Showing 135001 words to 138000 words out of 193443 words
Chapter 46 - ZAIN ABEED Book 1 Complete Document by Nimcey luve Sarauta .txt
duk iskanci mutum idan bai je leges yasin buge ne, to a gsky ba zan biye maki ba muyi ta ihu a gidan jama'a, kuma wannan maganar shegenta Sarah da kikai ko mijinki mai rawani bai isa yyi mana sulhu sai hisba Alkur'an" Naila ta faɗa tana ƙifta idanu, Kilishi kowa idan ranta yyi dubu ya ɓaci tace "A'a yaushe na shegenta ta? Daga Mgnar Iyaye kuma ai maganar aure ake bata wasan yara ba ko kuma gigin tsofa" zabura Naila tayi har tana hantsilawa tsaye tayi gaban Kilishi tace "Ubanki dake ɗaure a kurkukun Leges shine mai gingin tsofan, nafa san komai wlh kibi a hankali kafin na tuna asirin dake ɓoye, ko wanne watsattse kallonsa kawai nake, wani Shegen ne bai iya ta'addanci ba, ana kasss ɗin pamili meye naki a ciki" A hankali Fulani Bilkisu tace "Kiyi hqr Naila" Naila ta kalli Fulani Bilkisu tace "Ji banza? To a gsky imaninki yyi yawa da zan tuna asiri wlh ba zaki ban hqr ba da ƙyar daga nan baki shige leges ko ofis ɗin ƴan hisba Kinyi hayar ƴab ta'adda ba" Anuty Zulfa dai na zaune tana duba time lokacin zuwa lokacin, domin 5 daidai jirginta zai tashi, Yaya Rooma kasa mgn tayi Fulani Bilkisu ta miƙe tsaye tace "Bari muje, Allah ya nuna mana lokacin bikin" Yaya Rooma tace "Amin, Allah ya ƙara lafiya" sai a lokacin Anuty Zulfa ta kalli Fulani Bilkisu tace "Ko gaida gida" fuuuuu Kilishi ta fice daga cikin parlon, Naila ta ɗaga Murya tace "Ohhu dai" sai kuma tayi ƙasa da murya tace "Banza ce, ba naji labarin ko haihuwa bata taɓa yi ba ai mantawa nayi ban mata gorin haihuwar ba Wlh" Yaya Rooma tace "Gsky Naila baki kyauta ba, kuma Yarima Yashim ɗan waye ba nata ba? manyan Mutane matan Sarki guda kiyi musu haka" Naila tace "Dan Allah? Matan Sarki ne?" Yaya Rooma tace "Wacce kikaiwa itace matarsa ta farko Kilishi, kuma sirikan kune fa" Naila tace "Allah?" Yaya Rooma dai tayi shiru kafin ta juya ta kalli Anuty Zulfa tace "Anuty ga abinci fa" Girgiza kai Anuty Zulfa tayi tace "Bana jin zanci abincin nan Rooma, ƙarfe biyar jirgin mu zai tashi" kafin su yi magana Zain yyi sallama ya shigo hannunsa zube cikin Aljihu, ƙamshin Hugo boss da Sarah taji ya tabbatar mata cewa hadda shi, zama Zain yyi Yaya Rooma ta kalli Abeed tace "Ya jikin?" Kallo ɗaya yyi mata ya ɗauke kai ba tare da yace komai ba, Anuty Zulfa ta buɗe hand bag ɗin ta, ta ciro kuɗi ƴan 1k bandir 20 ta ajjiye kujerar da Abeed yake tsaye tace "Sadakin Sarah, naga kamar kaine matsayin Uba a wajanta, an ɗaura aurenta da Yarima Yashim last semester na level 2 za'ai bikin ta tare" baki Naila ta saki kafin ta fasa ihu tace "Wanne Algungumin ne ya aurar da ita, uban waye kuma wani abu shisham?" Abeed dai na tsaye Sarah kuma kanta a ƙasa, Miƙewa Anuty Zulfa tayi tace "Rooma zamu shige, Raudah zo kiyi dropping namu a airport" Auta ta miƙe tare da jan trolly bag ɗin su, Sarah kasa Miƙewa tsaye tayi a hankali ta ɗaga idanunta suka haɗa Idanu da Abeed kenan ita dashi har abada? Hawayen da take ɓoyewa ya sakko mata, Anuty Zulfa tace "Sarah Tashi mu shige" caraf Naila ta riƙe hannun Sarah tace "wlh yau zaki san ƴar bariki ce ni, zaki san yadda ake tsiya idan kin tafi da Saratu Allah ya tsine, bayan nayiwa Junaidu al'ƙawarin komai daɗewa zan aura masa Saratu...
Zain Abeed isn't free contact to subscribe 08119237616 via... 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank******56***Daga Yaya Rooma har Anuty Zulfa kallon Naila suke kafin Anuty tace "Junaid kuma?" Naila tace "A'a, bawai ɗan iska bane naji kina kiran sunansa a wulaƙance, nidai a gsky hukuma zan saka su shiga tsakani na dake, ba wani mutunci ne dani ba Alkur'an sai na zageki ta tass, akwai uwar da wani zai iya ne? Kamar dai ke kika haifi Saratu,gantali fa shalale yaga ta nayi a duniya ya ɗakko ta, banda darajar sa zaki ganta ne? Kiyi hqr kada ki ƙullacan, amma ko zaki zagen ƙafa ta ƙafar Saratu" Naila ta ƙare maganar tana saƙale hannun Sarah a hammata, Anuty Zulfa tace "Amma dai kin san makaranta take ko?" Naila tace "Kaji masifa ko? Har a faɗawa Kano makarantu? Gasu nan kaca kaca kamar ana yaƙi a leges, zanje har makarantar nayi musu bayani kawai a Kaita ajin ƙarshe" rai ɓace Anuty Zulfa ta kalli Sarah tace "Kano kike son zama ko zaki bini?" Shiru Sarah tayi tama kasa Mgn duk akanta ake Wannan tashin hankalin, tsawa Anuty Zulfa ta daka mata tace "mgn nake Sarah" hawaye ya sakkowa Sarah bakinta na rawa tace "Mami zan biki" baki Naila saki da shock kafin ya miƙa hannu ta dungure kan Sarah tace "Algunguma" sai kuma tayi wurgi da hannun Sarah tace "Wlh maƙaryaciya ce" rushewa tayi da kuka idanunta akan Abeed da har yanzu yake tsaye baka gane yanayinsa tace "Ɗazo fa na sakata a ɗaki na gama zugeta ta tass, ta amince zata bini amma kaka wannan makirar matar ta zugata? Kalli yadda yarinyar nan ta tuzarta ni to a gsky ba lallai na amince ma Junaidu ya aureta ba, tunda an gama koya mata rashin kunyar ƴan leges" ta ƙare Mgnar tana sake fasa ihu tace "Huhuhuhu, wlh ta tuzartani" Anuty Zulfa tace "To daman ana aure kan Aure da zaki aurawa Junaid Sarah? Bayan yanzu nace maki an ɗaura mata aure da Yarima Yashim?" Naila ta runtse idanunta tace "Wlh ba dani kike ba, ba zan kula ƴar daba ba, yau na ƙara tabbatarwa ƴar bariki ce ke" juyawa tayi ta kalli Auta tace "Wlh uwarki taja maki,ke zan ƙullata bake ba, itafa baƙin ciki take sbd Mai rawani ya auri Saratu,kuma ita ta yaudaresa ta kwashe masa kuɗi daga ƙarshe tace bata sonsa, ina baki labari bawai tunan asiri ba, na cewa Mai rawani idan har nonona yasha to Tabbas ya auri ƴar uwarta Saratu,tun fa daga lokacin Zulfa'u ta kullace ni" Anuty Zulfa tace "A'a Mgnar Gsky, ba'a aure kan aure ai, kada ma ki sake haɗa Sarah da Junaid" Calmy Abeed yace "Gashi nan ke kinyi ai" da sauri ya juya tare da barin parlon, Anuty Zulfa ta kalli Yaya Rooma Sannan ya kalli Zain tace "Nice Abeed yake faɗawa Mgn? Ni yaron nan zai zaga, wait nema nayi?" Yaya Rooma tace "Kiyi hqr, kin san matsalar Abeed ai" fuuuuu Anuty Zulfa ta fisgi hannun Sarah, Auta da Raudah da kuma Beeba suka bi bayanta, Naila ta tofar da yawo tace "banza ce ba, babu abinda ta iya sai yanka cikin Mutane da wuƙa abinda yasa nayi mata shiru kenan, ban mata gorin kuɗin makkan da Mai rawani ya biya mata ba" Zain dai na zaune yana kallon komai ya kasa fahimtar wasu maganganun.... Abeed na fita entrance ɗin gidan yaci karo da Yarima Yashim tsaye yana waya, kallon juna sukai yayinda Abeed yyiwa Yashim kallo guda ya ɗauke kansa gefe, walking slowly ya nufi inda motarsa take yana ƙoƙarin shiga yaji ance "Hey, Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas" Cak Abeed ya tsaya gently kuma ya juya tare da jingina da motarsa ya harɗe hannayensa a ƙirji, frm head to toe yake kallon Yarima Yashim kallon raini, Murmushi Yarima Yashim yyi kafin yace "Zaman tare bai ce haka ba, naga har an ɗaura min aure amma ba kace min congratulations ba, while bana buƙata ba I'm just wanted to say stay away from my wife Sarah, ka cire idanunka daga kan matata, I'm warning you" tunda ya fara mgn Abeed ke kallonsa ba tare da yace komai ba, juyawa yyi zai shiga mota Yarima Yashim yace "Ina Mgn ba kace komai ba, i knw u Love's Sarah, to ka cire ta a rai kafin soyayyar ta, tayi silar baka heart attack, anywhere ng baka damu ba" wani cute smile Abeed yyi yana lumshe fararen idanunsa, kafin a hankali ya taka zuwa inda Yashim yake daidai kunnansa yace "Mene yasa zan damu bayan nasan GANGAR JIKINTA KA AURA" yana faɗin hakan ya juya zuwa cikin mota, Yarima Yashim na ƙoƙarin yin Mgn Anuty Zulfa ta ƙarasu, Abeed ya haɗe rai sosai itama ko inda yake bata kalla ba, bayan Yarima Yashim ya gaisa da Anuty Zulfa yace "Come princess" ya faɗa yana miƙowa Sarah Hannun hakan yasa Abeed ya jingina da jikin motarsa watching all of them, Anuty Zulfa dasu Auta suka shige mota, Murmushi Yarima Yashim yyi yace "Ya jikinki wify?" Ɗagowa tayi suka haɗa idanu da Abeed ya haɗe fuska sosai tare da ɗauke kai, hakan yasa ta kasa bawa Yarima Yashim amsa sai kawai tayi ƙasa da kanta, hannunsa ya miƙa zai kama hannunta tayi saurin harɗe hannun a ƙirji, Yarima Yashim "Oops, na manta nace maki Next week zan shigo New York hutu, I'll spend all my time with you princess" Sarah dai ta kasa cewa komai sai ƙasa take da kanta, Abeed yyi wani irin sakin Murmushi kafin a hankali ya taka kamar zai shige Sarah yana zuwa daidai Inda take tsaye ya ranƙwafa daidai fuskarta, ya sakar nata Peck kiss mai sanyi cikin kasalalliyar Murya yace "Take care, Mamanaaa" yana faɗin hakan ya juya tare da shigewa mota, Suman tsaye Yarima Yashim yyi Sarah kam rawa jikinta ya fara, bata taɓa tunanin Abeed baya da kunya ba sai yau, kafin Yarima Yashim yyi mgn tuni Sarah ta nufi mota jiki na rawa suka barshi tsaye baki a buɗe, tana shiga Raudah tayiwa motar key suka bar gidan, Raudah bata damu da auran Sarah ba, da ace Abeed ta aura shine zata iya yiwa Sarah ko wanne kalar bura'uba.... Zain ya kalli Yaya Rooma yace "Umma batai shawara dake bane?" Yaya Rooma tace "Kasan halin Yaya Zunaiddeen, nayi ƙoƙarin faɗa mata a tambayi ra'ayin yarinyar nan amma tai burus tace, Sarah na son Yarima Yashim kunya ce kawai take hanata nunawa, kuma iya gatan da zata iya yiwa Sarah kenan" Naila tace "huhuhuhu, to a gsky Zulfa'u da ƙyar taga Annabi,sam sam Zuciyarta bata da kyau kamar ruɓar tumatir yasin, za taci ƙwal Ubanta ina na ysin sai na ruguza komai na aurawa Junaidu, nima fa ƴar banza ce" Zain yace "Allah ya kyauta,muma zuwa dare jirgin mu zai tashi" Yaya Rooma tace "Tare Da Abeed?" Naila tace "To Ubanwa zan barwa shi? Bayan an gama lalata masa jiki, tunda idanuna suka gane min abinda ke jikinsa har yanzu kaina juyawa yake kuma ko wanne ɗan banza aniyya bil aniya li'ilafi qurash"........ Kilishi tunda suka koma gida ta kasa zaune ta kasa tsaye, abin duniya yyi mata zafi cin mutuncin da Naila tayi mata har ƙasan Zuciyarta take jinsa, ajjiyar zuciya ta sauke wayarta dake ringing ta ɗauka, tana ɗaga kiran tace "Ya ake ciki?" Daga cikin wayar akace "Ki daina ɗaga hankalin ki, shida gida har abada, ban da kince kada a haukata shi ai da tun tunin mun gama dashi, babu wani wanda zai gaji mulkin Zazzau sai Yarima Yashim, haka kuma babu wanda ya isa ya gano cewa Yarima Yashim ba ɗan Sarki..." Wata tsawa Kilishi ta buga da ƙarfi kafin tace "Ya isa, ba wannan na tambaya ba, kuma...," Motsin da taji a bayanta yasa ta juya da sauri Yarima Yashim ta gani zaune ya kifa kansa jikin kujerar yana shassheƙar kukan abinda Abeed yyi masa ɗazo......... Abeed na kwance daga shi dai 3Quater ƙoƙarin saka kansa Bacci yake ya kasa, kalmar auren Sarah na dawowa kunnansa duk Mgnar da yake faɗa, he just pretend,kamar daga sama yaji Zain yace "Do you love Sarah?" Abeed ya ware idanunsa ba tare da yace komai ba, Zain ya ƙara cewa "Kana sonta?" Mirginawa Abeed yyi zuwa gefe kafin a nutse yace "Wa?" Zain yace "Sarah" taɓe baki Abeed yyi kafin yace "Wace haka?" Zain yace "Ban sani ba, kana Sonta ne?" Shiru kawai Abeed yyi kafin kuma yace "Zaka shiga hurumin Ubangiji,kana haɗa kalmar so da matar aure,ni kaji nace ina son wata ne" Zain yace "That's why I see you are worried about her marriage" shiru kawai Abeed yyi Zain yace "True love cannot be hidden in the heart,no matter how hard you are, love will reveal your weakness,If God makes a division between sai kaga ansha wahala sosai kuma wani ya mutu kai ka aura" Abeed ya haɗe fuska yace "To dawa kke wannan surutun?"...... "I just said it" Zain ya bashi amsa kafin ya zauna kusa dashi yace "Ban san tayaya zan fuskance ka ba, ban san yaushe ka zama haka ba, zuciyata ta kasa ɗauka ace wai kana shaye-shaye, wacce kalar jarrabawa ce?" Shiru Abeed yyi Zain yace "da gaske shaye-shaye kake Biyuni?" Miƙewa Abeed yyi tare da ƙoƙarin fita Zain yyi saurin tare hanya yace "Magana nake maka" a tsawace shima Abeed yace "Kasan dai ni ba kurma bane" Girgiza kai Zain yyi
He was trying to hide his tears, kafin yace "Ni kkewa tsawa sbd na damu dakai Biyuni?" Da sauri Abeed ya nufi wajan Zain yana zuwa ya rungomesa yana sakin ajjiyar zuciya a raunace yace "I have no one, no one is with me, no one asks how I am. no one will ask me whether I have food or not,No matter what you think I did, take it as fate, I have no choice" Yyi mganr a sanyaye yana narkewa jikin Zain, Hawayen da Zain yake ɓoyewa shine ya sakko masa yace "I am sorry Biyuni, Am sorry bana da iko" Abeed ya lumshe idanunta yace "I knw.." sun jima haka kafin a hankali Abeed ya zame Jikinsa daga na Zain bai bari sun haɗa Idanu ba, yyi saurin shigewa bathroom..... Fitowa sukai cikin shiga iri guda cikin haɗaɗɗun wasu suit sai ƙamshi suke, Gaba ɗaya suna baya Khabeer ke driving Naila a gaba sai faɗin take "Inaa,san Katsina ba garin zuwa bane talauci yyiwa ƙasar Ƙasimu mugun kamo haka kurum ka shafi masifa" ta faɗa tana ƙaƙƙabe jikinta kafin ta juya ta kalli Khabeer tace "Kai kam ya naga baƙin ka yyi yawa ne, da ƙyar idan kana wanka sau uku a rana" Khabeer dai yyi Murmushi Naila tace "A'a ba Abin Murmushi bane, wlh baƙin yyi yawa gsky yara ƙanana sai ka firgita su" har suka isa airport Khabeer bai Mgn ba, Abeed kuma yyi shiru kansa a shoulder ɗin Zain, fitowa sukai lokacin tuni ƙofar jet ɗin ta buɗe, Khabeer yyi musu Allah ya kiyaye jet ɗin ya ɗaga zuwa Kano...... Wasu haɗaɗɗun motoci ne su kazo ɗaukan Zain Abeed, sai a lokacin Abeed ya ɗan ya motsa fuska Zain yace yace "What" ya Girgiza kai ba tare da yace komai ba, Zain yace "Abba baya garin, yaje a duba lafiyar a Russia" Calmy Abeed yace "Liar" duka Zain ya kaiwa Abeed ya goce yana faɗin "Ni yayanka kke faɗawa haka" mota gaba ɗaya suka shiga ta kwashe su zuwa Masarautar Bilhira, komai na Masarautar ya sauya wa Abeed rabonsa da ita shekara kusan guda ke nan, rufe idanunsa yyi yana jin zuciyarsa na tsananta bugawa, gefe guda kuma wani sanyi ya keji zai sanya Amma a idanunsa, gaba ɗaya sai da suka fito bai fito, kafin can ya fito da ƙafarsa a hankali kuma ya Ƙarasa fitowa baki ɗaya, Zain na gaba Naila na biye dashi tana faɗin "Jama'a mun dawo, Allah yyi mana dawowa, fadawa, Barori, Kuyangi,bayi, ƙwarƙwara, gamu mun dawo yanzu jirgin mu ya sauka" ta faɗa tana juyawa, Abeed a hankali yake binsu kamar mai tsoran taka ƙasa, suna shiga Main Parlo wanda ya raba part part na babban shashen suka samu Du'a zaune ita da Riya, baki Naila ta saki kafin da sauri ta juya ta kalli Zain tace "Kaga munafuka, Rariya ce fa a gsky muna ta zaune da mugwaye Allah yyi mana tsari yaushe rabon dana ganta duniya tabi fa, sai yanzu ta kwaso ƙwafa ta dawo sbd shalele,to kiyi hqr amma amfasa Wannan Auren" Zain ya kalli Du'a ga mmkinsa sai yaji tace "Wlcm back Dear, Biyuni sannu da zuwa" Abeed babu wanda ya kalla sbd ganin babu Amma a parlon yyi shigewarsa part ɗin su... Riya kasa motsi tayi she was so surprised da ganin Abeed babu ƙasar da bata zaga ba sbd nemansa yau gashi Allah ya dawo dashi,wani daɗi taji tasan a wannan karan dole Auren su ya tabbata, Zain part ɗin sa ya shiga Du'a tabi bayansa, yana tsaye yana cire kaya yaji ta rungomesa ta baya tace "Am sorry, i knw i made a mistake, amma ba zan sake ba, nayi accepted auren daka ƙara" juyawa yyi yace "Are u sure?" Ta ɗaga masa kai yyi saurin rungometa...... Har gari ya waye Du'a na maƙale jikin Zain cike da kissa ta hanashi fita ko'ina tunanin Sairah ne fal zuciyarsa gashi ba lafiya gareta ba..... Wajan kwana uku kenan da dawowar Abeed har lokacin Amma ta kasa zuwa ganinsa, baya cin abinci ko kaɗan ya sanya a siyo masa Chocolate tafi kala ashirin duk wacce ya gutsira sai yaji salam babu daɗi, ya rasa mene yake buƙata gashi rabonsa da Sarah tun a Katsina, rashin cin abincin kuma yasa ya fara ɗan faɗawa, Yana kwance daga shi sai trousers, fitowarsa daga wanka kenan ruwa na ɗiga daga sumar kansa zuwa bayansa, a hankali yaji an shafa kansa ajjiyar zuciya ya sauke, tare da lumshe idanunsa, juyawa yyi kaɗan idanunsa ya sauka akan Amma dake zaune gefen gado, tayi kwalliyya cikin farin lace da golden ɗin Alkyabba, Kallonta yake babu ko ƙiftawa yasan ba lallai tace wani abu ba, hakan yasa ya juyar da kansa yana maida numfashi, a hankali Amma tace "Abeddeen" da sauri ya juya suka sake haɗa Idanu, matsawa tayi kusa dashi sosai gently ta ɗauki kansa ta ɗura saman cinyarta, a nutse ta shiga shafa sumar kansa idanunta na cike da hawaye tace "Kayi hqr...., Kuma ina son faɗa maka cewa niba.....
Zain Abeed isn't free contact to subscribe 08119237616****57***Shiru Amma tayi ta kasa faɗin abinda tayi niyya, a hankali take