Showing 69001 words to 72000 words out of 106900 words
Chapter 24 - ALJANAR RUWA CE COMPLT BY ASHA M.B .txt
yayi yaga babu kowa, futowa Aunty Amarya tayi tace shikenen, ni zan wuce, ina fatan ka gane gaskiya. Tana kaiwa nan tayi fucewar tah.
Ya mutse fuska kabir yayi tareda rufe kofan ya koma kan gado ya kwanta.
Tafiya Amriya ta farayi batare da tana cikin hayyacin ta bah. Dafa kanta tayi wanda ke mugun Sara mata. Jiri ne yafara di banta, a daddafe ta karasa wajan junction. Tareda samun guri ta zauna.
Kallon kanta tayi, ta fashe da matsancin kuka mai cin rai.
Meyasa, Meyasa, wannan wace iri yar jarabbta ce, wannan wace iriyar bakar kaddara ce, Meyasa na ka sance a raye har yanzu. Dama na kasan ce a raye ne don kawai naga wannan ranar bakin ciki, ranar da bata da gobe.
Meyasa tun tuni ban mutu bah, na tsane ka Kabir, na tsane ka, bana son sake hada ido dakai, bana kaunar kah,
Kuma wannan ajiyar da ka bani, zan Adana tah har karshen rayuwa ta. Zan kula da abun ciki na har numfashi na, na karshe.
Tabbas zan Nisan ceka, kamar yadda ka bukata , bazaka sake haduwa da koh inuwa ta bah. Karuga da ka Gina min tsanan ka acikin zuciya ta. Rayuwa tah da komai nawa, nasa a hadari don kawai naga, baka cutu bah, amma akan baisa ka gani bah.
Ta karashe maganar tana mai fashewa da kuka, mai ratsa zuciya.
馃ス馃ス馃ス馃ス馃ス馃ス馃ス馃ス
COMMENT & SHARE PLS 馃檹馃檹馃檹
ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔?
BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒
(AISHA M.B)
2/28/24, 22:12 - AISHA M.B (Baby isha): https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
JAJIRTATTAU WRITER'S ASSOCIATION 馃枈锔?
(J.A.W)
Rubutu baiwa ce daga Allah,jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan kasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauk'i鉁忥
ALJANAR RUWA CE PAGE 44?45
WRITTEN & DIRECTED BY BABY ISHA (AISHA M.B).
-----------------------------------------
Kallon wajan gidan Amriya tayi tace, ya Allah, kada ka kawo abunda zaisa na Kara sanya kafafuwa na acikin wannan gidan, insha Allah baza ka Kara ganina bah na har abada, har abadan abada.
Mike wa tayi, ta Fara tafiya, Chan cikin dajin wajan ta nufa ta tarar da doct khadija a Zaune, Kallon ta doct "khadija tayi cikin rudewa tace,
yata Amriya, me yafaru?, Meyasa kike kuka? shin Kabir ya Kara bata miki rai nee? tambayar da doct khadija ta Shiga yi wa Amriya kenen.
kuka Amriya ta Kara fashe wa dashin cikin, kuna da bakin ciki, tace doct khadija na aikata wani kuskure mara goguwa a rayuwa ta, wai shin yaushe kuka na da bakin ciki zai zo karshe,
Nayi dana sani futowa daga ruwa nazo duniyar mutane, Meyasa banyi za mana a ruwa bah, Kalb ne yayi sanadin futowa ta daga ruwa , abunda na futo karba daban, abunda na tarar daban, Meyasa
na tsane shi, banason sa, tunda aka yake so zaiga asalin tsana Daga Aljanar ruwa, wallahi, yanzu ji nake kamar na kashe shi nima na kashe kaina.
Saurin rufe mata baki doct khadija tayi tace, Aa Amriya kada ki Bari zuciyar ki ta kaiki nesa, kada ki Bari shedan ya rin jaye ki, komai yayi farko zaiyi karshe, ma hakuri mawada ci, idan kikayi hakuri zaki dace.
Amriya tace, hakuri na me, hakuri na nawa, wane hakuri ne nan banyi bah a wannan rayuwa, ya wulakan ta ni, yaci min mutunci, zagi ba dare bah rana, yace min kaskantaciya, Duka zagi Ba bu abunda baiyi bah.
toh fadamin shin Nayi hakuri koh banyi bah, na tabbata da wata ce bani bah, wallahi saita iya kaishi ga hallaka..
kinga Dan aka yaje na bar masa zoben, Dama rayuwa tah bata da amfani, Kuma cikin kwanan na zan mutu, kamar yadda gumurzu ya fadamin. inaso zanga abunda zan haifa a duniya kafun Allah ya dauki raina.
insha Allah babu abunda zai same ki cewar doct khadija, ta cigaba da fadin, kada kidamu, duda cewar Ahalin Muhammad sun tsane nii, saka makon sharrin da Karima ta min, amma akan bazai hana ni na je na bayyana musu gaskiya bah, dole Su san abunda Karima ta shuka.
Karima tayi min abubuwa da Dama Mara misaltuwa. ta raba ni da yan uwana, ta rabani da yar uwata mafi soyuwa a gareni, ta kashe min dana, Wanda iya shi Allah ubangiji ya bani, ta sanya na raba da da mahaifiyar sa, ta kuntata wa rayuwa ta.
tasa na aikata babban zunubi amma akan baisa ta rabu dani bah, dole ne na dauki mataki akan tah, shiru bazai yi magani bah, saidai abu ya Kara baci.
Amriya tace, Dan Allah inason kikaini wajan mahaifiyata, inason zan ganta.
Kallon ta doct khadija tayi tace, zan kaiki kamar yadda kika bukata amma yanzu lokacin kaiki baiyi bah, dole sai mun kashe wutar dake ci a gidan Muhammad kafun na kaiki,
Amriya tace bazan karya rantsuwa ta bah, nice miki bazan sake dora kafana akan wannan gidan bah.
murmushi doct khadija tayi tace, bazan ga laifin ki bah, saboda kina da hujja tayin akan, Kuma akan bazai sa naji bah dadi bah,
Amriya tace zan cigaba da zama na a nan dajin har sai lokacin da zan sauka lafiya. Aa Amriya" bai kama ta ki zauna a nan bah, kama ta Ai ace kin samu gida, Wanda za'a dunga kula dake.
ki tawo Tareda ni, zan kaiki gidan ka wata doct Amina, na tabbata zata kula dake harda abun cikin ki.
Aa doct khadija, ki barni na cigaba da zama a nan shine zai fiye min sauk'i, saboda idan ina cikin jama'a, zan dunga jin zuciya tah na kuna, inaso na zauna ni kadai.
Aa Amriya kiyi hakuri, ki tawo dani muje, Banaso na kaiki gida na, saboda har yanzu Karima bata San ina Raye bah, Kuma idan ta gano baza ta bar ni har ke bah, Dan aka ki tawo na kaiki gidan kawa ta Dan Allah.
shikenen, zanje amma da sharadi, Doct khadija tace inaji ko menene ki fadamin .
Amriya tace, zaki je gidan su Kalb, kamar mahaukaciya, Kuma sannan kice musu, mahaiyar Kalb Tana Raye, what doct khadija tace, Tana mai fadin kinsan ko me zanyi bazasu taba yarda bah, Amriya tace kawai kiyi abunda na fada miki .
shikenen, Doct khadija ta fada, Tareda fadin, zanje Kuma zan fada musu. insha Allah gobe goben nan.
ki taso muje gidan doct Amina,cewar doct khadija. Amriya tace, Aa ki Bari gobe. Tom shikenen, Allah ya kaimu goben.....
Washe gari da sassafe Amriya da doct khadija suka wuce gidan doct Amina.
Kwan kwasa gate din gidan sukayi, inda mai gadi ya bude musu Ganin doct khadija ce, yasa mai gadi ya bar su suka Shiga, yayi musu rakiya har wajan corridor din, parlour. Shiga ciki doct khadija tayi bakin ta rike da sallama.
Kabir inason muyi wata magana mai mahimman ci da Kai, dago kai Kabir yayi ya dora idanuwansa akan mom yace mom inajin ki.
mom ta cigaba da fadin, kasan wannan yarinyar kirkin wato zainab yar gidan Alhj usman, Kabir yace Eh nasan zainab, naga yarinyar Tana da tarbiya, Kuma tana da hankali, mezai hana ka aure ta domin d'aga darajar Ahalin mu.
Dan jimmm, Kabir yayi, yace naji dadin wannan Shawarar mom, amma am sorry to say, i can't marry zainab, she's not my type. bata Kai tsarar da zanso tah bah.
and mom as for me, inada wacce nake so, Kuma ni ban shirya yin wani aure bah yanzu gaskiya. Mom tace, shikenen Kabir, amma na Tambaye kah, shin tunda kake ka taba tambaya ta wani abu a duniyar nan, ban maka bah.
Duk abunda kake bukata shi nake maka amma, shine bazaka iya cika min wannan muradi nawa bah, shikenen bakomai, zaka iya taciya.
Dafe kansa kabir yayi yace, mom ki tambaye ni wani abu ko menene zanyi,.amma banda auren zainab.
mom tace, auren zainab shine muradina, inason ka aure ta, Dan Allah, ta Fada tana hada hannayen ta guri guda.
shikenen mom naji zan aure tah, cikeda farin cikin jin furucinsa, mom tace da gaske kake zaka aure ta. Kabir ya bata amsa da cewar da gaske nake zan aure tah, shikenen kinyi farin ciki koh, ya fada yana Murmushi, mom tace farin ciki mara misaltuwa mah.
yanzu inason yau kaje ka ganta a gidan su, kaji, Tom mom naji, farin cikin ki shine farin ciki na, banason na ga bacin ranki kwata kwata,
tashi yayi yace, zan tafi saina dawo, mom tace Allah ya dawo dakai lafiya. Kabir ya amsa da Ameen.
Kallon su Nadira Kalisat tayi, tace, kuna Ganin abunda aka yiwa Amriya yayi Daidai kuwa, Meyasa za'a yanke mata irin wannan tsatsauwar hukuncin.
Nadira tace, Meyasa ba za'a yanke mata bah, kokarin kashe mom fa tayi, Kuma ita ta kashe Ummi, kama ai ace an yanke mata hukuncin kisa.
fatima tace kwarai kuwa, amma saboda yahya Kabir yaji tausayin ta yace tayi tafiyar ta, mu mun rike ta da hannu bibbiyu., bamu taba yin kurin kashe ta bah.
kalisat tace dukkan ku, bakuda tunani , a ranar da abun ya faru,. naga mom da idanuna ta dauki ruwan dake kan dinning ta watsa wa Amriya.
Nadira tace toh Dan Mom ta watsa mata ruwa mene akan yake nufi, kalisat tace mom ta Daidai tah lokacin da Amriya ta keson fadar wata magana.
kinga akan yana nufin Mom tana da wani kulla kulla acikin ranta, Kuma akan yana nufin Amriya bah karya ta fada bah, gaskiya ne,
Fatima tace Aba Kalisat, Meyasa bakida tunani nee, wannan abunda kike fada, babu hankalin da zai daukeshi, koda kin fada babu Wanda zai yarda saboda, Mom baza ta taba aikata abunda zai cutar da wannan Ahalin bah bare Kuma y'ay'an tah.
Kalisat tace hakane, amma saina war ware abunda ya sanya kowa cikin duhu.
Nadira tace oho Ke kika sani, kya yi kya gama, amma Duk abunda zaki yi, daga karshe Mom itace da gaskiya Ba Amriya bah.
mikewa Kalisat tayi tace, aida yar uwarku ce bazakuBazakuce aka bah, amma kuma ni ina goyon bayanta, zan tsaya mata har sai inda karfina ya Kare, zan nuna mata cewar Tana yar uwa kuma wacce kuma zata tsaya mata tsayin daka, domin futo da gaskiya. Tana kaiwanan tayi fuce warta.
ikon Allah doct khadija nake gani aka a gida na, murmushi doct khadija tayi tace, Eh wallahi, hayyuka ne suka min yawa shiyasa kika ga bana zuwa office.
doct Amina tace wa nake gani aka kamar Amriya, gaishe ta Amriya tayi, amsawa doct Amina tayi da fadin lafiya kalau y'ata, ya mijin naki, da fatan yana cikin koshin lafiya.
Sosa Kai doct khadija tayi tace yana lafiya, Tareda fadin Amina inason mudanyi wata magana dake a sirrince, doct Amina tace, okay bah Damuwa,
Kallon
Amriya doct khadija tayi tace Amriya ki shiga daki kinji, Tom Amriya ta tace tareda mikewa tsaye, ta nufi cikin guest room.
komai da komai, daya faru doct khadija ta zayyane wa doct Amina, amma doct khadija bata ce mata Amriya ALJANAR RUWA CE bah.
Girgiza Kai Doct Amina tayi tace, Dan Adam ba'a iya masa, babu komI kawa ta, zan kular miki da ita har Dan cikin ta, kada kidamu itama ai tamkar y'ata take.
godiya doct khadija tayi wa Doct Amina, doct Amina tace Aba kawa tah ai a tsakanin mu babu godiya.
tashi doct khadija tayi tace, shikenen ni zan tafi, inaso zan kai wa yan uwana ziyara,
shikenen toh Allah ya kaiki lafiya cewar doct Amina, amma shin bazaki tsaya kici breakfast bah, Aa wlh na koshi. saina dawo tana kaiwa nan doct khadija tayi fucewar tah.
bayan fucewar doct khadija, doct Amina taTaShiga dakin da Amirya ta Shiga, Amriya na ganin ta ta Mike, Aa y'ata zauna mana cewar doct Amina.
me kike so kici zan dafa miki, Girgiza kanta Amriya tayi tace na koshi, wannan Kuma bazai yuwu bah, babu abunda kika ci fah amma shine kike cewa kin koshi, toh ki taso akwai abinci akan dining kitawo muje muci koh, sannan na baki magunguna kisha.
Amriya tace Aa na koshi, banajin yunwa, doct Amina tace toh shikenen nima bazan ci abinci bah,kowa ya zauna aka.
murmushi Amriya tayi hawaye na son zubo mata Saurin share su tayi tace shikenen, Doct Amina muje zanci .murmushin jin dadi doct Amina tayi tace Yauwa y'ata ko ke fah,
taso muje koh, bayan mungama cin abinci zan ce da babban dana yusuf ya kaiki shopping kiyi siyayya ,shima kidauke shi tamkar yayan ki kinji .
tashi sukayi suka nufi dining, inda suka tarar Abban yusuf da yusuf na Zaune, da alama su suke jira.
serving dinsu doct Amina tayi ,inda itama taja gefe ta ibi nata, suka Fara ci.
oh my God sir Kabir ne yau a gidan mu, Kuma wai yazo hira wajena, Tsaki Kabir yaja, yayi murmushin takaici yace, ke ni yanzu zan tafi, idan na tafi ki kira Mom kice mata bakya sona bazaki iya aurena, bah inba aka ranki ya baci.
zainab tace Aba masoyi yaushe kazo, da har zaka tafi, shikenen zan fada mata amma Dan Allah inason ka kaini shopping, yau ranar fah masoya nee Valentine day, ya Kama ta ace ka bani babbar kyauta,
toh nida ke naga Ba soyayya muke, bah Dan aka, ki kiyaye ni kinsan ni bah tsarar ki bane wallahi,
aba sir Kabir please, and please, Dan Allah, ke naji shikenen, zan jiraki a waje, wlh idan baki futo bah nan da 20second, tafiya zanyi, Dan bazai yu nazama, bawan ki bah tohh.
yana kaiwa nan yayi fucewar shi , Kai na rawa Zainab ta dauki gyale Dan karami wanda dashi gwanda babu.
futowa tayi ta Tarar dashi yana shirin tafiya, Saurin daka tar dashi tayi sannan ta Shiga cikin motan, yabar harabar gidan.
Yauwa Yusuf inason ka kaimin kanwar ka shopping, kaji, yusuf yace Ammi consider it done. ni naga shirya wa, ban dai sani koh kanwa ta taga ma shirya wa bah.
Amriya tace ni a shirye nake, bayan sun gama cin abinci, yusuf ya dau mukullin mota yayi hanyar waje, hijabi, Ammi ta bawa Amriya, saka wa Amriya tayi ta bi bayan yusuf, bude mata gaban mota, Yusuf yayi ta Shiga.
tareda barin harabar gidan. direct shopping mall, suka nufa, Daidai lokacin suma su kabir na isa wajan.
bude wa Amriya kofa yusuf yayi , futowa Amriya tayi daga cikin motan suka nufi cikin mall din.
Rike hannun kabir zainab tayi wafce hannun sa kabir yayi yace ,are you normal, kada ki karamin irin wannan abun in badan Mom bah Allah koh a matsayin yar aiki bazan iya daukan ki bah bare Kuma azo kan wai mata.
hakuri zainab ta Bashi inda suka Shiga wajan mall din.
inda ake saida kyaututuka suka nufa, gabadaya masoya sun cika wajan, kowa yana siyawa budurwarsa kyauta.
saida su yusuf suka gama siyayya sa'an nan suka nufi wajan saida gift, Yusuf yace kan wata yau fah ranar masoya nee bazaki siya wa masoyinki kyauta bah, Amirya tace bani da masoyi. yusuf tace toh muje ni na siya miki saina baki kyauta a matsayinki na kanwata,
Aa wallahi ka barshi, nagode, Yusuf yace no bazan yarda bah, wato kina k'in kyauta daga wajan yayan ki.
wajan da ake saida Valentine Gift yusuf ya nufa da Amriya.
wata kyauta Kabir ya dauko ya damka wa zainab, Cikeda farin ciki zainab ta rungume shi,a bai nan nasi. Daidai lokacin idanuwan Amriya suka sauka akan su Kabir.
Cikeda bakin ciki da takaici, Amriya tajawo yusuf tace inason mubar nan wajan, Dan Allah, yusuf yace why? baki ga wasu masoya bah sun rungume juna, Dan aka kawai ki bari na siya miki.
Saurin cire jikinshi kabir yayi daga na zainab yace, ke wace mahaukaciyar ce, taya zaki rungume ni a gaban jama'a.
bakida hankali ne, kayi hakuri, kaji my love.
Cikeda takaici Amriya ta dauke idanuwan ta daga kansu, ta Kalli yusuf tace, sweetheart, ni wannan nakeso tayi nuni da hannun ta,.
da sauri kabir ya juyo jin kamar yasan wannan muryar, hada ido sukayi da Amriya Hatake gaban shi ya fadi.
Amriya ta cigaba da fadin Sweet, wannan nake soo, yusuf yace kada kida mu, zan siya miki koma Wanne,
wani irin kishi ne ya turnuke zuciyan Kabir, nufan inda suke yayi tareda Jan hannun Amriya yace, waya baka izinin futa da matar wani, kaidin waye
ke Kuma ya fada yana Kallon Amriya, Dama Ashe ke yar iska ce, uban waye ya baki izinin futa da wani na mijin, Dama abunda ke faruwa kenen idan ka auri karuwa,
Tasssss Amriya ta tsinka wa Kabir mari.
zaro idanu jama'a wajan sukayi. nuna Kabir Amriya tayi da Dan yatsan ta tace...
.
COMMENT & SHARE PLS
KUYI HKR JIYA KUNJI SHIRU WLH WAYANA NE YASAMU MATSALA,
AMMA INSHA ALLAHU ZAN GYARA
ALKALAMIN AISHA M.B ( BABY ISHA)
BISSMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
ALJANAR RUWA CE PAGE 45&46
WRITTEN & DIRECTED BY
AISHA M.B (BABY ISHA)
---------------------------------------
Cikin baccin rai Amriya tace, har kai waye, Da zaka zo ka neman cimin zarafi agaban jama'a, shin na taba ganin ka ne ,koh kaidin mijina ne, da zaka zo kana ci min mutunci,
Bansan ka bah, baka Sanin bah, toh ina ruwan ka dani, kazo da masoyiyar ka, nima nazo da nawa, shin akwai laifi ne aciki, toh ka sani, aure ce ta hada ni dakai , Kuma yanzu ta raba, Dan aka baka da iko akaina, baka San irin muguwar tsanan da nayi maka bah, tsanan da nayi maka koh ma'auni, bazai iya aunawa bah, Kuma kayi na farko, kayi na karshe. Kada koda gigi yasa ka kara aikata min aka, Dan wallahi, abunda zan maka bazaka jita da dadi bah.
Idanuwan "Kabir ne suka kada sukayi jajir! cikin zafin rai, yace ni kika mara, kin manta waye ni, Amriya tace taya zan iya manta da Kai, Dama ai mutum baya taba manta alhery da mutum ya masa, kai baka min alhery bah, aka sin aka mah, zalunta ta , kake yi,
Kallon shi tayi tace, tsaya wa ina magana da Kai bata lokaci ne, maida Kallon ta kan yusuf tayi tace, sweet, Dan Allah ka tawo mu bar wajan nan, naga yan hassada da k'eta, sun cika nan wajan,
Zuwa daf, da wajan zainab tayi tace, ke me kike