Header Ads
Showing 108001 words to 111000 words out of 152002 words

Chapter 37 - AMATULMALEEK COMPLETED BY Mamuhugee.txt

Ads the beginning of article before Image

11 Jun 2024

883

Ads at the middle of Article

suka qarasa suka zauna kan kujera Daya tana kallan abincin data debo kafin ta dawo da kallanta kansa ta Dan kama hannunsa cikin nata ahankali tace


"Zakaci wannan ko a kawo Wani abin daban?


Shiru yayi Yana kasa magana Se idanun Daya zuba mata jikinsa gaba Daya a mace.


"Tea??? Ta fada tana masa kallan tambaya kaman Wani qaramin baby wanda Hakan ya sakashi sakin murmushin da Bai shirya ba dariya me nutsuwa da sanyi na zuwar masa.


Itama murmushin ne yake saukan mata ganin yanda yayi nasa harda yar dariyansa da Bata taba ganiba.


Kaman yanda tai masa tambayar ta Yara Kai ya girgiza mata Shima.


Abincin ta Sakawa spoon Dan white rice ce da macaroni salad Bata Sako nama ba sbd Bata buqatansa sai soyayyar plantains da aka Soya tareda kwai da pepper.


Tayar da ita yayi ya Dora akan qafafunsa tafara cin abincin ahankali tanaci tana basa shima shikuma yana Bata drink din tana sha sbd duk bayan cin spoons uku ko biyu saita sha sbd Jin kaman Baya wuce mata saita sha abu me ruwa.


Babu yawa abincin Amma yanda suke ci suna Shan drink din sai gashi sun koshi sosai yabata ruwa Tasha yasha Shima ta tashi daga jikinsa taje takai kayan kitchen ta dawo.


Ko data shigo Yana zaune inda tabarsa Dan haka toilet ta wuce Dan yin brush.


Tana ciki ya shigo Shima brush din yayi da sabon brush data fasa masa suna gamawa alwalan bacci sukai suka fito tana tinanin tafiya zeyi dakinsa Amma ga mamakinta janyota kawai yayi jikinsa Ya Dan rugumeta ahankali suka nufi window din dakin nata ya janye curtains suna kallan waje Yana mata magana ahankali sbd abincin da suka ci ya Danyi digesting kafin su kwanta.


A jikin window din sun jima a tsaye har bacci ya dauketa a jikinsa kafin ya daukota suka dawo gadon ya kwantar da ita ahankali ya rufeta.


Toilet dinta ya sake shiga Bai jima ba ya dawo harda sabuwar alwalansa ya goge hannuwansa da towel harda qafafunsa da fuskansa sbd kada sanyinsu ya damesa harma da ita,
Rigarsa Dake da Dan sanyi ya zare itama ya ajiye dagashi sai dogon wandon kayan baccinsa ya Haye gadon ahankali ya janyota jikinsa kaman tana jiransa itama cikin bacci ta sake shigewa jikinsa tana lafewa cikin abin rufar baccinta na sake nauyi.
Shima Bai Wani jimaba baccin ya daukesa.


Bacci sukai na Kwanciyar hankali da nutsuwa,
Da asuba dayake yayi latti Dan Koda ya Farka ana kokarin sallame sallah Dan haka dole a daki yayi sallah Bai fita ba,
Tare sukai sallah suna gamawa itace ta fara miqewa ta zare hijab dinta zata kwanta sbd baccinta dawowa yayi.


Tana kwantawa ta zuba masa idanuwanta harya gama tana tinanin tafiya zaiyi sai kawai ganin tayi Yana Bude botiran gaban rigarsa zai sake cirewa ya kwanta.


Tashi tayi zaune ahankali tareda saukowa gadon tana Dora hannuwanta biyu akan hannunwansa tana hanasa qarasa Bude gaban rigar tasa idanuwanta da sauran bacci ke cikinsu ta dago ta zuba masa ta bude Baki cikin qasa qasa da murya kaman wadda ke bacci tace


"Gari zai fara haske kowanne time maamah or Husnah zasu iya fitowa"


Maganarta ta Sakasa kallanta cikin yanayin data kasa fahimtar Menene Amma Kuma Babu alamar maganarta ta shigesa koma samun gurin fahimtar Hakan.


Hannuwansa ya zare tareda zagayota ahankali ya manne da kirjinsa yana kallan idanuwanta Dake kasalance sbd bacci.


Yanda ya shigar da ita jikinsa kusan taban rigarsa Daman ta Bude Dan haka Kai tsaye lafiyayyar fatan jikinsa ne ya Hadu da tata duk da akwai yar fingilar rigar bacci a jikinta Amma kusan tinda Babu bra a jikinta sosai yaji haduwar jikin nasu Kuma Daman cike yake da kewanta


Kokarin Bude Baki tayi ta sake magana ya Dora bakinsa anata Yana dakatar da ita.


Tsotsan bakinta yakeyi ahankali ahankali cikin nutsuwa Yana sake zagayota da hannuwansa hannunsa Daya na shigewa cikin rigarta.


Shafan da yayi mata a fatan bayanta zuwa cikinta da kirjinta ya Sakata zagayosa da hannuwanta itama tana fara tsotsan bakinsa shima Dan haka take kansa ya kunce ya dauketa gaba Daya ya zaunar gaban mirror din dakin nata Yana Bude gaban Rigarta gaba Daya.


Lafiyayyar fatar bayanta datake fresh ba tabo ko Daya ya zubawa idanuwansa dasuka fara sauyawa ta cikin mirror din datake zaune akansa ta basa Baya kafin ya ranqwafo ya sake hade bakinsa da nata Yana dafeta jikin mirror din Yana bin duk abinda yakeso a jikinta da kisses masu zafin gaske.


Ganin suna Neman tarwatsa komai dayake gaban mirror din ya sanyashi dauketa cak ya nufi gado da ita yana qarasa zare rigarta ya jefar ya Haye gadon Shima Yana cigaba da abinda yakeyi zuwa abinda ma ya fisa.


Hankali kwance da nutsuwa da so me sanyi ya huta da matarsa yanda ransa yaso masa a dakin batareda da damuwan komaiba,
Suna gamawa wanka ma a dakin yayi tareda ita suna gamawa ta Saka Riga da wando na marasa nauyi shima kusan kayan jikinsa ya mayar ya kwanta tareda ita suka koma baccin safe bayan duk rokon datai masa akan ya tafi Amma yaqi Dan haka tasowa tayi ta sakawa dakin key ta dawo ta kwanta dole ba jimawa bacci me dadi da nauyi ya daukesu.


Baccin kusan awanni sukai tareda mantawa a inda suke sai guraren 10 ya Farka ya tashi ya sauko gadon itama lokacin ta Farka tare suka sauko.


Brush ta sake yi jikinta gaba daya mace sbd yunwa Dan haka tana brush din ta fito Shima brush yayi ya fito Kai tsaye kofa ya nufa sbd itama Bata dakin ta fice zuwa Neman abinda zata ci.


Yana kokarin fitowa daga dakin daidai dawowanta riqe da glass cup na Greek yoghurt me sanyi a hannunta tafara sha tin a hanya,
Batasan da fitowansa ba Dan haka saura kadan ta Fadi Daya Bude dakin Dan haka ya tareta tareda rungumota kirjinsa Yana kallanta Yana cewa ta kula sosai.


Bakinsa ya sauke idanuwansa Yana kallan yanda ta cika bakin da yoghurt din tana hadiyewa ahankali Yana kallan ya da yake wucewa ta maqoshinta idanuwanta na nuna yanda takejin dadinsa a Baki da zuwa cikinta.


Da ido ahankali ya tambayeta "meye wannan din take sha"


Kallan cup din hannunta tayi tareda sake kaiwa bakinta Tasha ahankali kafin ta Bude Baki cikin sauti mara karfi tace


"Greek yoghurt,do you want some?? Ta fada tana dago cup din tana nuna masa.


Gyada mata Kai yayi tareda Kai bakinsa ahankali ya ziro harshensa kan lips dinta ya lashi yoghurt din dayake saman bakin nata Yana lumshe idanuwansa ahankali.


Yanda ya lashi yoghurt din daga lips dinta ya Sakata sakin murmushi ahankali tana sake kurban yoghurt din Yana Bata bakinta gaba Daya.


Idanuwanta ya kalla Yana sakin Wani shegen murmushi tareda sake matseta da jikinsa Yana cewa


"Kina son yin kisa ne??


Murmushi tayi kafin ta Bude Baki ta basa amsa ya Dora bakinsa Yana yiwa yoghurt din kan bakin nata Wani irin lasan Daya kusan Sakata sakin cup din tana sake damqe cup din.


fitowan Husnah da mum Aisha data hawo palon saman ne idanuwansu yayi mummunan ganin Duk da kusan baa palon suke ba a dakin Amatun ne daga ciki bakin kofa Kuma sun Turo kofar rufewa ne bataiba batareda sun luraba.


Rawar disco qafafun Husnah suka dauka ganin abinda yafi karfin idanuwanta zuciyarta hakama itama mum Aisha rawa da tsalle zuciyarta keyi cikin tashin hankalin da baa Saka masa ranaba.


Bakin Husnah na rawa ta Bude zata fasa kuka me qarfin gaske mum Aisha tayi saurin Saka hannuwanta ta rufe bakinta da qarfi tareda Janta cikin dakinta ta saketa tareda juyawa da sauri ta fito ta sauko qasa Dan bazata yarda Husnah tayi kukan da zai Saka ASH sanin 'yarsa ta San ya amshi Amatu matarsaba batareda Maamah tazo ta Gani da idanuwanta ba.
Dan haka tana saukowa cikin sauri har hada stairs takeyi gurin sauka Dan kirawo maamah yau Taga abinda zai Saka zuciyarta bugawa matsalanta tazo karshe.


Shikuwa Yana gama lashe yoghurt din sakinta yayi sbd komai zai iya faruwa a lokacin idan ba control na kansa yayi ba.


Fitowa sukai a tare suka wuce dining itace ta zauna shi Kuma ya wuce Hanyar bangarensa Dan sauya kayan jikinsa dasuke na bacci Kuma kusan rugar duk sun cire batiranta kaman Daya kawai ya Rage.


Yana wucewa bread kawai da cup dinta ta dauka ta baro dining din sbd Babu abinda yake gurin datake Jin zataci.


Bedroom dinta ta isa tana budewa maamah da mum Aisha na hawowa saman kallan Amatun maamah keyi da dukkanin idanuwanta sedai batama San me zata tambayeta sbd tsalle da zuciyarta keyi da zancen mum Aisha din cewan Amatu na tareda ASH a yanayin da Bai kamata ba,Bata Wani fahimci zancen mum Aisha dinba Dan haka Koda ta biyota suka zo ma batasan me zata ce ba.


Husnah ce da idanuwanta sukai Wani irin kumburan da ba kyan Gani ta fito dakinta tana ganin maamah ta sake fashewa da kuka ahankali tana sauke Kai qasa tace


"Maamah Amatu ta zama matar Dad dina dai kina kallo haka mum zata dawo ta tadda wannan mummunan lamarin.....
##MAMUH#




*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070




YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#




AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar






61
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*


MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER


08142800199
07068558096




************
Ba maamah ba ko Amatun cikin faduwan gaba da firgici me girma a cikin zuciyarta ta juya ta Kalli Husnah din kafin ta dawo da kallanta kan maamah da sauri wadda zuciyarta ta buga da karfi sedai Kuma Sam zancen be shigetaba ba hakama batasan tayaya ma zata iya tsayawa tayi wannan maganar da Yara ba Dan haka shiru tayi tareda zubawa Amatu idanuwanta tsawon mintina Babu Wanda yace komai abinda maamah din zata fada suke Jira Amma ga mamakinsu sai kawai ta juya ta sauka batareda tace komaiba.


Amatu sanyi da firgici take Neman shiga Dan haka kasa bin bayan Maamah din tayi ta shige dakinta Husnah ma dakinta ta koma tana tsiyayar hawaye ta dauki wayarta a yau take son barin gidan ta tafiyarta sbd Jin tsanar Dad din takeyi tana shigarta tareda mamayeta.


Mum Aisha kuwa bayan Maamah tabi har dakinta ta zauna Babu magana mara dadin da Bata gaya mata tareda Bata tabbacin Amatu ta Dade da zaman cikakkiyar macen ASH TALBA Kuma wlh wannan cin amana ce Mafi girma Dan haka ta sani itace ta tarwatsa gidan Abeeda ta tarwatsa mata 'yaya ta rabasu da ubansu sbd yanzu Husnah ta tsani Dad dinta hakama Haydar na ji zai tsanesa Shima Dan haka ta zama balai da masifa a rayuwar ahalin Abeeda.


Shiru maamah tayi har mum Aisha tagama ta fice daga dakin Bata iya cewa komaiba Bare motsawa,
Zuciyarta ce tayi mata Wani irin mummunan nauyi da ciwo tana buga mata ba daidai ba sedai bazata bari ta kwanta ba yanzu da duka gidan yake buqatanta Dan kawo karshen matsaloli.


Duk yanda taso riqe abinda takeji kasa riqewa tayi Dan haka ahankali ta fasa Wani irin kuka mara sauti tana rufe fuskarta da mayafin dayake jikinta jikinta na jijjiga sosai,
Bayan baqin ciki da qunci kusan a yanzu Babu abinda yake mamaye da zuciyarta da rayuwarta,
Bata cikin dadin zuciya,.ta Hana kanta walwala,ta Hana kanta Jin dadi da farin ciki duk akan kada auren Amatun da ASH ya zama cikakkiyar aure Amma Kuma yanzu ana fada mata zancen da Sam Bata yarda da zai iya yiyuwaba.


Amatu Kuwa tana shiga dakinta kasa cin abinda ta dauko tayi ta ajiye zuciyarta na shiga damuwa da fargaban abinda zai iya shiga zuciyar maamah da abinda Husnah ta fada gashi bama zata iya zuwa gurin maamah din ba Dan kuwa bama zata iya kallan fuskartaba bayan abinda aka furta din da Sam batamasan ta Ina zancen ya fito ba.


Babu Wanda ya fito breakfast Shima bayan shigarsa bedroom dinsa kirane birjik ya tadda a wayoyinsa Daya bari akunne ya tafi.
Shirin fita office kawai yayi ya fito ya Tararda ba kowa ya kira Husnah a waya ya sanar mata ta fito su fita tare sbd yanason Bata time dinsa sosai yanda ya kamata.


Qin daukan wayarsa tayi harya Dena Kiran,
Mr Jameel kawai yacewa bayan sun tafi driver ya kawo masa Husnah din office zasu fita.


Tsit gidan yayi kowa cikin damuwa da nauyin zuciya yake musamman Husnah da Maamah Dan Amatu yunwarta kasa riquwa tayi jiki ba qwari ta fito ta sauko qasa ta samu abinci a kitchen taci ta qoshi ta koma sama kenan zata shige bedroom dinta Husnah ta fito dakinta suka Hadu a tsakiyar palon
Kasa riqe zuciyarta Husnah tayi ta tsaya gaban Amatu tareda tarewa cikin daci da tsananin baqin ciki tace


"Menene sunan da zaa kiraki dashi?
Kafin ki jefawa mijin Aminiyar mahaifiyarki kanki ya kamata kiyi tinanin alaqan maamah da mum,
Menene su.....cikin Bacin Rai da baqin cikin maganar idanuwanta suka rufe bata tsaya komaiba ta kama hannun Husnah din da karfi ta fizgeta zuwa hanyar palon Dad din nata Dan Bata amsar maganarta a gabansa sedai ko taku biyu bataiba taji an riqo nata hannun tana juyowa Taga maamah tana mata Wani irin kallo idanuwanta jajir.


Magana zatai sbd idanuwanta da suka cika da bacin Rai da baqin cikin abinda Husnah din ta fada mata maamah ta katseta Kai tsaye da cewa


"Ina Zaki?
Ina Zaki jata kuje??


Sakin hannun Husnah din tayi tareda kallan maamah din bacin ranta Baya boyuwa tace


"Maamah kinji kalaman data jefeni dasu?
Kin....


Daga mata hannu maamah tayi cikin Bacin Rai da baqin ciki tana cewa


"Komai aka fada Amatu kece kikaja,
Meyene alaqarki da abinda suke fada din?
Shin kin menene ma ya hadaki guri Daya da ASH din harma wanna abin duka yake neman lalacewa?




Katseta Husnah tayi hawayen baqin cikinta na qaruwa tace


"Maamah wlh a dakin dad ta kwana....


Shiru maamah tayi jikinta na rawa tana kallan Amatun da dukkanin bacin Rai hakama Amatun sai alokacin hawayen baqin ciki me tsananin gaske ke ciko idanuwanta
maamah tace


"Me Husnah ke fada?


Saukowa hawayenta sukai tana kasa cewa komai saima nauyi da zuciyarta tayi kafin tayi magana baqin ciki ya Saka idanuwanta Neman juyewa ta dafa Bango da sauri sbd jirin Daya debeta zai zubar Dan Bata dauka maamah zata jefeta da wannan tambayar ba.


Kuka Husnah ta sake fashewa dashi tana ihun mum dinta mutuwa zatai idan taji wannan mummunan labarin,
Hakama Amatu taci Amanar mum dinsu da Haydar.


Gaba Daya hargitsa gurin tayi da kukanta da maganganunta da suka Saka Amatu barin gurin zuciyarta na nauyi da tsananin damuwa da bacin Rai da fushin da batama San tanada shi ba.


Maamah kasa cewa komai tayi sai kawai ta bar palon ta kira ASH da kanta akan tanason magana dashi idan Yana gida.


Baya gida ya sanar mata Amma zai dawo da wuri a ranar.


Mr Jameel kuwa drivern da aka Saka ya kawo Husnah office din Dad dinta ya sake kira Amma driver ya sanar masa Husnah Bata fito ba.


Amatu bayan shigewarta daki kuka ta saki me ciwo da dacin Rai sbd lamarin yafara yimata yawa,
Ta rasa tayaya ta rasa so da kauna tareda yardar mahaifiyarta..


Kuka takeyi sosai Wanda ma batasan Yaya takejin Yana zuwaba Yana sake tayar da zuciyarta zuwa wuya.


Wayarta anty Farha keta kira Amma takasa dauka Dan haka ta kira khaltume wadda sukai tsit sbd ihun kukan da Husnah keyi tana fasa kayan palon saman ko zuciyarta Dake balbala da wuta zata sauka Amma Sam Babu abinda takeji a zuciyarta da jikinta bayan zafin baqin ciki.


Maamah Dake dakinta tana Jin ihun Husnah din da tashin hankalin datakeyi tana ambatar sunayen Amatu Dana mum dinta Amma Bata motsaba daga dakinta sbd yau lamarin ya isheta Babu abinda take buqata bayan barin gidan itada Amatun Dan ita yanzu bama zata iya bari Abeeda ta dawo ta tadda Amatun a gidan ba bare tasan meya faru.


Khaltume ce ta sanar da anty Farha abinda yake faruwa cikin damuwa gashi mum Aisha ta tattara ta fita batama gidan bare dakatar da Husnah wadda gaba Daya t zare Babu abinda take gani bayan Dad dinta da Amatu suna cin Amanar mum dinta.


Ita kanta Amatu datake dakin tana Jin duk abinda Husnah din keyi hakama kuka takeyi sosai Dan kuwa tasa bacin Rai da tsananin kukan da Maamah Tasha Koda Bata fada ba,
Ita komai ya isheta itama batason zaman kaman yanda Husnah take fadan bazata iya zama inda Amatu take ba itama Hakan takeji sbd abubuwan sun mata yawa.


Anty Farha Kam tashi hankalinta yayi Dan haka ta kira wayar mr Jameel ta sanar masa anata tashin hankali a Mansion din.


Satar kallan ASH yayi Wanda yake amsa waya ahankali yaga yanda yake wayar hankali kwance da nutsuwa.


Yanda Mr Jameel yake satar kallansa ya tabbatar masa da magana me mahimmanci Dan haka ya Dan takaita wayar ya kashe Yana kallansa yace


"Uhumm Ina ji"


Cikin damuwa da Dan sauke Kai mr Jameel din yace


"Ana rigima ne a mansion tsakanin Husnah da L.A"


Shiru yayi tareda dagowa ya zubawa Mr Jameel din idanuwansa Yana nazarin zancen sbd baijin akwai abinda zaisa ma ko hayaniya Husnah tayi da Amatu Bare rigima,
Wayar da maamah tai masa ce ya dawo masa.


Wayarsa ya dauka Kai tsaye maamah din ya kira.


Tana daf da katsewa ta dauka a natse sedai muryarta Sam Babu dadi da alamu kuka tai ko makamancinsa.


Baima yi mata magana ba sai kawai ya kashe wayar Yana nazarin abinda zai zama rigimar,
Idan har Husnah zatai hayaniya da little Abeeda akan maganar aurensa dayake kanta ne dakuma mum dinta hakama Asmau yasan Daman tanada damuwa da auren.


Idan maamah tana cikin wannan halin to little Abeeda na cikin Wanda ya fisa,
Dagowa yayi ya Kalli mr Jameel Kai tsaye yace


"Ayiwa Maamahn little Abeeda komai su wuce tareda Husnah Greece"


Kaman Mr Jameel na Jira ya gyada Kai da sauri Dan kuwa yau ba sai gobe ba zai tura su Lagos suna can zai qarasa musu komai su wuce.


Fitowa sukai Kai tsaye mota ya nufa da sauri aka Bude masa ya shige suka nufi gida Yana kashe wayoyinsa tin a hanya.


Koda suka iso Husnah tafara gabalaita da kukan datakeyi da tashin hankalin hakama

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads