Showing 63001 words to 66000 words out of 106900 words
Chapter 22 - ALJANAR RUWA CE COMPLT BY ASHA M.B .txt
laifin komai bah, akasari mah dalilin magganganu da kika fadamin yasa na gano kuskure naa, Dan aka na yafe miki. Murmushi mami tayi tace Alhmd ina mai godiya a gareka, abba yace nine yakamata na gode miki.
Jijigata Kabir yashigayi Ganin tafara futa a hayyacinta,yasa yanufi gida da itah batareda yanar dasu DAD bah, direct daki yakaita, Tareda zaunan da ita
yace ke meyasa meki, meyafaru, Rike hannunsa tayi wanda zoben tah ke sanye tayi, tareda saita Daidai saitin zuciyarta ta dora, zoben akai, wani irin nutsuwa ne yafara ziyartatta,
dauke hannunsa zaiyi ,yaji takara kankame hannun tace, kada kacire hannunta katsaya, tsyawa yayi yana Kallon ikon Allah, rintse idanuwanta tayi sukacigaba da Tsayuwa wajan harta samu nutsuwa.
Dagowa tayi tareda sakin hannunshi tace kayi hkr na Rike maka zobe batareda izininka bah, ka yafemin, Kallonta Kabir yayi yace, meyasa wancan matar naga tarike ki, meyasa kike yawan faduwa idan kinga abu ko Kuma idan an watsa miki RUWA. Meyake faruwa dake kifadamin gsk, yau inason kifuto ki gayamin asalin Wacece kee, meyasa Duk wannan, fadamin Wacece kee.
Dago idanuwanta tayi wanda hawaye sukara zarya akan fuskanta, tace ni be kowa bace bace mutum irinka.
Yes I know, amma inason insan dalilin dayasa kike faduwa just like that, koh ki tsuma, kokuma akasarin aka, waye yayi sanadiyan faruwan akan.
Share hawayen dake bin kuncinta tayi tace, KAINE SILA . ...........
馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃寠馃寠馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔?
COMMENT & SHARE PLS 馃檹馃檹馃檹.
ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔?
BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒(AISHA M.B)
2/28/24, 22:12 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91
ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 4锔忊儯0锔忊儯鈻讹笍4锔忊儯1锔忊儯
WRITTEN & DIRECTED 鉁嶏笍 BY BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*鉁嶏笍
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan 茩asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau茩i.鉁忥笍
------------------------
Jin furucinta yayi kamar saukar aradu. Juyowa yayi ya da Kallon mamaki ya kalleta, ya ce "Kamar ya kenen? Ban fahimta ba."
'Dan jim Amriya tayi ta ce "Kwarai kuwa, kaine silan komai da yake faruwa da ni."
Kabir ya ce "Ni Kuma taya na zama sila? fad'amin ina jinki." ya karashe maganar fuskanshi a had'e.
Kallonshi tayi ta ce "Eh kaine, kuma har yau har gobe zan cigaba dafad'in kaine."
Kabir ya ce "Nifa ba abunda na tambaye ki kenen bah, tambaya ta itace tayaya ni nazama sila?" Ya fad'a tare da sunkuyar da kansa gefe.
"Amriya ta ce, ta yarda na ceci rayuwarka daga teku, wanda shine ta saka haryanzu ka kasance a Raye.."
A firgice ya juyo ya kalleta, da sauri ya mike idan ran kabir yakai dubu to ya 'baci ,ya ce "Harke kinkai kimin karya, wato kin samu labarin cewar wata ta ceci rayuwata, Kuma na kamu da sonta, wato saboda kinsan rauni na shine kike son kibi ta salon yaudara ki yaudareni, that can never be possible."
'Dago idanuwanta amriya tayi wanda suka kada sukayi jajir, ta ce "Dan Allah ka yarda dani , wlh ni ce na taimakeka, zobena ne a hannunka wanda ya su'buce ya fad'a hannunka, dan Allah ka bani zoben na koma duniyata, inba haka bah mutuwa zanyi na rokeka."
"Ya isa, wannan magganganu naki sun isheni haka, bana son na karajin komai daga bakin kii, sbd kin rainamin hankali shine zakice wai kece, toh duk wanda ya turo ki wajena domin ki zo ki yaudareni toh ki koma wajansa kice inji ni na ce hakan bazata taba faruwa bah impossible."
"Dan Allah ka saurareni, ka saurari abunda zancemaka, a halin yanzu ma rayuwarka dana Hosanna tana cikin hatsari, dan Allah kabani zobena domin na ceci wannan ahalin."
Kabir ya ce "A matsayinki nawa kenen? Ke wace? da zaki iya hana abunda zai faru, Kuma insha Allah babu wani abu dazai samu family nan, insha Allah duk wanda yake da mugun nufi akan wannan ahalin Allah ka mayar masa da niyarsa. wanda ba shine alkhairi bah agaremu.
Ke a matsayinki nawa zaki ce zaki taimake mu?"
Amriya ta ce," A matsayina na ALJANAR RUWA." Kallonta ya yi da sauritare da yi mata Kallon up and down, ya saki dariya saida yayi mai isarsa sannan yace "Ke ALJANAR RUWA, wow, Kuma kinaso na yarda dake."
"Hmmm toh bara kiji wlh, kada mah ki fara fad'an haka sbd nidin nan babu abunda nafi tsana a duniyar nan sama da amin magana aljanar ruwa, banaso, dan haka maza kafucemin daga d'aki."
Tashi Amriya tayi tana shirin nufan inda yake, dakatarda ita yayi da fa蓷in "Kada ki kuskure wallahi, maza leave my room or else, I will show you my true colour.."
"Me yasa ba zaka yarda dani bane?" Ta k'arashe magana tare da fashewa da kuka.
Jin ana bubbuga k'ofa yasa tayi Saurin share hawayenta, tareda nufa hanyar d'akin, ta murda handle din k'ofa, tare da bud'ewa, fatima ce tsaye hannunta rike da flask ta ce "Gashi inji Mom ta ce na kawo muku, na rana ne, Kuma na sanar miki cewar su Mami sun koma Lagos."
"Toh" Amriya ta ce, Kallonta fatima tayi tace, "Amriya lafiya kuwa naga kamar kinyi kuka meyafaru?"
Kabir dake cikin d'aki ya tashi tare da nufa hanyar waje inda ya bangaje amriya ya wuce.
'Daga ta fatima ta yi ta ce, "Sannu Amriya, menene aka yake faruwa ki fad'amin, yau Kuma wane laifi kika masa?" fashewa Amriya ta yi da matsancin kuka ta ce "Allah sarki babu komi wlh."
Fatima ta ce "Toh amma me yasa kuke samun sa'bani kinga wlh Tunda su Docyor Amina da Aunty Amarya suka zo suka yi mana nasiha tun lckn nakeyi wa yaya Khalid biyayya. Kuma yanzu na koyawa kaina sonsa."
"Toh yanzu damai zamuji ga mutuwar Ummi, ga batar Salma da haryanzu jami'ai nemanta suke amma ace mutum bazai fauwala Allah komai bah? Ki k'ok'arta ki Rike mijinki hannu bibbiyu."
Kallonta Amriya ta yi tace "Tom insha Allah zan k'ok'arta, fatima dan Allah kinada abun rubutu.?"
Fatima ta ce "Eh ina dashi me zakiyi?"Amriya ta ce, "Abu zan rubuta ne, ki aramun." Kallon kan table Fatima tayi ta ce "Yauwa ga wani bairo nan mah kinga saiki rubuta duk abunda kikeso."
Wajan table din Fatima ta nufa tare da d'aukan bairo din ta mikawa Amriya, kar蓳a aAmirya tayi tare da yi mata godiya.
Daga bisani fatima ta fuce daga d'akin. Hajiye flask din abincin Amriya tayi, tareda goge Hawayen dake shirin zubo mata akan kuncinta.
Daki ta shige koh takan abincin bata bi bah, ta d'auki littafi, tafara rubutu.
Sai wajan karfe Tara 9:0 clock na dare Kabir ya shigo, tarar da ita yayi a Zaune tayi tagumi, tana ganin shi ta mike tare da fad'in "Sannu da zuwa, abinci ka yana kan dining." Koh takanta baibi bah, yanufi toilet tare da yin wanka ya futo yafara shafamai inda suman jikinshi suka kwanta sukayi luff gwanin sha'awa . Bayan yagama shafa mai ya mike tsaye tareda nufa kan gado zai kwanta.
Da sauri tace masa baka ci abinci bah fah, dan Allah kaci abinci kafun ka kwanta na safe mah baka ci bah yanzu bazaka ci bah."
Kallon ta yayi ya ce, "Ina ruwanki cikin ki konawa? me yasa wai ke kinfiye nacin jaraba, wannan mata aka auramin koh annoba?"
Banza kawai, kinga ki futo kifad'a idan saki kike bukata toh ko yanzu zan dambara miki shi, so please don't disturb my life. Ni zuwanki gidanan mah ba abunda yayi sai jawowa mutum mafisa da bala'i , banza kawai mai farar kafa."
Kukane yaci karfin Amriya, hawaye mai zafi suka fara bin kuncinta, ta ce n"Ni 蓷in, ni ce mai farar kafa, nice masifa koh, Allah sarki, 蓷an Adam butulu ne."
Bayan gwagwar maya da wahalar da nake sha a sanadiyan kawai domin na tseratar da rayuwarku, shine zaka cedani mai farar kafa, wannan wace iriyar rayuwa ce?" Dafa kanta ta yi wanda yake mugun saramata ta ce, "Tabbas na aikata kuskure, meyasa ban tsaya acikin ruwa bah ankashe ni? Meya futo dani ya Allah me yasa na ceci wannnan bawan Allah naka, meyasa banyi zamana bah?"
Da nasan zan kasance a raye ne dan kawai naga wannan bakar ranar, da nasani na tsaya an kasheni."
Kallonsa tayi tace "Ko dan ina zamane a gidanku yasa kake min irin wannan rashin mutuncin? kodan an aura min kai ba tareda nak'i bah, koh sbd Banida kowa nid'in marainiya ce yasa ka ke aibata ni kake zagina da zalunta tah yadda kakeso."
Sosai jikin kabir yayi sanyi inda yaji tausayinta yayi mugun kamashi, tashi yayi yanufi inda take a zaune yace "Kiyi ha茩uri, kinji nasan na aikata kuskure Kuma hakan bazata sake maimaita kanta bah."
Rungumeta yayi a jikinshi, inda itama ta rungumeshi, kallonta Kabir yayi yace yanzu kin yafemin, girgiza masa kai tayi tace "Eh, amma inason ka yarda da... " Shiiiiii yayi mata nuni da yatsanta. "please dan Allah kada kayi min zance d'azu abar maganan. Muje mu kwanta kohh, Yauwa kintuna min zamuje muyi alwala muyi sallah, yau ina son na sauke hakkin ki dake kaina. Koda yake mah ni na riga da nayi alwala sbd aka kije kiyi alwala."
Rasss gaban Amriya yafad'i, hanjjin cikinta suka kad'a, ta ce, Kamar ya?" Kesta mata ido daya yayi yace aikin gane abunda nake nufi ko saina futo na baiyyana kije dan Allah."
Mikewa Amriya tayi inda gabanta bai daina bugawa bah, shiga cikin toilet tayi, tace "Nashiga uku yanzu ya zanyi, so yake muyi mu amala na ma'aurata."
"Taya hakan zai yiwu a matsayina na ALJANAR RUWA, shikuma BIL adama, wannan bazaiyuba, dole ne nasan yadda zanyi na kawar masa da hankali."
Tap din ta kunna Tareda Dauro alwala, Tana gamawa Tafuto waje, Jikinta sanye da towel.
Kallonsa tayi taga ya sauya shiga, cikin jallabiya yana kan sallaya yana lazumi, saka kaya tayi tareda daukan hijabinta, tace "Nagama ma."
Tashi Kabir yayi inda, ya tada musu sallah, bayan sun idar da sallah, yayi musu addu'a, inda ya Rike goshinta yamusu aduan saduwa da iyayi.
Shaketa tayi jikin bango, Hatake matar tafadi, inda Mom taja gashin kanta, Kara matar ta saki, yana mai fadin "Ki rabu dani, muguwa, mara imani,
Me kikeso namiki, kin rabani da farinciki na, kin raba ni da d'ana, kusan shekaru 37.
Kin azabtar dani son ranki kin kulle ni a wannan dakin wajan shekara da shekaru. toh meya ra ge, kawai ki kasheni na huta.."
Dariya Mom ta kwashe da shi tace "Ke a tunaninki, narabaki da d'anki ne sbd kawai ina sonsa, toh barakiji, babu abunda nafi tsana a duniyar nan sama dashi, kuma saina ga bayansa tukunan hankalina zai kwanta ,Kuma keda barin d'akin nan har abada."
"Wallahi Allah yafi karfinki, insha Allah d'ana bazai mutu ta hannunki bah, wlh saidai shi yayi ajalinki, uuma ki sani matar d'ana tafi karfinki, kedin kinayi duk abunan ne kawai sbd abun duniya da ya rufe miki ido."
Itakuma haryanzu tana zaune ne a gidanan domin ta taimaka mana, kuma ita zata futo dani daga wannan bakin dakin dakika ajiyeni."
Mikewa mom tayi tace, "Tom shikenen basai in tana raye bah tukun zata taimkeki." fucewa mom tayi, tabar matar a tsaye. Tsugunawa matar tayi tareda fashewa da kuka, tace "Allah ka kawomin agaji.
Kasa wannan matar Ta gane gsk, kasaka ta gane hanya mai kyau.."
Washe gari da sassafe Amriya tanufi part dinsu DAD domin ta je ta gaishesu kamar yadda aka saba.
Tana cikin tafiya tafarajin kukan mutum, Juyawa tayi bataga kowabah, idanuwanta ne suka sauka akan k'ofan daki, Amriya tace "Wai Wacece wannan matar dake cikin wannan d'akin, kitchen tashiga tareda ebo abinci acikin plate, dakuma RUWA, tanufi dakin dashi.
Bud'e d'akin tayi yauma kamar, kwanaki dakin duhu nee, kuna futula tayi, ganin matan amriya tayi ta chunkushe waje daya.
Hajiye mata abinci Amriya tayi tace "Ga abinci kici nasan dacewa kinajin yunwa."
Mika mata abincin Amriya tayi, barar da abinci matar tayi tace,
"Bana bukata, ina bukatar yarona, dana kawai nake bukata."
Fashewa matar tayi da kuka tace "Inason naga dana koda Kallon karshene kafun na mutu."
Amirya tace Waye d'anki, fad'amin nikuma namiki alkawarin cewar zankawo miki shi
."
Matar tabawa amriya amsa da cewar mijinki Kabir shine d'ana na cikina."
Rass gaban Amriya ya bada, Amriya ta ce "Kenen Mom bah itace Mahaifiyar Kalb bah? hakan yana nufin cewa kece fatima wacce aunty amarya tafadamin cewa kinrasa d'anki daga bisani kika rasu?"
Matar tace, "茩warai kuwa ina raye ban mutuba, wannan azzalumar matan ita tadunga azabtar dani bah kakkautawa, ki taimaka kiceci rayuwar dana."
Amriya tace, "Tabbas yau 蓷innan, zan tona mata asiri kowa saiyasan abunda ta shuka."
Tashi Amriya tayi tare da fucewa daga 蓷akin tanufi dakin Mom , tarar da mom tayi a Zaune tana shan lemon kwalba, Kallonta Amriya tayi tace "Tabbas kin tabbatar min da cewa ke din makura ce a fannin zalinci.."
"Dama bake kika haifi Kalb bah, menene wannan ahalin suka aikata miki da har suka cancanci irin wannan mummunan sakayyar."
"Kin kashe Ummi wacce bataji bah, bata ganiba, kin batarda Salma wacce take ya ta cikinki, Ba iyasuba kinkashe mutane da Dama wanda bazasu irgu bah."
"Me yasa toh ki dakata aka, ya isa, yau zan tona miki asiri kowa yasani agidannan."murmushi mom tayi tace, "Nizaki tonawa asiri? to na fiki hatsabibanci, kafun ke kitona min asiri nizan fara tona naki."
'Daukan wukan dake kan table mom tayi ta yanki Jikinta dashi, tareda fasawa kanta kwalba, inda ta jefawa amriya wukan."
Fa蓷uwa mom tayi kasa tareda fasa ihuu wanda yan gidan sukayo hanyar dakin.
Duk abunda Mom keyi Duk a idon Salma, amma babu halin futowa tafada sbd tana a kulle ne.
Bude kofa Kabir yayi, inda su nadira mah suka Iso gurin, Mamakine yakama kowannensu Ganin wuka a hannun amriya, ga mom rai a hannun Allah.
Direct wajan Mom kabir yanufa a firgice yace Mom meyafaru, Mom tace" Zata kasheni, ku taimakeni, kada kubari takasheni..
"
Kallon Amirya Kabir yayi, gaban Amriya ne ya fadi ganin idanuwansa sun kada sunyi jajir, tunda take bata taba ganin ranshi ya 'baci bah sai yau. Hatake yaji wani tsanan Amriya takara karuwa acikin zuciyarshi.
Tashi yayi tareda shake mata wuya yace , "Menene mahaifiyata ta miki kikeson kikashe ta dama ashe mashekiya aka auramin bansanibah?"
Kakari Amriya tafari , sakinta Kabir yayii , inda Amriya ta fara tari, idanuwanta suka ciciko da hawaye tace "Wallahi karya takemin sharri tayimin so take ace ni mashekiya ce."
Mom tace, "Kabir wlh bah karya nayi mata bah, Kuma abunda baka sanibah shine itace ta kashe Ummi sannan ta batar da Ummi sbd bataso na tona mata asiri yasata kokarin kasheni."
Zaro idanuwa gaba d'ayaba suka yi.
馃ス馃槶馃槶馃槶馃槶馃槶馃槶
Allah sarki amriya baiwar Allah koya zata kaya a nan gaba, mujedai zuwa. daga taku baby isha wato Aisha m.B.
COMMENT & SHARE PLS 馃檹馃檹馃檹
ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔?
BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒(AISHA M.B)
2/28/24, 22:12 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91
ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 4锔忊儯2锔忊儯鈻讹笍4锔忊儯3锔忊儯
WRITTEN & DIRECTED 鉁嶏笍 BY BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒 (AISHA M.B)
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*鉁嶏笍
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan 茩asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau茩i.鉁忥笍
------------------------
Tass Amirya taji saukan mari a fuskanta, Dafe kuncinta tayi wanda ke mata zugi da radadi,
Kallon kabir tayi ta ce
"Meyasa zaka mare ni?
Saboda kawai na tsaya akan gaskiya, na tsaya, tsayin daka, domin cetan wannan Ahalin."
Shiruuuu, Nadira tafada da karfi, tareda fadin,
"Banyi tsanmmanin aka daga gareki bah Amriya, tabbas kin cutar damu, wane laifi muka Aikata miki? Shin mun taba cutar dake ne tun sanda kike Zaune a gidan nan, koh kuma mun taba tauye miki hakkinki, menene bamu miki bah, duda cewar bamusan ke Wacece bah, aka muka dauke ki kamar yar uwar mu, muka had'a kai muka zauna tare, amma kirasa da abunda zaki saka mana sai tsiya"
Kabir yace Toh a yau bah gobe bah zaki bar wannan gidan.
Dakatar dashi Aunty Amarya Tayi, tace Bai kamata ace kun yanke hukunci ba tareda, kunyi bincike bah, ku yanzu a Sanin ku da Amriya" ta taba yinkurin cutarda daya daga cikin wannan Ahalin? Dan Allah ku dunga bincike kafun yanke hukunci.
Share hawayen da ke shirin zubo mata tayi, tace naji na Amince cewar zantafi, amma Kuma dole a yau bah gobe bah, zan tona asirin wannan makirar" matar, Kallon Kabir Amriya tayi tace, wannan matar da kake Kira mahaifiya, kake bauta mata bah dare bah rana, toh itadin bah mahaifiyar kah bace bah, itadin basaja kawai takeyi, tana nuna cewar ita ta haifeka.
Fashewa" Mom tayi da kuka" tace, yau ni ake karya tawa agaban yayana, da mijina, Allah saiya saka min, Tunda ni na Haifi abuna bah wani bah.
Nuna mata hanyar futa yayi yace, futa daga nan, banason na kara sake hada ido dake, na tsaneki, tsana mafi muni, bantaba tsanan wata Mace a duniyar nan sama dake.
Ka mata Ai ace nasa aka ma min ke, Jami'ai su tafidake, amma bazan yi Akan bah saboda ni nasan darajar Mace, Dan aka fucemin daga gida,
Amriya tace Dan Allah ku saurareni, zanyi maka bayani, wannan bah itace mahaifiyar kah bah, mom itace ta kashe Ummi, takuma batarda Salma.
Rike hannunta yayi yanufi hanyar waje da itah, kokarin kwace kanta takeyi, amma Ya cutura,
Tsakiyan parlour ya nufa Tareda jefata akasa, faduwa Amriya tayi, inda kafanta ya gurde, wani azzababben" Kara tasaki,
Maza kifuta daga gidanan, yafada tareda, jefa mata pillow" a fuska. Yana mai fadin' wai waye ya turoki? Me kike bukata daga wannan family? Shin kudine koh, Dukiya, kokuma" turoki akayi ki kashe wannan Ahalin.
Tukunan mah Wacece?
Mikewa Amriya tayi daga kasan da take, ta Kalli Kabir" tace, nidin ALJANAR RUWA CE, daga teku na futo, Kuma nazo gidanan ne badan komai bah, Dan na karbi zobena da ta subuce tafada hannunka, na ceci rayuwarka batareda nasan ko waye kai bah,
Bantaba tunanin da abunda zaka sakamin ba kenen,
Rike kanshi Kabir yayi yace ALJANAR RUWA, Aljanar ruwa, kin isheni da wannan zance naki, kina tunanin, ni Kabir zan yarda da zancenki cewar ke ALJANAR RUWA CE. Toh ki tsaya kiji ni da kyau, wlh babu abunda nafi tsana da kyama a duniyar nan samada ALJANAR RUWA, su suka hallakar da kakana, bazan taba manta da wannan mumunan ranar bah,
dalilin aka yasa, naci alwashin cewa dole saina zama mai company kifi, don kawai nasamu aka mamun wadanda suka kashe kakana, Hmmm babu Wanda yasan asalin labarin, Dan aka, maza