ido ta tai saurin rufewa, mikewa yai yana addu'ar tashi daga bacci.
Kwanciyya ya gyara mata ya shiga toilet ya watsa ruwa yai alwala ya fice.
Asma'u na jin fitar sa ta mike ita ma ta fada toilet tai wanka. Tana fitowa ta fada gado.
Sai karfe tara ta tashi. Dakin ta ya fara gyarawa, ta fita ta dan sharshare gida ta bade shi da turaren wuta.
Kitchen ta shiga ta daura ruwan zafi. A fulas ta zuba, ta fasa kwai ta soya ta wanke plate din.
Daki ta koma, tai wanka ta shirya cikin wani purple kala material mai adon yalo.
Sosai tayi kyau, simple make up tayi ta rufe kofar dakin ta ta shige bed room tai kwanciyyar ta.
Aslam yana dawowa ya tadda dakin a rufe, murmushi yayi yai bangaren sa.
Shima kwanciyya yayi. Wajen karfe sha daya Momy ta aiko musu da break fast din su.
Aslam aka kira, yaje ya amso. Dakin Asma'u ya kara tabawa ya yaji a rufe.
Daki ya koma yai wanka, ya shirya cikin wata Brown kalar shadda.
Sosai yai kyau. Fitowa yayi ya kara taba kofar dakin tata.
A rufe dai take har lokacin. Knocking dakin yayi, amman shiru.
Can ya kara knocking. Muryar ta yaji a hankali ta ce,
"Waye?"
Murmushi yayi a ransa ya ce,
"Waye kuma? Ah lallai Asma'u."
"Nine?"
Ya fada mata.
"Menene?"
Ta tambaye shi.
"Ki fito ki karya."
Ya fada.
"Ina zuwa!"
Ta bashi amsa.
Falo ya koma ya zauna sai da yai wajen awa sannan ta fito.
Daining area ta nufa ta hada masa abinda zai bukata.
Nata ta diba ta fara ci. Tasowa yayi ya zauna a gefen.
Kallon ta yayi ya ce,
"Baby na kin ta shi lafiya?"
Kai ta dago ta kalle shi da daradaran idanun ta.
"Lafiya!"
Ta fada a hankali, da ba dan yana kallon ta ba da bai san tayi magana ba.
Abincin yaja ya yana ci yana satar kallon ta.
Suna gamawa ta koma dakin ta ta saka key.
Kallo ta yini tana yi, haka ma da rana Momy ce ta hada masu abincin rana ta aika musu.
Shima sai da ya kira ta sannan ta fita suka ci.
Sai da sukai sati Momy na aika musu da abinci sannan ta kyale su.
Asma'u ita ta cigaba da musu girki. Duk aikin gidan da abinda ya hau kanta da ta tashi da safe take yin su ta gama.
Haka nan girki, shima zatayi ta jere masa ya fito ta gaishe shi daga haka bata bashi fuska bare ya kawo mata wata magana.
Bangaren sa ma da ya fita aiki zata je ta gyara shi, ta wanke masa under wears nashi ta goge ta turare dakin ta rufo.
Duk abinda tasan ya dace tana yin sa sai dai da dare yayi zata rufe kofar dakin ta.
Sosai Aslam yake mamakin Asma'u shi dai ya san tabbas Asma'u na son sa amman bai san dalilin yin hakan ba.
Wata zuciyar kan fada masa ko dai ta daina son sa ne amman sai ya karya ta.
Pretty kuwa taje kano sai da lokacin da ta samu gidan su Asma'u gidan ba kowa sun tafi Abuja.
Sai da ta kwana biyu basu dawo ba. Kullum sai taje. A kwanan na ukun ne ta samu Mami a gidam.
Iso akai mata Mami ta amshe ta hannu bibiyu, kamar ta santa.
Sosai Mami ta burge Pretty dan ita bata xata irin manyan matan na irin haka ba duba da yadda su sukai mu'amala lokacin da suna da arziki suke jin duniyar tasu ce.
Sai da Mami ta sa aka kawo mata lemo ta sha sannam ta dube ta ta ce,
"Sai dai ban gane ki ba?"
Pretty ta ce,
"Eh! Wajen Asma'u nazo."
Mami ta jinjina kai ta ce,
"To gashi bata nan. Tayi aure."
Pretty ta ce,
"Dan Allah Mama a ina take ina sson ganin ta na nemi gafarar ta."
Mami ta kalle yarinyar taga ba alamar mugunta a tare da ita.
Mami ta ce,
"Tana Abuja acan take aure."
Shiru Pretty tayi, can kuma ta ce,
"Mama ni ce matar Aslam dan yayar ki. Mama duk abinda ya faru tsakanin Aslam da Asma'u nice sila, ni na yi asirin da Aslam ya daina waiwayar Asma'u duk da bai daina son ta ba. Mama dan Allah ki taimaka ki tayani bawa Asma'u hakuri, nayi nadama dan naga sakayyar Alalh."
Kuka sosai take har ta zube akasa. Mami ce ta karasa ta daga ta ta mayar ta