Showing 21001 words to 24000 words out of 152002 words
Chapter 8 - AMATULMALEEK COMPLETED BY Mamuhugee.txt
kiba ki ciko kiyi kyau KO KUMA KAYAN GHT KIKESON KISIYA Na gyaran skin fatarki tayi kyau❓ko maganin infection ❓asthma ❓ ulcer ❓ rashin haihuwa ❓ hepatitis ❓ diabetes ❓ ko Kuma kiba ce da tumbi suke damunki❓ to tanada magani da yardar Allah ❓ga group link din sister na🥰 kiyi joining 👆👆👆👆Zaki samu fiyeda yanda kikeso Kuma kayanta nada sauki ga kyau tested and trusted 👍💪
Idan bakyason shiga group kiyi saving number dinta👉 https://wa.me/+2349038090328 👈kimata magana kice kinyi saving itama zatayi saving taki🥰 zaki godemin na hadaki daita danayi in Sha Allah 🤗
*************
Ganin AmatulMaleek da Abdul na gurin yasaka Babu Wanda yayi magana a cikinsu kowa shiru yayi jiki a mace sbd tafiya ce da Kila batasan ranar dawowanta ba.
Amatu data lura da dukkaninsu jikinsu yayi sanyi Kuma Babu me magana acikinsu kowa yayi Nisa a tinanin,
Ajiyan zuciya ta saki a boye kafin ta miqe tsaye tana kallan Abdul Dake amfani da wayar Haydar tace masa su tafi waje su Jira su Haydar su dawo su wuce gida.
Miqewa yayi a tare sukaiwa mommy Abeedan adduar samun sauki suka kalli mahaifiyarsu sukai mata sai anjima suka fita maamah na bin bayansu da kallo cikeda tausayinsu sbd tasan zuciyarsu na cikin radadi da Jin ciwon wahala da bautan datakeyi Amma Kuma abinda Basu saniba shine duk wannan sadaukarwa ba iya Abeeda bane kawai sbd sune,sbd su samu ingantaccen ilimi da rayuwa me kyau ne Abisa ga sharadin mum Aisha data shimfida mata sharadin idan 'yayanta zasu samu ilimi me kyau ita zata maye aikinta da iliminsu.
Numfashi Amatu data fita ta sauke kaman yanda Suma bayan fitarsu Amatun maamah ta Dan sauke numfashi me sanyi a boye.
Su Amatu suna saukowa qasa cikin saa lokacin ASH TALBA yabar asibitin Husnah tabisa Dan haka Haydar kawai suka samu zai hawo saman Dan haka suka Jira yaje yayi bankwana da mahaifiyarsa ya sauko suka tafi gida.
Tsawon lokaci da tafiyar kowa har dare yayi maamah tayi maga komai na Shirin bacci ta kwanta Amma bacci ya kasa zuwa idanuwanta Dake cikeda yanayi na ciwo na irin Wanda yake Jin jiki,
Tanason magana Amma Sam Bata iyawa Dan kuwa zuciyarta tariga tayi Wani irin sanyi da saddaqarwa akan rabuwarta da 'yayanta tazo,
Wasu hawayene masu tsananin zafi suka gangaro daga cikin idanuwanta dasukai fari fes irin na ciwo.
Saukowar hawayenta akan idanuwan maamah suka sauko Dan haka tayi shiru batareda tace komai ba sbd duk abinda ya Saka Abeeda kuka yakai qololuwar raunana zuciyarta.
Tin hawayen na gangarowa cikin rashin sauti har kuka me sanyi da radadin zuciya ya kufce mata ta rintse idanuwanta tana yin sa sosai har lokacin Bata iya Bude bakinta ba.
Wani irin sanyi da mutuwa jikin Maamah yayi itama nata idanuwan suka ciko da hawaye sosai sbd Babu kalman da zata iya fadawa Abeeda yanxu ta sanyaya mata abinda take ji din.
Shiru dakin ya dauka bayan kukan madame Abeeda Babu abinda yake tashi cikin tsananin qunci da damuwar da tasan Allah ne kawai yasan Yaya rayuwa zatai da ita kodai ta dawo ga yayanta a Raye kokuwa a dawo musu da gawarta.
Duk yanda maamah taso daurewa kasawa tayi sbd maraicinsu dasuka taso aciki kowannensu batareda iyayensa ba dakuma yanda rayuwa tayi da kowannensu shine ya dawo musu zuciyarsu ta karye itama tafara gangaro da hawayen tana rufe fuskarta da mayafin Dake jikinta sbd yanda kukanta ya qara ingizowa da yanda ta rasa kowa nata daga iyayen har mijinta Abeeda kawai ta rage Mata itama gasu a Wani hali na fargaba da tsoron me zai iya faruwa sbd ciwonta.
Ita Abeeda kukanta me tsanani dayake sake karya zuciyar maamah na yanda zata bar yayanta duk da tasan suna cikin gata gaba da Baya Amma rabuwa da yayanta da mijinta ASH Wanda take Jin zuciyarta kawai Neman bugawa takeyi idan ta Tina tana tafiya shikenan zai iya shiga Wani hali na damuwar da zai iya nesanta kansa da kowa harma 'yayansa Dan kuwa ayanzu ta tabbatarda soyayyarta data Dade tanason tabbatarwa a zuciyarsa.
Haka suka kwana Babu me dadin zuciya sai tinanin da kowa ya zurfafa aciki qarshe Hakan ya tayarwa madame Abeeda Wani ciwon Amma ta daure sbd tanason kwanakin da zasuyi kafin tafiyar tayi su tareda yaranta cikin kauna da kulawa.
Ita kanta maamah daurewa tayi sbd damuwa na Neman tayar mata da nata ciwon zuciyar Amma batason kwantawa sai take dannewa da daurewa.
Washe gari qarfin halin da Abeeda ta nuna yasa aka sallamesu
Ko wannan Karan ASH da kansa ya dauketa ya tafi gida da ita.
Babu Wanda ya samu ganinta sai washe gari ta dawo bangarenta anan duk suka zo sukai mata sannu 'yayanta kuwa suna tareda ita,
Ko baqin dataita yi mutanenta masu zuwa dubiya matan manya basa Wani jimawa suke tafiya sbd an Hana abarta ta gaji sosai.
Tinda ta dawo kulawan da akeyi da ita ta ninku sbd wannan Karan duk Wanda ya kalleta yasan ciwo ne a tareda ita sosai Dan gaba Daya Takoma fara tafara sauya kamanni hakama ko magana tayi sosai saita gaji Dan haka ko magana baa son ta cika yi.
Daga yayanta har masu aikin gidan a yanzu kowa jikinsa a sanyaye yake Babu me doguwar walwala a gidan kaf Dan kuwa me gidan kansa Baya cikin walwala da dadin zuciya ko kadan sbd halinda matarsa take ciki.
Husnah data tabbatarda ciwon mahaifiyarta akwai yiyuwar takewa akwai yiyuwar tafiyarta tabarsu yasa take depression yafara kamata sbd ko karatu ta dena ganewa,
Gashi kowacce safiya suka tashi jikin mum din nata ba sauki gaba abin yake sake yi,
A Koda yaushe mum din yanzu magarsu nasiha ce gareta,
Haydar ma dayake namiji depression din kamasa yayi.
Gidan ASH TALBA tini ya tashi daga gidan farin ciki sbd zuwa yanzu Madame abeeda tayi Nisa gashi tafiyar da zaayi da ita Bata kammaluba
Gashi ita kanta Abeedan ta shiga mummunan damuwa da Saka abin a ranta Dan haka sai hawan jini me tsananin gaske ya shigo ciki da ciwon zuciya Dan haka jikin ya kasa dauka.
Maamah datake Jin danginta daya data rage Mata zata barta kusan ASH da 'yayan Abeedan ne kawai suka fita shiga damuwa Amma itama tini jikinta yake Neman rikicewa sbd damuwa Amma su Amatu nata kokarin kulawa da ita sbd ita idan ta kwanta basuda me kulawa dasu Dan haka suke lallabata duk da Suma suna cikin damuwa da kukan halinda madame Abeeda take ciki.
Madame abeeda takai matakin da ko magana Bata iyayi Amma ko acikin hali na tsananin ciwo maamah take sake bawa amanar 'yayanta sbd kaf duniyarta tasan bayan dad dinsu Babu Wanda zai kaunacesu ya kula dasu fiyeda nasa yayan sai maamah Dan haka Babu abinda take iya daure ta furta sai amanar yayanta ga Asmau wadda itama cikin kuka sosai koyaushe take tabbatarwa da Abeeda zata kula dasu Husnah da Haydar kamar itace ta dauki cikinsu ta haifesu wannan alqawarine datai mata zata kula dasu har inda nata karfin da rayuwar ta qare.
Ciwon Madame Abeeda Wata babbar jarabawa da kaddarar familyn ASH TALBA ne Dan kuwa tini labari ya yadu sbd tayi Nisan da kusan duk sun fidda Rai,
Kuka da tashin hankali irin Wanda familyn suka shiga baa magana Dan kuwa shi kansa ASH din isolating kansa yayi sbd sai yanzu ne zuciyarsa take sake tabbatar masa da tsananin so da girman Abeeda a zuciyarsa hakama yanda yayansa abun ya tabasu musamman Husnah da tini kanta yake Neman tabuwa da lamarin da Basu tana sanin meye rashi na dukiya ba bare na Rai tinda Basu taba rasa Wanda yake shaqiqinsu da wayonsuba.
Husnah batasan cewa idan mum din tasu ta rasu ba ita shikenan batada uwa batada Uba da Kila abin saiyafi haukatar da ita,
Haydar Amatu sosai ta tsayu akansa tana kulawa dashi ta hanyar rage masa damuwa itada Abdul Wanda Shima harda Husnah Yana kulawa da ita hakama ta bangare daya maamah Kam ciwo ya kwantar da ita Amma ahakan take daurewa,
Mum Aisha tashiga damuwa Amma ta rashin dawowan Naufal a daidai lokacinda yakamata ace familyn gidan duk suna Nan tareda ASH wadda duniya ma ta tabbatarda yanda yake tsananin son matarsa Madame Abeeda Talba.
A lokacinda tafiya da Madame Abeeda yayi ta kwana biyu da fita hayyacinta Dan haka kamar gawa aka gama komai aka tafi da ita tareda mum Aisha da yayanta suka tafi.
Bayan tafiyarsu kusan gidan kwana biyu Akai ana zaman da zaa iya cewa kaman na makoki,
Maamah da abin ya Dan tabata dole su Amatu suka dage gurin kulawa da ita sai ya zamana kusan ragamar gidan ta dawo hannunta tinda a hannun maamah take khaltume yanzu ta dawo karkashin maamah Dan haka yanzu da maamah din batada lafiya sai komai ya dawo hannun Amatu.
*****Bayan kwanaki da tafiyar mutan gidan da addua da dagewa da kulawa suka samu maamah tafara samun sauki tana warwarewa yanda ya kamata.
Ganin karatun yaranta na Neman tabuwa yasa maamah din Saka qarfin hali tana warkewa Dan kada ta daqusar da yayanta.
Cikin wasu kwanakin ta warware gaba Daya ta koma ayyukan gidan da kulawa da Gidan Dan kusan kowa gidan a qarqashinta yake yanzu itace aka barwa amanar gidan da kulawa dashi sbd shi kansa ASH TALBA ita yabarwa kula da kowa na gidan.
AmatulMaleek kuwa tini Takoma bakin karatunta Daman tana zuwa ne tana skipping wasu kwanakin sbd jikin Maamah Dan haka yanzu da maamah ta warke saita dage tinda gamawa zasuyi watanni kadan masu zuwa.
****Sati hudu su Husnah sukai suka dawo gaba dayansu jiki a sanyaye batareda mahaifiyarsu ba wadda komai ya tsaya a duniyarta dama tasu duniyar Dan kuwa jiki dai ankai inda baason Akai,
Ana Saka ran paralyze ya shiga ciki Amma baa tabbatar ba sbd gaba Daya tayi slipping into coma Dan haka baa San ranarda zata Farka ba,hakama akwai yiyuwar daga coma din bazata tashiba shikenan ta tafiyarta Dan haka a cikin mummunan tashin hankali sukai kwanakin da sukai suka tattaro gaba dayansu suka dawo Dan qanwar mahaifinta Dake Greece din da zama zata kula da ita duk da asibitin Wani Baya zama sune suke kulawa da komai monthly ake zuwa duba patient sosai suke kulawa dasu tinda kudi masu yawan gaske ake zubewa gasu da qwararrin likitoci.
Bayan dawowansu ASH TALBA Babu Wanda ya sake ganinsa Sam Babu ma Wanda yasan yana qasar ya sanar da Personal person dinsa Jameel Baya buqatan ganin kowa da kowannen irin aiki sai bayan kwana biyu Dan haka Jameel ya sanar da securities na gidan kwata kwata ma baqi yanzu idan ba family ba kar Abar kowa yashiga mansion din.
Mum Aysha kuwa Basu fi sati biyu da dawowa ba ta bar qasar zuwa Spain sbd Naufal Dake Neman buga mata zuciya da baqin cikinsa da bacin Rai yaqi dawowa duk kira da massages din datake aika masa Dan haka a yanzu da ASH zaiyi rayuwa ba tareda matarsa ba abu biyu take buri da buqata a wannan bagiren Amma Naufal din da Allah yayi da jinin ubansa data Jin ranta na quna idan tana ganin halinsa yaqi dawowa sbd anan Yana ganin bazai samu mata yanda yakeso ba yana biyan buqatansa,Dan haka gwara taje ta taho dashi da kanta.
##MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
14
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
**********
Husnah bayan dawowarsu komai tsayawa yayi a rayuwarta sbd duk yanda aka dauka zata iya riqe abin takasa sbd kanta da zuciyarta Sam basa iya daukan abinda Bata Saba gani ya faru a rayuwarsu ba Dan haka sai abin yafara yawa Yana bawa maamah tsoro da Haydar harma dasu Amatu Dan kuwa cikin kanta depression din yafara tabawa Dan kuwa a yanzu rayuwa ce sukeyi kamar mahaifiyarsu dai ta riga ta rasu Dan kuwa dukkaninsu sun saddaqar da ba tashin zatayi ba San haka take Jin ita mum din ma ta riga ta rasu.
Dad dinsu sosai ya Maida hankali akan kulawa da lafiyarta sbd kada abin ya taba kwakwalwanta sosai duk da yariga yafara tabawa Dan haka ya tashi tsaye Shida maamah ne suka tsayu a gun kulawa da ita da yawon ganin likitocin da aka ringa yi da ita harta Dan fara samun sassauci tukuna Dad din yakoma harkokin gabansa maamah ta ci gaba da kulawa da ita.
***Maamah ta zama uwa ta zama kusan Uba ga 'yayan Abeeda da nata yayan Dan kuwa Dad dinsu Bai fiya zama ba kusan youshe Yana hanyar zuwa dubo Abeeda duk da Babu Wani alamar nasara ko zata Tashi din Amma Bai cire tsammani ba kamar yanda yake Jin idan Abeedan ta tafi tabarshi zuciyarsa zata samu raunin da Babu healing har abada.
Babu abinda Ba'a wadata maamah da 'yayanta a yanzu da komai na ragamar gidan yake hannunta,
Babu duniyar da basa samu,
Lalurar Husnah itace Mafi wahalar da maamah Kesha a rayuwarta sbd tamkar me ciwon qwaqwalwan gaske Takoma mata Dan haka sai take Shan wahala da azabar kulawa da ita Dan kuwa itama abin sai yake Neman taba ta Dan ganin takeyi idan AmatulMaleek dinta ce Hakan ya sama duk abu Daya zata ji gashi kusan ayanzu marayu ake daukan su Husnah din.
Ahankali ahankali lokaci yaja sosai Husnah tafara samun lafiya sosai bayan lokaci me Dan tsayi data dauka a halin na wuya da tausayi,
Maamah nata yayan sun hakura sadaukarwa Husnah da ita Dan kuwa tin bayan shigar Husnah wannan halin maamah Takoma abin tausayi itama sbd kula da Husnah din,
Ta wahala iya wahala akan Husnah,
Wani tsufa da qanqancewa tayi sbd rayuwar data samu kanta aciki,
Daidai da rana Daya Bata taba Jin gazawa ko jin ba 'yarta ce ta jini take dawainiyar da ita ba,
Husnah da ita maamah din sun samu Wani irin shaquwa da bond me karfi dayasa AmatulMaleek dole ta barwa kanta yarda da Babu abinda zai wanke ko rage kaunar da maamah kewa Abeeda da iyalinta,
A yanxu Husnah data saddaqar ta rungumi rayuwa a yanda tazo musu ba magaifiya sai maamah da a yanzu itace take wa kallan uwa ta gasken gaske harka tana Jin kamar ta Fi Amatu so da buqatan maamah a rayuwarta Dan kuwa kauna da so me tsananin gaske maamah ta nuna make a babu sirk,
Haydar kuwa Amatu ce ta cike masa gurbin uwa,Kuma 'yar uwa harma da masoyiyar dayake fata a gaba Dan itama duk da karatun datake harta gama ta tsayu akan kulawa dashi da debe masa kewa da hanasa shiga kowacce irin damuwa itada Abdul Daya zama kamar twin brother dinsa Dan kuwa komai nasu a yanzu Daya ne Babu bambamci.
A bangaren ASH TALBA kuwa a zuciyarsa Wani matsayi me girman gaske maamah ta samu da Babu abinda zai iya biyanta dashi har abada,
Itace ta tsaya akan gidansa da 'yayansa a lokacinda Babu Wanda zai tsaya masa,
Alokacin da 'yayansa suke buqatan uwa,
Alokacin da Shima yake buqatan macen da zata tsaya masa gidansa,
Ta sadaukar da rayuwarta da karfinta da lafiyarta harma da 'yayanta Bata bari gidansa ya shiga maraicin matar gidan ba,hakama yayansa Basu shiga maraicin da zai illata kuruciyarsuba, haka ma dashi kansa da itace ta tsaya tsayin dakan kulawa da duk wata lalaurarsa da komai nasa harya same qwarin gwiwa da zuciyar komawa kan qafafunsa ya tsayu a harkokinsa ya koma yanda yake a Baya,
Dan haka maamah itace jarumar rayuwarsu da bazasu taba iya biyan alkhairinta garesu ba daga shi har 'yayansa Dan haka matsayinta yake me girma a garesa.
Ta sadaukar da sauran karfinta da kuruciyarta ta tsufa karfi da yaji sbd wahalar data rataya akanta Dan bazaka kalleta kace tsaran Abeeda bace wadda itama aduk lokacinda yake dubata karyewa zuciyarsa keyi Takoma kamar ba itaba ciwo ya sauya kamanninta gaba Daya,Dan idan tanada Rabon tashi ba lallai ta sake komawa yanda takeba a Baya.
Mum Aisha datai tafiyar zuwa dawo Saida ta share itama lokaci me Dan tsayi kafin suka fara Shirye shiryen dawowa Dan Bata yarda ta dawo batareda Naufal da baiso dawowan ko kadanba shiyasa ta jira ya qarasa kammala takardunsa suka hada komai tareda Shirin dawowa gidan da zasu bude sabuwar rayuwa.
******AmatulMaleek tinda ta gama secondary Babu inda ta qara a karatun sbd Babu Wanda ya Tina da Hakan tinda Daman Madame abeeda ce take kula da lamarinsu Se mum Aisha datake musu komai da manufa Dan haka a gida take zaune tareda daukewa maamah wasu ayyukan gidan duk da ankawo masu aiki sunayi Amma wasu abubuwan kaman kulawa da sashen madame dana Mai gidan kusan yanzu itace takeyi tinda ko islamiyya ma ta sauke Dan haka Babu komai datake a rayuwarta itama yanzu bayan bautawa gidan ASH TALBA da Madame abeeda wadda suka fara shafe tarihinta duk da bawai ta rasu bane Amma a gurinsu kaman hakanne Dan kuwa ko su Husnah yanzu karatu sukeyi sosai kowa ya dangana ya rungumi kaddara hakama so Daya Dad dinsu ya taba zuwa dasu suka dubota sai yaga abin na tabasu Sai Bai qara barinsu zuwa ba.
******Ayau gidan ya Dan rayu da hayaniyar dawowar mum Aisha da Babban matashin Gidan ASH TALBA wato Naufal Talba Wanda dawowarsa qasar ya gama zubar da duk Wani farin ciki da burin rayuwarsa Dan haka Koda aka daukosu airport fuskarsa Babu alamar wasa ko sakewa acikinta,
Sanye yakeda black sweatshirt da sweatpants sai fcap da sunglasses.
Husnah ce kawai tayi murnar ganinsa ita data sansa sosai Dan haka rungumeta yayi ahankali Yana sake mata kyakkyawar fuskarsa Yana cewa
"Oh my gorgeous"
Dariya ta Dan yi tana dagowa daga jikinsa tace
"Sannu da dawo N Talba"
Dariya yayi sbd tinowa da shine ya koya mata kiransa da N Talba Dan Uncle din Yana masa Wani iri kamar tsoho.
Mum Aisha ta rungume itama tai mata sannu da zuwa cikin farin cikin ganinsu.
Ciki suke kokarin qarasawa Haydar ya fito daga geam dayake ta hanyar cikin garden Yana ganinsu ya qaraso Shima cikin farin cikin ganinsu ya rungume Naufal din Yana cewa
"Happy to see