Showing 111001 words to 114000 words out of 188939 words
Chapter 38 - SAKAYYA Book 1 complete BY GARKUWA.txt
maka shi”.
Gyara zamansa yayi tare da cewa.
“Kinyi alƙawari?”.
A hankali ta buɗe Idanunta sosai akansa kana tace.
“Toh ai ban sani ba yafi ƙarfina ko baifi ba”.
Langwaɓar da kai yayi tare da cewa.
“Baima fi ƙarfin kiba Khausar. Insha Allah bai fi ƙarfin ki ba zaki iya ba abune na kokuwa ko dambeba sannan ba mugun abu da zai saɓawa Addinmu bane".
Ajiyar zuciya ta saki kana tayi murmushi tare da cewa.
“Allah dagaske!?”.
Ka ya jinjina mata kana yace.
“Eh dagaske”.
Kai ta gyaɗa tare da cewa.
“Toh shikenan Uncle Naseer”.
Idanu ya tsira mata tare da faɗin.
“Kinyi alƙawari zakiyi min!?”.
Wara manyan Idanunta tayi tare da cewa.
“Bana so ina ɗauki al'ƙawari bansan kuma menene bane!”.
Cike da manufa ya karyar da murya tare da cewa.
“Ni dai nafi son kiyi min al'ƙawari, zaki te maki rayuwata, da kuma cigaban mu, da Kuma jin daɗin ki kinji ko Khausar, saboda jin daɗina da jin daɗin ki nakeso muyi wannan abin kuma wannan sirrin mu ne amatsayin ki na matata dan ko mahaifiyata bata san wannan sirrin ba!”.
Nan-nauyan ajiyar zuciya Khausar ta saki Idanunta akansa tace.
“Toh wannan wani irin sirrine ka faɗa min mana”.
Kai ya Girgiza tare da cewa.
“A'a har sai kinyi al'ƙawari zaki min abun zan faɗa miki”.
Girgiza kai tayi kana tace.
“Yaya Naseer bana so in maka al'ƙawarin da ban sani ba ko bazan iya ba”.
fesar da iska mai sanyi yayi tare da kallonta kana yace.
“Zama ki iya”.
Kallonsa tayi ganin yanda ya marairaice yasa ta saki Ajiyar zuciya tare da cewa.
“Toh shikenan sai nayi shawara”.
Da sauri ya kalleta tare da cewa.
“Shawara kuma da waye zakiyi shawara? bana faɗa miki siririn mu bane! Sirrina ne dani dake kasancewar abu ɗaya zamu kasance, zaki kasance matata kuma uwar ƴaƴana kece zaki kasance ruwa mai kashe min ƙishina”.
Sauƙe sanyayyar Ajiyar zuciya tayi tare da faɗin.
“Toh shikenan sai nayi tunani”.
Langwaɓar da kai yayi tare da cewa.
“Zuwa yaushe?”.
Shiru tayi alamar tunani sai kuma tace.
“Zuwa gobe ko jibi”.
Kai ya gyaɗa tare da cewa.
“Toh shikenan ba damuwa Allah ya kaimu muyi hira mana”.
Marairaice fuska tayi kana tace.
“Ayyah Uncle Naseer bacci nake ji”.
Murmushi yayi tare da cewa.
“Toh shikenan muje inda rakaki”.
Batace komai ba tashige gaba yana biye da ita, tare da zubawa ƙugunta idanu saida ta shiga falo sannan ya koma ya shiga motarsa ya wuce gida.
Acan ɓangaren Moddibo kuwa awannan dare haka ya kwana cikin mawuyacin hali saboda wani azabebben yanayi dake damunsa sai. Wajajen ƙarfe uku da rabi wani irin bacci mai shegen daɗi ya ɗauke sa.
Can cikin baccin nasa ya fara wani irin bahagon mafarki, ganinsa yayi tare da Khausar, suna kwance akan gado ɗaya cikin wani irin ni'imtaccen bargo fari ƙal mai masifar taushi, kana babu komai a jikinsu yana rungume da ita hannunsa na dama nakan yalwataccen sumar kanta mai ƙamshi da sheƙi yana shafawa, yayin da ɗaya hannun ke kan caɓullenta yana murzawa.
Cikin Sanyayyar murya mai cike da shagwaɓa Khausar ta sakar masa wani irin narkekken kuka tare da cewa.
“Tsoro nake ji nikam bazan iya ba Moddibo kabar ni bazan iya ba”.
Shi kuwa Moddibo karyar da murya yayi cikin tattausan murya mai cike da salama yake lallashinta.
Ƙarfe huɗu dai-dai ya farka sakamakon kiran sallar assalatu da akayi miƙa yayi tare da furta.
_“Alhamdulillahi lazi ahyana bada amatana wa'ilaihin nushur”_.
Kana ya tashi zaune yana kallin Boxes ɗinsa da ya bada damshi alamar yayi ta liking.
Cikin sauri ya furta.
“Ya Salam Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n nashiga Uku”.
Da sauri ya miƙe tare da dafe kansa kana yace.
“Innalillahi Wa'inna ilahi rajiu'n, shin wannan wace irin Masifa ce mai nacin tsiya da bibiyata, madadin abin nan yayi baya kullum sai gaba-gaba yake yi, yanzu abin har yakai matakin mafarkin yarinyar nan nakeyi wannan wace irin rayuwa ce? In banda ma rashin kunya da raini ya za'ayi yarinyar nan ta biyoni har cikin bacci na”.
Sake kallon boxes sa yayi dan tabbatar wa still gani yayi zahiri ya jiƙe da yarinyar amafarki, cike da tafasan zuciya ya shafa Dk ɗin sa dake bayyana zalamarsa duk da cewa yayi liking.
Amma bai nitsuba ba zama yayi abakin gado tare da dafe kansa da hannu biyu ji yake tamkar ya fashe da kukan takaici.
“Tabbas da ace mafarki na zama gaskiya to da sai na sumar da yarinyar nan, ta yadda har abada bazata sake zuwan min ba”. yayi mgnar a sama lips inshi.
Ahankali kuma sautin muryanta yashiga dawowa cikin kunnensa tana cewa.
“Tsoro nakeji bazan iya ba Moddibo”.
Wani dogon tsaki yaja kana cikin wani irin fushi ya miƙe tare da lumshe idanunsa tabbas badan amafarki bane da sai yayi maganin yarinyar.
Toilet yashiga tare da wanka kana ya ɗaura Al'wala duk zuciyarsa babu daɗi bayan ya shirya ya tafi masallaci.
Bayan kwana biyu kamar ko yaushe Anutse Khausar ce ta fara miƙewa kana tayi submitting ɗin Booklet ɗin ta yayin da sauran ɗalibai ke cizon gindin biro sosai Exam ɗin Nahwun ya basu wahala ahankali. Khausar ta fita tana lumshe Idanunta duk da cewa ta saba answering questions kafin abasu amsa amma na yau ya wahalar da ita ajikin Up stair ta tsaya tare da ɗaura hannunta akan step ɗin sama kana ta zu bawa farfajiyar makarantar Ido, sanyayyan iska na kaɗata tsayuwar ta da kamar minti biyar wata baƙar mota tazo ta faka ta bada baya.
Cikin sauri ta zare Ido tare da kallon number motar cike da mamaki da al'ajabi ta mitsika Idanunta tare da sake kallon number motar cikin rawan murya tace.
“Wannan Motar Again?”.
Tabbas wannan shine motar da tagani a Jauro Yaya a lokacin da suka tafi Rafi dasu Dija still, kuma aranan aka kashe Baffa Umaru tabbas kamannin motar da kuma Number ba zasu taɓa ɓace mata ba to amma mai yazo yi amakarantarsu.
Kallon motar ta sake yi still Yana tsaye cikin sauri ta fara taka step ɗin tana haɗawa bibbiyu har ta sauka kana ta nufi gate.
Da sauri Baba Mai gadi ya miƙe tare da cewa.
“Khausar ina Zakije?”.
Kallonsa tayi tare da cewa.
“Saƙo zan amsa awajen masu wancan motar”.
Kai ya gyaɗa kana yace.
“Kinsan dokar makarantar nan bata bari idan anshiga afita amma kina amsa ki dawo”,
Kai ta gyaɗa tare da ficewa shi kuma yabi bayanta.
Ahankali ta tsirawa number motar Idanu kana cikin sanyin jiki ta nufi motar.
Mutanen dake Cikin motar kuwa sam basu lura da ita ba saida taje gab dasu suka lura da kamar tana leƙa su ne, kana ga dukkan alamu Idanunta na kan Plate number motar cikin sauri suka ɗaga glass ɗin motar dake ƙasa.
Khausar kuwa cikin sauri ta nufi gaban motar dan ganin fuskokin su waye ne, mutumin dake zaune a mazaunin Driver ne yayi saurin figar motar da mugun gudu suka tafi.
Cike da mamaki Khausar ta dafe kuncinta tare da cewa.
“Ha'a to meyesa haka?”.
Anutse ta juya bayanta jin Muryan Baba mai gadi na cewa.
“Toh ya kuma ba abinda suka baki suka ja mota da gudu haka suka tafi?”.
Ajiyar zuciya ta sauƙe tare da kallon Baba mai gadi kana tace.
“Agaskiya bansan suba fa, amma dai na taɓa ganin motar acan Rugar mu shiyasa yanzu na saƙƙo inga shin wannan motar ce ko kuma watace, kuma na gane motar ita ɗin ce, kuma awannan ranan ma dana gansu haka suka gudu”.
Kai Baba mai gadi ya gyaɗa tare da cewa.
“Toh Allah yasa dai lafiya?”.
Nan-nauyan ajiyar zuciya ta saki tare da furzar da iska mai zafi daga bakinta kana tace.
“Ka kula gaskiya Baba mai gadi, ka kula duk sanda kasake ganin wannan motar ka faɗa min”.
Kai ya jinjina tare da cewa.
“Toh shikenan amma ai kalar motoci da yawa taya zan gane wannan?”.
Sauƙe numfashi tayi tare da faɗin.
“Aina riƙe number”.
Bata jira cewarsa ba ta janyo biron dake kanta tare da yagar ƙasan Qautions paper ta rubuta masa number tare da miƙa masa kana tace.
“Gashi ka riƙe duk sanda ka sake kallon tazo bakin makarantar nan, ka faɗa min ni ban yarda da motar nan ba, dan ko can Rugar da suje adaren ranan akwai abinda ya faru”.
Ajiyar zuciya ta saki tare da rintse Idanunta kana ta cigaba da cewa.
“Haka nan naji na tsargi motar duk da bani da tabbaci sannan still yauma. Kaga tazo ta tsaya mana abakin makaranta Indai tazo ka sake ganinta ka sanar min ko kuma ka sanarwa Malamai”.
Jinjina kai Baba mai gadi yayi tare da cewa.
“Toh shikenan insha Allah ”.
Kai ta gyaɗa tare da buɗe ƙaramin gate ta koma cikin makaranta tana koma suka haɗu da M Jameel na ƙoƙarin zuwa office.
Da Mamaki M Jameel ya kalleta kana yace.
“Daga ina kike Khausar kaddai yanzu kika zo?”.
Kallonsa tayi tare da girgiza kai tayi kana tace.
“A'a tun ɗazu nazo na gama Peper nama shiyasa na fito”.
Kai ya jinjina tare da cewa.
“To mai kika je yi awaje?”
Murmushi tayi tare da cewa.
“Wani abu naje na ɗan duba?”.
Gyara tsayuwarsa yayi kana yace.
“Wani abu kika je dubawa bayan kinsan doka da ƙa'idar makarantar nan, in anshiga ba'a fita yanzu kiyi laifi idan ansaki kaɗe ɗankwali kice rayuwar bauta kike baki da cikekken ƴanci ko?”.
Ƙasa tayi da kanta tare da cewa.
“A'a wata mota ce muka gani nida Baba Mai gadi”. Dai-dai lokacin kuma ta hango Moddibo ya fito daga corridor da zai sada ka da office ɗin su zare ido tayi cikin sauri ta juya tare da hawa step ɗin class ɗinsu.
Murmushi M Jameel Yayi tare da girgiza kai Dramer Moddibo da Khausar na sanyashi nishaɗi.
Khausar kuwa na haurawa ta samu Asma'u ta fito tayi submitted Booklet din ta ba daɗewa kowa ya fito sannan suka tafi.
Motar na parking Khausar ta fito dai-dai lokacin Mommy ta shigo tsayawa Khausar tayi har Mommy ta ƙaraso kusa da ita.
Kallon ta Khausar tayi tare da cewa.
“Mommy daga ina haka naga kamar kin fita Unguwa?”.
Kai Mommy ta gyaɗa mata kana tace.
“Eh Khausar na fita Unguwa naje gidan Aunty Asiya ce yau ta haihu Allah ya sauƙeta lafiya”.
Wara Ido Khausar tayi cike da farin ciki tace.
“Laaaa Mommy Aunty Asiya ta haihu? Mai ta haifa Mommy?”.
Jinjina kai Mommy tayi tana tafiya tace.
“Ta haifi ƴa mace”.
Jinjina kai Khausar tayi tare da faɗin.
“Masha Allah bari nayi wanka naje na duba Baby”.
Kai Mommy ta gyaɗa tare da cewa.
“Ai dai kam ya kamata dama anats cewa wai yarinyar na kama dake”.
“Dani kuma Mommy?”.
Kai Mommy ta gyaɗa tare da zama akan 2sitter tana cire hijabinta tace.
“Eh toh da Raudat take kama Raudat kuwa kinga dake take kama shiryasa kowa ke cewa Jaririyar kamar Khausar ²”.
Murmushin fuskarta ta faɗaɗa kana tace.
“Aikam bari nayi wanka Inje inga mai kama dani”.
Ta ida maganar tare da wucewa Bedroom akan beside drawer ta ajiye tarkacen hannunta kana ta cire Uniform ɗin ta ɗaura towel tashiga toilet.
Tayi wanka tana fitowa ta zauna gaban Dressing mirrow tare da shafa Lotion ɗin ta, kana ta sanya dogon rigar material Sky blue ta yane Kanta da baƙin gyale, sannan ta feshe jikinta da turaruka masu daɗin ƙamshi ta fice.
Mommy dake zaune a falo ta kalleta tare da cewa.
“Khausar ko abinci fa baki ciba?”.
Murmushi tayi tare da cewa.
“A'a Mommy sai na dawo”.
“Adawo lafiya”.
Anutse ta fita tafiya kaɗan tayi ta isa gidan mutum uku kawai ta samu aɗakin.
Kusa da Aunty Asiya dake mata murmushin ta zauna tare da cewa.
“Aunty Asiya ina baby?”.
“Gata nan”.
Ta faɗa tana nuna mata matar dake gefenta.
“Masha Allah, wata tana kama da niko? Allah ya raya mana”.
Murmushi Aunty Asiya tayi tare da faɗin.
“Ameen Khausar ga Baby”.
Da sauri Khausar ta karɓe ta tare da cewa.
“Bari inga mai kama dani”.
Ta faɗa tana zubawa Jaririyar Ido farace sol da ita ga wani yalwataccen gashi daya kwanta asaman goshinta kana girar tama da yelwataccen gashi bakinta yayi pich da dogon Eyelashes.
Da sauri Khausar ta ɗago kanta da murmushi afuskarta tace.
“Aunty Asiya wallahi kam Baby kam tayi kyau Masha Allah”.
Jinjina kai Aunty Asiya tayi tare da cewa.
“Aikam dake take kama, wai Gimbiya Dadu tace idan kinzo kitso ina yawan kallonki shiyasa na haifi me kama da ke”.
Baki Khausar ta taɓe tare da cewa.
“Uhm Ita kuma duk duniya akwai wanda yafi ta kallona ne?”.
Murmushi Aunty Asiya tayi, Khausar kuwa Jaririyar ta miƙa mata tare da miƙewa kana tace.
“Bari in tafi Aunty Asiya Allah ya raya”.
Karɓar Jaririyar Aunty Asiya tayi kana tace.
“Toh ki Gaishe da Mommy da gajiya”.
Amsawa Khausar tayi da cewa.
“Za taji” kana ta fice.
Bakinta ɗauke da Sallama tashiga falon zaune ta samu Mommy a inda ta tafi ta barta kusa da Mommy ta zauna da murmushi afuskarta tace.
“Wallahi Mommy Jaririyar muna kama nima naga kamar mu”.
Jinjina Kai Mommy tayi tare da ajiye wayarta kana tace.
“Nima gaskiya naga kamar ku sai naga kamar lokacin kina Jaririya, kuma haka Raudat ma take shiyasa ake ganin kamar dake take kama”.
Veil dake kanta ta janye tare da cewa.
“Ai dai kam”.
Miƙewa tayi tare da cewa.
“Mommy bari na ɗauko abincina”.
Kai Mommy ta gyaɗa mata sannan ta wuce kichen ɗin.
Bayan kwana shida; Alhamdulillah a yau ne su Khausar suka rubuta Final Exam ɗin su cike da tsananin farin ciki ko wanne ɗalibi ya fito daga hall da suka rubuta Exam ɗin, cikin tsanananin farin ciki Khausar ta nufi jikin tap ɗin ruwa tare da buɗe wa ta cika wani ƙaramin Bocket kana ta nufi kan Asma'u dake tsaye.
Rungumeta tayi tare da sheƙa musu ruwan tace.
“Thank God My Asmeey Alhamdulillah yau mun taka matsayi na farko a fannin karatun mu”.
Cike da farin ciki Asma'u da jikinta ke ɗigan ruwa ta kalleta kana tace.
“Sosai kuwa Khausar mun godewa Allah”.
Baki ɗaya ɗaliban haka suka ringa jiƙa jikinsu da ruwa cike da matsanancin farin ciki kasancewar an hanasu penday yasa suka shiga jiƙa jikinsu.
Khausar kuwa kallon Samira sani da itama jikinta ke jiƙe tayi tare da miƙa mata hannu kana tace.
“Assalamu Alaikum, Alhamdulillah yau kam abinda ya haɗa ya raba”.
Hannunta Samira Sani ta riƙe tare da murmushin gefen baki sai kuma ta watsa mata Harara dama can ba wani haushin Khausar take jiba tunda Moddibo ba wani kulata yake ba sai dai yadda tafisu ƙwazone ke bata haushi.
Acan ɓangaren Malamai kuwa baki ɗaya sun hallara a inda suka tanadar dan yin taro Moddibo ne kaɗai baya wajen bayan duk ɗalibai sun hallara.
M Jameel ya miƙe tare da hura Microphone kana yace.
“Assalamu Alaikum warahmatullah Wabarkatuhu”.
Baki ɗaya Suka amsa da. “Wa'alaikum Salam warahmatullah wabarkatuhu”.
Yayi gyaran murya tare da cewa.
“Da farko amadadin dukkan malamai da shuwagabannin wannan Makaranta muna taya ɗaukakin Ɗaliban wannan makaranta murnan kammala jarrabawar su na gama makarantar.
Allah ya bada sa'a Ubangiji ya baku ikon fitowa da sakamako mai kyau”.
Baki ɗaya wajen suka amsa da.
“Ameen”.
Tsayuwarsa ya gyara tare da cewa.
“Insha Allah shugaban makaranta zai bada Award da hannunsa ga dukkan ɗaliban da suka cancanta Malam Bismillahi”.
Miƙewa Malam Arɗo yayi tare da karɓan Microphone ɗin kana yace.
“Ina taya ɗaukakin Ɗaliban wannan makaranta ta *AL,ANSAR Academic School* murnan kammala karatun su na matakin farko Allah ya Albarkanci karatunki Ubangiji ya ɗauka ku aduk inda kuke”.
Baki ɗaya suka amsa da.
“Ameen”.
Gyaran murya yayi tare da cewa.
“Zamu miƙa award ga ɗilibar da tafi ko wacce ɗaliba.
Hazaƙa da tsafta”.
Baki ɗaya wajen sake nutsuwa yayi dan jin wacece wannan.
“Khausar Usman Abubakar Lelewal itace ɗalibar da tafi ko wacce ɗaliba Hazaƙa da kuma tsafta”.
Atake wajen ya kaure da kabarra masu taya ta murna irin su Asma'u da Aunty Ruƙayya nayi yayin da masu baƙin ciki irinsu Samira da sauransu keyi.
Cike da nutsuwa Khausar ta miƙe tare da ƙara sawa ta amshi Award cike da tsananin farin ciki.
Gyaran murya Malam Arɗo yayi tare da cewa.
“Ɗalibar da tafi ko wacce ɗalibai Nutsuwa da biyayya itace Asma'u Ahmad”.
Cike da farin ciki Asma'u ta miƙe tare da ƙara sawa ta amshi Award ɗin ta haka aka kira sauran mutum uku aka basu Award .
Cike da farin ciki Khausar ta koma gida kallo ɗaya zaka mata ka tabbatar da cewa tana cikin farin ciki zaune take afalon hannunta riƙe da bowl na Fruit Salat.
Haiydar ne yashigo falon bakinsa ɗauke da Sallama kallon Khausar yayi tare da cewa.
“Addah Khausi Uncle Naseer yana kiranki afalon Abba”.
Murmushi tayi tare da ajiye bowl din Fruit Salat ɗin kana tace.
“A'a lallai kam ina zuwa”.
Murmushi Mommy dake zaune gefenta tayi tare da cewa.
“Yau kam Alhamdulillah gidan nan muna cike da farin ciki Khausar an gama Secondary school tare da samun Award”.
Miƙewa tayi tare da cire hijabin Uniform da har zuwa lokacin yake jikinta wurgi tayi dashi tare da faɗin.
“Yau kam nayi hannun riga da Uniform daga yau nayi bye bye da uniform, shiyasa ko aiki banason aikin da zai kasance min da Uniform, daga yau na wurgar da Uniform aduniya shiyasa Insha Allah Jenouelist zan zama in dinga zaƙulo gaskiya aduk inda yake ”.
Murmushi Mommy tayi tare da cewa.
“Toh Allah ya taimaka Ubangiji ya cika miki burinki”.
Murmushi tayi tare da cewa.
“Ameen ya hayyu ya ƙayyum”.
Ta faɗa tare da shigewa Bedroom kana ta cire Uniform ɗin ta tare da shiga toilet ta sakarwa kanta shawer bayan ta gama wankan ta fito Lotion ta shafa tare da sanya doguwar rigar atanfa mai golden kana tayi ɗaurin ture, ta feshe jikinta da turarukanta masu daɗin ƙamshi kana ta fice. Jikinta na fitar da sanyayyan ƙamshin kai tsaye falon Abba ta nufa bakinta ɗauke da Sallama.
Lumshe Idanu Naseer dake zaune kan 2sittee yayi tare da zuba mata idanu yana shaƙan daddaɗan ƙamshin turaren yace.
“Congratulation My Khausi yau kin gama makarantar ki, nayi matukar farin ciki abubuwa na tafiya yanda ya kamata”.
Murmushi Khausar tayi cike da farin ciki ta jinjina masa kai.
Ahankali Naseer ya ɗauko Flowers dake jikin wata leda anyi wrapping ɗinsa tare da ɗauko kwalin waya iPhone tare da tarin Choculate ya miƙa mata.
“Ga gift ɗin Graudion ɗin ki”.
Wara Ido Khausar tayi tare da kallon Uban gift ɗin cike da tsanananin farin ciki ta ɗago manyan Idanunta tare da kallon sa kana tace.
“duka wannan na wane?”.
Kai ya jinjina mata tare da faɗin.
“Yes My Wife duka naki ne”.
Langwaɓar da kai tayi kana tace.
“Mommy ta hanani riƙe waya tace sai na gama Secondary school duka ko lokacin da muke Ss duk abinda zanyi da waya tace sai dai in karɓi nata yanzu kuma kaga”.
Saurin katseta yayi tare da cewa.
“Ai me ai kun gama kin manta yau kukayi final Exam”.
Jinjina kai tayi tare da cewa.
“Eh haka ne fa Uncle Naseer”.
Murmushi yayi tare da faɗin.
“Kada kice komai kawai kice Allah yamin Albarka, ya mallaka min ke Insha daɗin zama dake”.
Shiru tayi tare da ƙasa da kanta tana wasa da yatsun hannunta.
Miƙewa yayi daga kan 2 sitter da yake zaune ya dawo gabanta ya zauna aƙasan rock ɗin daya mamaye ɗakin