Header Ads
Showing 102001 words to 105000 words out of 152002 words

Chapter 35 - AMATULMALEEK COMPLETED BY Mamuhugee.txt

Ads the beginning of article before Image

11 Jun 2024

877

Ads at the middle of Article

ya nufi lafiyayyar gadon Dake jiransu bakinsa na cikin nata Yana mata Wani irin tsosan Dayake sake firgita karamin kanta.


Lafiyayyar romance din Daya kashe duk Wani abu dayake jikinta dasu ne tareda sonsa Daya zama rauninta suka taru suka rage Mata tsoron data shiga harya Kuma maidata cikakkiyar mace a karo na biyu cikin sanyi da Kwanciyar hankali.


Taji zafi da wuya Amma ba kaman na farkon ba dan haka ya gyarata da kansa suka kwanta baccin nutsuwa da yar jinyar da batakai na farkonba.


Abinda ya Sakata babban jinya shine maimaicin Daya sake samu bayan asuba Wanda ya kasa controlling kansa kaman na dare Dan haka tini ta danyace masa ta zazzabi me qarfi da azaba ya kwantar da ita Saida aka kirawo dr da safe tazo ta dubata Amma Babu wata babban matsala sai magani kawai ta Bata ta tafiyanta.


Shi kadai yayi jinyarta a wunin batareda buqatan komai daga Mr Jameel Dan haka ko anty Farha batasan tayi ciwonba.


A dakin suka wuni Yana kulawa da ita har dare yayi ya daga mata kafa sbd ta warke yanda ya kamata bayason wahalar da ita ko jigata Tako wane hanya.


Da daddare kusan abinci ma shine ya Bata sukai wanka suka kwanta.


Washe gari haka ya sake tattalinta Yana Bata duk kulawan da Bata samu ba da bayanan.


Kwana biyu yayi Yana jinyarta ta warke sosai daga Nan komai ya sake daukan hanya yanda ya kamata sbd duk inda ake buqatan Maida yarinya mace ya maidata cikakkiyar matarsa ciki da wajenta,
Ita kanta duk yanda take Jin yar fargaba da tsoro a duk lokacinda Wani abu zai shiga tsakaninsu harta fara Dan sakewa a kwanakin Dan kuwa wata rayuwa ce daga ita har shi suka samu kansa wadda ta gama tabbatarwa da kowannensu bazai iya Rayuwa ba Dan uwansa.


Fitinanniyar tsadaddiyar soft soyayyarsa yake nuna mata hakama itama gaba daya ta lalace gurin narke masa da gigitasa da sanyinta Dan haka mantawa sukai da matsalolin duniya na Dan lokaci kawai zallan soyayya me sanyi suke gudanarwa.


Mr Jameel da anty Farha ma tini suka baje a garin suna tasu soyayyar da basumasan Suma sun faraba,


Kyale Maigidansa Mr Jameel yayi ya samu Hutu da Jin dadi yanda yakeso hakama anty Farha kyale qanwar tata tayi ta gama illata zuciyar the great ASH TALBA da soyayyarta.




Satinsu uku suka fara Shirin komawa Kuma zuwa lokacin kaman yanda anty Farha taso AmatulMaleek ta gama yiwa zuciyar the great ASH TALBA Barna Dan kuwa idanuwansa basa iya daukewa daga Bata kyakkyawar kallo ko a gaban waye Dan haka ma yake tinanin yanda zai iya barinta su wuce abuja shi daga Nan Ghana zai tafi sai bayan kwana biyu zai iso Abuja.
##MAMUH#




*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070




YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#




AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar






57
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*


MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER


08142800199
07068558096




**********
Daren ranar da zasu koma Abujan a jikinsa take kwance jikinta dayakeda dumi yake shafawa tana cikin jikinsa yanajin yanda dumin jikinta ke shigarsa ahankali.


Bacci ne a cikin idanuwanta Dake Dan son dauketa ahankali musamman yanda yake Dan shafa wuyanta zuwa bayanta Yana sauke mata dumin numfashinsa me Dan sanyi a kunnuwanta.


Cikin nutsuwa yake kallanta Yana sake tambayarta ta tabbata zata koma Abujan yanzu bazata bisa Ghana ba.


Gyada masa Kai Tayi ahankali tana cewa "eh" cikin kasala da qaramin sauti Batareda ta Bude idanuwanta ba kafin ahankali ta Dora da cewa


"Maamah tin shekaran jiya taketa fadan dadewana tace mu dawo Hakanan nida anty Farha"


Bakinta dayake maganar ya kalla Yana Dan lumshe idanuwansa Dan shi abinda ita kawai takeso yake ganin shine abin damuwan idan tanason komawa gidan baida damuwa da Hakan.


"Are you sure akan komawan naki??


Bude idanuwanta tayi ahankali ta zuba masa su cikin wata sanyi..


Idanuwanta wasu irin kaifin Yanke hakuri da kamewansa sukeyi Dan haka yake kaucewa kallanta wasu time din idan Mr Jameel Yana kusa Dan komai zai iya faruwa Amma takasa gane Hakan Dan haka ya kawo fuskarsa ahankali ya hade da tata ya shaqi numfashinta zuwa cikinsa yaji wutar datake cinsa ta mutu Ahankali.


Hancinsa ya goga da nata ahankali Yana zubawa idanuwanta data Bude ta kallesa a yanayin dayafi rikitasa ya sake hade fuskansu Yana shaqanta yanda yakeso a natse itama qamshinsa da dumin fatan jikinsa sake kashe jikinta sukeyi suna sake Saka idanuwanta rufewa cikin slow da da wata kasalanta Dake qaruwa.


Hannuwanta ta zira ahankali ta zagayo wuyansa tana sake mannuwa da kirjinta daga kwancen ta Bude idanuwanta tai masa Wani kallo da gangan Wanda ya Saka shi zarewa gaba Daya Yana kama lips dinta da bakinsa ya Bude bakinta Yana mata Wani irin tsotsan daya Sakata sake matsesa tana mannuwa da krjinsa da nata take ya kusan dauke wuta Ya saki bakinta ya riqo numfashinsa dakyau kafin ya mayar da bakinsa cikin nata suka fara kissing juna a tare cikin Wani irin sanyi Amma Kuma deep deep lamarin ke tafiya Dan kuwa kiss dinsa na daban ne,
Tsotsa ne me girman dayake kunce kanta hakama a sanyi da nutsuwa komai ke tafiya.


Rigar jikinta da kusan batada banbanci da Babu ya zare ya jeho qasa Yana Fizgota cikin jikinsa da daman shi Babu Riga sanye jikinsa.


A tare suka sauke numfashi da ajiyan zuciyan haduwan jikinsu tana Sakar masa jikinta gaba Daya shi ma Kuma Hakan yakeso take ya tarairayota jikinsa Yana fara mata abubuwan dasuke mantar da ita komai.


Kusan a Daren zallan romance ce da lafiyayyar love yake gudana a dakin me sanyi da tattala juna tareda fara kewan juna tin baa rabu din ba.


Da asuba tinda sukai sallah yake sake tarairayarta Yana kashe dukkanin jikinta da sonsa da Baya boyuwa a cikin idanuwanta duk yanda ta iya boye abinda yake ranta sonsa yayi girman da Baya boyuwa Dan hakama takejin tana shiga fargaban yanda zata iya controlling feelings dinta a gaban maamah wadda Se yanzu komai na yanda maamah ta tsani auren har ranta yake dawo mata cikin Kai da zuciya.




Jirgin 2 zasu bi su Amatun ita da anty Farha yayinda shi Kuma zaibi na 4 Dan haka kusan tare suka shirya bayan ya zaunar da ita taci abinci ta koshi Shima sama sama yaci abincin sukai sallar Azahar tana zaune jikinsa suna magana ahankali maganarta na sake kunce masa lissafi Amma Yana danewa cikin nutsuwa.


Gaba dayansu zasu tafi airport din Dan haka Koda su Mr Jameel sukazo daukansu hannunsa riqe da nata suka fito Yana amsa waya dukkaninsu cikin navy blue kaya shi Armanis da sun glasses Daya masifar fitarta haskensa da class dinsa ita Kuma doguwar straight Turkish gown qafafunta sanye da wedges black Se handbag dinta da sun glasses din itama.


Ma'aikatan lodge dinne janye da kayansu a bayansu.


Mr Jameel ne ya fito ya karbi kayan ya Saka mota Yana Satan kallan ASH din da gana Daya ya tashi daga the great ASH TALBA zuwa ASHRAF MUH'D TALBA Dan gaba Daya ya koma kaman Bai Haifa Haydar ba,
Freshness din is on another level and walwalansa ta sauya gaba Daya Kwanciyar hankali ya bayyana a tareda shi duk da kamewan na Nan.


Cikin girmamawa da sakewa yayi masa barka da fitowa Yana Maida kallansa kan Amatu itama suka gaisa tana Dan kasa kallansa sbd Jin nauyi dakuma ganin irin kallan da anty Farha ke Mata lokacinda take gaida ASH din itama.


Motan da ASH din da ita suke ciki daban da wadda Mr Jameel da anty Farha suke ciki Dan haka ko a cikin motar hannunsa Yana sarke da nata tana Neman rikita masa lissafin tafiyarsa gaba Daya Amma Kuma dole zai tafi sbd mahimmancin tafiyar.




Ko dasuka Isa airport kusan mintina da suka Bata cikin motan Saida Mr Jameel ya kwankwasa masa ya sanar masa zasuyi latti kafin ta fito Kai tsaye anty Farha ce ta kama hannunta suke wuce batareda ta waiwayoba.




Ko da suka shiga jirgi suka zauna anty Farha Bata Wani tsokane ta ba sbd itama Se yanzu hankalinta ya dawo jikinta tafara tinanin abinda zasu cewa maamah akan fadan dadewansu data ringa yi a wayar.


Amatun ma jikinta sanyi ya ringa yi akan abinda zasu tadda din na fadan maamah da Kuma fitinar gidan da Bata qarewa yanzu.


Koda suka sauka sunyi mamakin ganin mota daga mansion tazo daukansu.


Shiga mota sukai Kai tsaye gidan anty Farha suka fara nufa suka tattara sauran kayan Amatun Dake gidan itama anty Farha ta dauki abinda zata dauka suka fito aka wuce dasu mansion.


Ko da suka shigo ana sallan magrib Dan haka securities ne sukai musu barka da dawowa kafin suka shigo ciki ma su karima ne da sauran masu aikin suka fito suna musu barka da dawowa Amma mum Aisha ko jinsu bataiba hakama Husnah dataji motsinsu qin fitowa tayi tana Jin zuciyarta na nauyi baqin cikinta ta dawo gidan Dan da basa Nan Jin tayi naufin zuciyarta ya sauka duk da tana cikin baqin cikin rashin zamanta yar ASH TALBA Amma Kuma a yanzu itama ta zabi ta boye zancen cikin ranta sbd kada Amatu suji su San ba shine ya haifetaba.


Kayansu kawai aka wuce dasu sama Amma dakin maamah suka nufa Kai tsaye dukkaninsu.


Suna shiga tana tayar da sallah Dan haka bedroom dinta Amatu tafara wucewa ta shiga toilet.


Bata Wani jimaba ta fito da alwalanta tukuna anty Farha itama ta tashi ta shiga bayan ta kashe wayar datake tayi.


Gefen maamah dukkaninsu suka tada sallah
Suna gamawa Nan suka jiyo suna fuskantar maamah itama kallansu tayi da mamakin yanda suka iya zuwa sukai zamansu musamman Amatu datake da karatu a gabanta Dan haka kafin amsa gaisuwarsu fada Tayi sosai suna Bata hakuri hardai ta sauka suka sake gaisawa cikin nutsuwa tana amsawa tana tambayar Yan gidansu Farha din idanuwanta na kan Amatun data sauya gaba Daya ta koma kamar wata wadda taje Hutu da Jin dadi kawai sbd Hutu ne sosai ya bayyana a tattare da ita,
Ta ciko kadan,fatarta ta sauya,haskenta ya sake samun lafiyayyar kyau,hakama qamshinta ya sake zama na musamman..


Irin kallan da maamah kewa Amatun ya Sanya Amatun shiga firgici da bugawan zuciya ahankali sedai Bata bari ta iya hada ido da maamah din ba ta miqe tana nufar inda ta ajiye wayarta tana daukowa Taga tanada misscalls uku tana ganin numbers din ta tabbatarda waye me Kiran Dan haka text kawai ta iya turawa a lokacin tana Saka Kiran Abdul Dan kawar da kallan qurullan maamah a kanta ta miqa mata wayar suka fara magana daga Nan anty Farha itama ta sake shiga firar aka bar zancen kallo aka koma na fira duk da Amatun Bata cikin sakewa har lokacin zuciyarta a yanayi na yar fargaba take.


Su karima ne suka kawo musu abincinsu a Nan dakin aka Jere musu Daman suna buqatan abincin.


Ko fara ci Basu yiba husnah ta shigo dakin batareda tasan suna Nan ba da niyar magana da maamah akan dawowan Amatun sai Kuma ta gansu a tareda Maamah din.


Qarasowa tayi ahankali ta zauna sama sama ta gaisa dasu tareda zubawa Amatun idanuwanta dasuke jajir yanzu kullum sbd ciwon Rai dai yaqi qarewa kowa a gidan.


Yanda take kallan Amatun a qure hankalinta na Neman tashi cikin shakka da tsoro Dan kuwa ta kasa yarda da Nigeria su Amatun suka tsaya hakama hakanan taji takasa yarda da rashin dawowan Dad dinta Daya kamata y dawo a sati biyun da suka wuce gashi acan Greece ance yabaro.


Maamah ce ta lallabata tace taci abincin tareda su Dan haka ta zauna cin abincin tareda su Badan tanajin yunwa ba Dan kuwa Jin tayi cikinta ya cunkushe gaba Daya ya cika da baqin ciki har Babu gurin Shan iska.


Amatu kuwa abincinta takeci a natse cikin Kwanciyar hankali Dan yunwa takeji ba laifi, hakama anty Farha abincinta takeci babu abinda ya dameta da Husnah din bare maamah datake ta lallabata kaman yarinya qarama.


Sbd Husnah Dake gurin yasaka hirarsu batai Wani tsayiba bayan cin abincinsu tattarawa sukai suka nufi daki sbd suna buqatan wanka da Hutu Daman.


Saida safe sukai da maamah suka fice daga maamah din har Husnah suna bin Amatu da kallo kowa zuciyarsa na harbawa batareda yasan abinda yake zuciyar Dan uwansaba.


Su kuwa suna Isa daki Amatun ce tafara yin wanka Dan Koda suka shigo tini karima ta gyare dakin qamshi da sanyin AC ne kawai ke tashi.


Tana fitowa wanka Shirin bacci kawai tayi ta Haye gado Daman sun Riga sunyi ishai a gurin Maamah.


Wayarta ta kunna daga kwancen data ke ko minti uku baayiba kiransa ya shigo wayar ta dauka a hankali jikinta na mutuwa da Jin muryarsa cikin wata irin nutsuwa da kamewansa dakuma wahalalliyar so Dake dawainiya dashi.


Kaman yanda take amsawa a kasalance da sanyi kusan Shima ahakan yake mata magana Dan haka suka jima a shiririce suka gama wayar tayi bacci sbd bacci me nauyi ne yake cikeda idanuwanta.


Koda anty Farha ta fito har tayi shirunta ta gama tini ita tayi Nisa a bacci.
#MAMUH#




*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070




YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#




AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar






58
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*


MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER


08142800199
07068558096






******************
Washe gari kusan latti kowa gidan yatashi sbd bacci da suka jima sunayi,
Mum Aisha da safen lokacinda ta Hadu da Amatun gurin cin abincin mamakinta kasa boyuwa yayi a gaban maamah data hawo saman duba Husnah data ringa mata kuka bayan tafiyarsu Amatun akan ta taimaketa tasa a raba auren Nan kada mum dinta taji zata iya rasa ranta,
Mum Aisha bakinta Kai tsaye batareda itama tayi Kai tsaye da yawa ba tace


"Amatu Biki kuwa kika tafi Lagos kokuwa Wani gurin kuka tafi Dan Sam bakiyi kama da wadda ranar Lagos ma ta sauka akanta ba"




Daga Amatun har maamah data shigo palon a lokacin har Husnah data dago kowannensu shiru yayi cikin rashin sanin abin yi ko fada.


Anty Farha ce tahau kame Kamen zancen tana cewa


"Bikin Hutu ne ai bana wahala ba,Kuma tinda mukaje Amatun Bata fita koina ba Dan bazan bar matar ASH TALBA guda ba tana yawo ta jigata"" qarasa maganar tayi cikin Maida zancen wasa duk da Babu Wanda zancen yake wasa a gurinsa cikinsu,


Abincin ma kusan kowa Jin yayi cikinsa ya cika Banda mum Aisha datai maganar ko a jikinta.


Maamah jiki ba qwari ta koma inda ta fito Husnah ma Shan dole tayiwa tea din Dake hannunta tana danne zuciyarta Dake Neman dawo da abinda taci.


Amatu ce kawai ta qarasa cin abincin cikin sanyi batareda tace komaiba.


Suna gamawa Shirin school tayi ta ficewarta tareda anty Farha da itama tana buqatan zuwa shagonta Taga halinda ma'aikatanta ke ciki.


Bayan fitarsu kallan Husnah mum Aisha tayi cikin takaici Kai tsaye tace


"Ke kin yafe karatun kenan sbd baqin cikin wata zata fiki matsayi gurin Wanda kike dukan gaban mahaifinki ne."


Kasa cewa komai Husnah tayi sbd Babu ranar da yanzu mum Aisha Bata tayar mata da ciwon depression dinta da maganganunta Wanda mum Aisha da gasken so take kafin ASH ya dawo ta jiyarwa da yar tasa qwaqwalwa kowa ya huta.


Amatu a school ta wuni sai yamma ta dawo gidan batareda anty Farha ba wadda Se dare zata dawo Dan haka dakin maamah tayi sallah tana idarwa taci abinci ta kwanta baccin yamma.


Sai magrib ta Farka ta shiga toilet tayi alwala sukai sallah tana idarwa waya ta fara da anty Farha dake Bata labarin abinda ya faru a shagonta yau din na wata yar matsala da itace ta Sanyatama dadewa Bata Dawo ba.


Maamah tanason yiwa Amatu magana akan auren ASH TALBA amma Kuma sai ta fasa sbd ganin kwata kwata Amatun rayuwarta takeyi a natse batareda ma tinawa da auren ASH dinba Dan haka sai takejin baima kamata tana maimaitawa Amatun maganar aurenba Koda da sunan gargadine Dan haka sai kawai ta hadiye maganarta koba komai yanzu ASH din tinda Abeeda ta farfado bawani zama zai ringa yi anan ba kafin a dawo da ita.




Cikin kwana biyu maamah ta sauyawa Amatun zuwa normal yanda suke hakama itama Amatun hankalinta ya kwanta ganin mahaifiyarta ta dawo mata daidai sai kawai take sake samun Kwanciyar hankali da nutsuwa ta bangare daya ma sosai take cikin nutsuwan zaman anty Farha tareda ita Dan tattalin datake nuna mata sai takejin kaman ASH din Yana tareda ita sbd komai na kulawan anty Farha datake mata bisa ga umarninsa ne da Kuma kaunar da anty Farha din ke Mata da zuciyarta Daya.


Mum Aisha ma da kusan abinda takeso ne yaketa Shirin faruwa a gidan na tarwatsewa Daya bayan Daya sai hankalinta yake Dan Kwanciya sbd tsaf ta hango kadan kadan Husnah Neman zaucewa takeyi a cikin gidan ubanta gashi ASH kaman Wanda baida niyar dawowa shiru Bai dawoba Dan haka Husnah ta sake shiga tashin hankali da damuwa ga barazanar da kullum mum Aisha da Naufal ke Mata akan fada masa abinda tayi idan har Bazata ringa abinda suka sakataba na son tarwatsa maamah da Amatu.




Damuwa da kadaici da barazanar mum Aisha ya Saka Husnah fara zarewa tana komawa ruwa na ciwonta Dan haka maamah hankalinta yafara tashi itakuma karshe ma kusan dakin Husnah din ta dawo da kwana Dan Husnah Bata iya bacci kowanne dare cikin kuka da buga kanta take gashi Sam duk wayar da ASH keyi da maamah din Dan Jin lafiyar kowa da Gidan Bata fada masa ba sbd kada ta raba masa hankali ga ciwon Abeeda da Kuma na yarsa,
Ita

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads