Header Ads
Showing 174001 words to 177000 words out of 193443 words

Chapter 59 - ZAIN ABEED Book 1 Complete Document by Nimcey luve Sarauta .txt

Ads the beginning of article before Image
Ads at the middle of Article

Du'a kam babu wanda take kulawa... Fuuuu Riya tayi waje, Naila tace "Wlh da uwarki kike banza huuufii" sai kuma tayi ƙasa da murya tace "To wannan Abinda Rariya tayi ko acan ƙasan Amuruka babu mai yinsa, to dan Allah ba dole a yaɗa Uban kowa yaji ba, ka kaff jama'ar Masarautar nan babu wanda ban faɗawa ba, sai sarkin dawakai shima jira nake Anjima tayi naje can na faɗa masa asirri, idan ya kama na ɗakko sosan cikon nonon sai ayi haka ai" Beeba tace "Nima ina son gani ai" Naila ta kalli Du'a tace "Ita waccen matar Ziff ɗin Wuuwa take kowa? Daga faɗin Gsky na bata shawara akan taƙi ɗaukan ciki, shine ta ƙullacan nidai ba ruwana" sai kuma ta fashe da kuka tace "Wlh kamar wata ƴar iska ko baccin kirki sam idanuna baya gani kullum ina kaiwa Allah kuka na yadda ya bawa wannan tagwayen ciki itama ya bata, amma yarinyar nan bata gani ba, harda cewa na fita harkar ta tunda ni ba uwarta mace? Nice fa Naila uwar Mai rawani kakar Shalale, ai ko wannan kimar yasa yarinyar nan ta saurara min, ta rufe idanunta ta shiga gatsa min Maganganu marasa tsafta a kunne, har yanzu idan na tuna sai na zubar da hawaye" da Shock Du'a take kallon Naila tama kasa cewa komai.... Amma na can a ɗaki ita da Yaya Rooma wacce take buɗe mata kayan lefen, a hankali tace "Sannu da ƙoƙari Yaya Rooma" Yaya Rooma tayi Murmushi tace "Yiwa kai ne, yanzu wa za'a kaiwa kayan na Sarah? Ai dai sam bai dace akaiwa mahaifinta ba, tunda shi ɗin ba mazauni bane" Amma tace "Mayi tunanin haka daga baya"...... Mai martaba ya kalli Abeed dake zaune yace "Ka shirya yanzu, jet na jiranmu zamu Zazzau" da Mmki Abeed yake kallon Abba can yace "Zazzau?" Abba yace "Eh, ka shirya har matarka yanzu" shiru kawai Abeed yyi sai kuma ya tashi zuciyarsa sam bata so haka ba...... Saukar su kenan garin duk suna zaune a babban Parlon Sarki Al'khasim Abubakar Wahab, Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas shima yana zaune, Zain Abeed ma suna zaune, Sarah da kuma Mrs Zain harda Du'a na zaune, Yarima Yashim ya sakko da sauri ya nufi wajan Sarah ganin haka yasa Abeed haɗe fuska, Yaa Yashim ya zube gaban Sarah yace "Princess dan Allah ki tausaya min bana da kowa, ki taimaka ki zauna dani, Abeed yana da uwa uba, ɗan uwa family ni bana da kowa dan Allah ki aureni" a fusace Abeed ya miƙe tsaye yana zuwa ya saka hannunsu ya kama Sarah tare dayi mata side hug idanunsa har sun sauya kala, ya kasa cewa komai sai nuna Yarima Yashim yake da hannu, juyawa Yaa Yashim yyi not too long ya dawo hannunsu riƙe da wuƙa yace "Allah zan kashe kai na idan baki amince kin aure ni ba" Daga can baƙin ƙofa su kaji ance "Kuma har Abada ba zaka auri Sarah ba, domin ta haramta a gareka babu aure tsakanin Brother da sister" Wata Kuyanga ta faɗi hakan tana shigowa cikin parlon, Tuni jikin Kilishi ya fara zufa, Fulani Bilkisu kowa kanta a ƙasa Amma dai kallon komai take ba tare da tai Mgn ba, Sarki Al'khasim Abubakar Wahab ya numfasa yace "Mene yasa kike tunanin haka?" Kuyangar tace "Babban ɗan ka, Anyi masa kurciya tun yana saurayi, ba kowa ce tai masa wannan kurciyar ba sai Kilishi, Kuma ita ta saka ni na nemu mata jinjiri lokacin da tayi ƙaryar tana da ciki, har taje ƙasar waje rainon cikin bata dawo ba sai da jariri" Tashin hankali ya bayyana akan fuskar Sarki Al'khasim Abubakar Wahab, Kuyangar tace "Naje asibiti sato mata jariri kawai sai naga Yarima Salman, shi da wata mace tana naƙuda, na girgiza nai mmki ina ta bibiyar su har matar ta haihu, cikin dare ni kuma na lallaɓa na sace jaririn na saka mata wani mataccen jaririn daya rasu, nayi hakan ne sbd fansa.. Kilishi tayiwa Yarima Salman kurciya, gashi kuma ta raini abinda ya haifa wanda tunaninsa cewa ya mutu ne, Da Yarima Yashim da Sarah da kuma Sairah duk mahaifinsu ɗaya Yarima Salman shine biological father ɗin su....


Not edited👏🏻🥰
ZAIN ABEED isn't free contact it's 500 via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank..... Via EVEDANCE 08119237616
[08-15 09:52] +234 703 831 1110: Fulani Bilkisu was looking at the maid with anxiety, she couldn't understand what she was saying, Sarki Al'khasim Abubakar kallon Maid ɗin yake He straightened up, without letting the worry show on his face, Numfashi ya sauke a hankali ya juya ya kalli Kilishi wacce ta kasa zaune ta kasa tsaye sbd fargaba, bata taɓa tunanin asirinta zai tono da wuri har haka ba, Cikin dakewa tace "Ni zakiwa sharri? Me Bilkisu tayi da yaranta sukai min har zan aikata musu haka? Wacce zuciya ce dani da zanwa Yarima Salman kurciya yabar gidan ubansa? Wlh sai na ɗauki mataki akanki Will you tease me? What did I do to you? Da zaki min irin wannan sharrin? Kuma....," His Highness stopped her clamly ya kalli Kuyangar yace "Have a site" waje ta nema ta zauna, domin a shirye take na faɗin abinda yake ɓoye na tsayin shekara da shekaru... Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas kallon komai yake tamkar amafarki, Sarah da Mrs Zain gaba ɗaya kallon Yarima Yashim suke wanda akace Yayansu ne, yana durƙushe hannunsa riƙe da kansa, Abeed yana zaune kusa da Sarah kansa a ƙasa.... Sarki Al'khasim Abubakar Wahab yace "Go on..." Kuyangar tace "Lokacin daka Auri Kilishi, Fulani Bilkisu bata taɓa haihuwa ba, hakan yasa Kilishi ta jani jikinta akan nema mata maganin haihuwa, kuma tayiwa Fulani Bilkisu asirin rashin haihuwa, kwanci tashi kuma sai ciki ya bayyana a jikin Fulani Bilkisu hakan yasa Kilishi shiga tashin hankali, duk abinda muka tsara akan Fulani Bilkisu sai ya ruguje, shiyasa kawai muka haƙura har zuwa time ɗin da zata haihu" shiru Maid ɗin tayi for some minutes tace "I got worried, I regretted what I did" Tayi maganar hawaye na sakko mata daga cikin idanunta, kafin a hankali tace "Bayan Fulani Bilkisu ta haihu, muka fara sabon shiri ranar suna yaro yaci Salman, wahalar duniya babu wacce Kilishi bata bawa Salman ba, har ɗauresa take, wani time ɗin ta kama masa Al'awara ta ɗaure duk dan ya mutu, yana da shekara 20 kuma a duniya ranar Sarki ya tafi Ran gadi mukaiwa Yarima Salman asiri, akai masa kurciya cikin dare yabar Masarautar Zazzau, akan idanun mu" Kuyangar ta fashe da kuka sosai kafin tace "Ban taɓa ganin mara imani a duniya irin Kilishi ba, gari gari, ƙasa ƙasa haka aka dinga yawon neman Yarima Salman amma babu shi, Bayan shekaru Fulani Bilkisu ta ƙara samun wani cikin, kafin ta haihu ne Kilishi tayi ƙaryar tana da ciki tace kuma ita ba'a Nigeria zata raini cikin ba, yana bata wahala cikin sosai, hakan yasa dani da ita muka bar ƙasar, a ƙasar da muka je bayan munyi wata 7 da zuwa tace naje asibiti na nemu mata jariri duk inda yake, hakan yasa na fara fita cikin ikon Allah ina zuwa nayi karo da Yarima Salman shi da wata matashiyar mace ƙyakƙyawa sosai, da alama itama haihuwa zatai, ina ta zaune har matar Salman ta haihu, cikin dare na ɗakko gawar wani jariri na ajjiya wa matar Salam, ni kuma na ɗauki jaririn data haifa, nayi hakan ne kuma sbd yaron ya samu gatan da ubansa mai samu ba a gidan mahaifinsa, duk inda jini yake baya ɓoyewa, sau tari Yarima Yashim baya yarda da kowa inda ba kakarsa Fulani Bilkisu ba, lokacin tana rainon ƴarta Du'a... Daga nan kuma bata sake haihuwa ba sbd asirin da Kilishi tayi mata.." kuyangar na zuwa nan ta fashe da kuka sosai tace "Forgive me, I have to do it without the power to prevent this from happening, Tana min barazana da raina Nima" Gaba ɗaya wajan shiru akai, kowa yana al'ajabin abun a ransa, rashin imanin Kilishi ya shige tunanin mutum, som zuciya kuma ɓacin ta gashi nan yanzu ta raini ɗan wanda ta wulaƙanta, ko iya haka Ubangiji ya nuna mata nasa tsarin ya shige nata... A ɓoye Fulani Bilkisu ta dinga share hawayen daya sakko mata, Only God knows the pain in her heart, she never thought that Kilishi would do this to her,She has been missing her son for many years, ashe jinin ɗanta na tare da ita, wannan dalilin yasa tun ranar da taga Sarah gidan Yaya Rooma taji ƙaunar yarinyar har ƙasan Zuciyarta, kullum da ita take kwana take tashi... Yarima Yashim ya kalli Kilishi idanunsa cike hawaye kasa cewa komai yyi sai kawai ya miƙe tsaye tare da barin wajan, Zain tunda aka fara maganar yake sauke numfashi domin kusan yafi kowa shiga tashin hankali shi da yake auren Uwa da ƴarta, Mai martaba ya kalli Abokinsa Sarki Al'khasim Abubakar Wahab yace "God forbid, but everything comes easily, tunda Salman ɗin na iya shigowa garin Katsina kuma a nan yake da zama, kaga idan ana addu'a har cikin Masarautar zai shigo" shiru yayi Calmy ya ƙara cewa "This is the reason why war came into the Kingdom, a can gidansa muka barsa" Sarki Al'khasim Abubakar Wahab ya kalli Kilisa sai kuma ya ɗauke kai domin ko ganinta baya ƙaunar yi, A hankali yace "I am speechless..... Garin son Zuciyarta zata ɓata zuƙata da yawa" Daddy Waziri da tun ɗazo yake zaune yace "Kamarya" Sarki Al'khasim Abubakar Wahab yace "Misalin Zunaiddeen da matansa, ba zai iya zama da duk su biyun ba, domin yana auren Uwa da ƴarta ne, Du'a ƙanwar Salman, Sairah ƴar Salman.." Dam! Gaban Zain ya faɗi Du'a kam tashin hankali ya bayyana akan fuskar ta, Daddy Waziri yace "Then he chose one of his wives" Mrs Zain dai kanta a ƙasa ta kasa tantance halin da take ciki, Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas yace "A'a, zai zauna da Du'a yabar Sairah..." Da sauri Zain yace "No please Abba... Zan zauna dasu baki ɗaya i luv both" Abba yace "Tunda a garin mahaukata ake ko? Abeg friend zaka saki Sairah" Zain yace "Dan Allah Abba kada kace haka, Sairah nada ciki fa? Sai na saki mai ciki na zauna da ɗayar?" Da mmki Du'a take kallon Zain "I will Divorce her, I mean Du'a! Na zauna da Sairah" girgiza kai Du'a tayi tace "Dan girman Allah kada kayi min haka, wlh ina sonka kada ka sakeni please" Zain yace "Kiyi min adalci Du'a, tayaya zan saki matar da take da ciki? Ina sonki nima kawai take this as destiny... Bana da iko ba zan iya barin Sairah ba" Abba yace "U most divorce her, dole ma" Amma dai bata cewa komai, ta kuma gode Allah bada Naila aka zo ba da tuni sun shiga uku... Kilishi ta miƙe tsaye zata bar wajan Sarki Al'khasim Abubakar Wahab yace "ban gama dake ba..." Komawa tayi ta zauna domin tsoran matakin da zai ɗauka ne ya kamata, A hankali yace "Abdul-Jabbar abi komai a hankali, Dua is my daughter and Sairah is my granddaughter, ka barshi ya saki Du'a ya zauna da Sairah" Du'a ta kalli Abbanta tace "Dan Allah kada kace haka, Wlh ina son mijina" Mai martaba yaja numfashi yace "kwantar da hankalinki, dake zai zauna" kallon Zain yyi wanda idanunsa yyi jajur yace "Kaje ka kawo Divorce paper na Sairah, bana son jan magana Zunaiddeen Abdul-Jabbar Abbas" Abeed ya ɗago kansa a hankali ya kalli Abbansu, yasan tunda ya kira full name na Zain abun babu sauƙi, Amma da ace yana da iko shima yafi son Biyuninsa ya zauna da Sairah, tunda itace mai ɗauke da cikinsa... Tashi Zain yyi ya ƙarasa wajan Abbansa tare da kama ƙafarsa yace "ka tausaya min Abba, ina son matata dan Allah kada kace na saketa please Abba.." Abba ya haɗe rai sosai yace "Dole ne ka saketa,ita Sairah" Fashewa da kuka Zain yyi sosai yace "Wlh ba zan iya ba" yana faɗin hakan ya miƙe tsaye tare da yin waje abinsa...da kallo Abeed ya bisa, a hankali Shima ya saki hannun Sarah tare da Miƙewa yabi bayan Biyuninsa, Abba ya kalli agogo yace "Zamu koma, ina da meeting da President.. za'a bar Sarah da Sairah a nan some days, Du'a kuma zamu koma da ita" Yana faɗin hakan ya miƙe tsaye, Sarki Al'khasim Abubakar Wahab shima ya miƙe tsaye yace "Banso haka ba, Yana son matarsa fa" Murmushi kawai Abba yyi,Sarki yace "Yanzu Salman ɗin yana ina?" Abba ya shafa fuskarsa yana tafiya a hankali yace "Can gidansa, shine shugaban hukumar fikira, yana da babban case akan Sarki Mabus" da sauri Sarki yace "What? Sarki Mabus No dole ya ajjiye wannan case, kasan adadin sarakunan da Sarki Mabus ya kashe? Kasan har shugaban wata ƙasa sai da Sarki Mabus ya kashe" Abba yace "To fa, dole a barshi ya Ƙarasa,kamar akwai alamun nasara a wannan karan, cos Hadda Abeed cikin sabbin jami'an hukumar fikira ɗin... Yarima Yashim shima ɗan sandan dake kula da Jama'an hukumar fikira ne, Zain Shine Lawyer da case ɗin ke hannunsa, duk suna cikin hatsari, Sarah da Sairah kuma har rayuwa sukai cikin Zahel" Sarki da Mmki yace "Rayuwa?" Abba ya tsaya can a hankali ya bawa Sarki Al'khasim Abubakar Wahab lbrin komai, yace "Just pray, abinda Allah yyi Shine, Amma barin Sarki Mabus haɗari ne.. shiyasa a rayuwa dole a jinjinawa Jami'an ƙasa dana ƙetare ma suna salwantan da rayukan su sbd al'umma"...... Fulani Bilkisu ta kalli Amma tace "Sarauniya Saratu ba zaki tafi da yaran naku ba?" Amma tai Murmushi tace "Daman tare muke da su ai, yau ku ɗana" Murmushi kawai Fulani Bilkisu tayi tace "Allah ya saka da alkairi... Ubangiji yabar zumunci" Amma ta jinjina kai tace "Amin, Allah ya kiyaye gaba" waje suka fito Du'a na bayansu tana goge hawayen idanunta, aka bar Sarah da Sairah zaune a parlo daga su Sai Kilishi wacce take faman zabga musu harara.... A harabar Masarautar Mai martaba ya samu Zain Abeed tsaye hannunsu riƙe dana juna, da alama dai Mgn suke mai muhimmanci, Wani Bafade ya buɗewa Abba mota, Abeed kuma ya buɗewa Amma... Zain ma ya shiga mota Du'a ma ta shiga, Abeed yyi tsaye yana shafa kansa Abba ya kallesa ta cikin motar yace "Muje mn" Abeed ya marairaice fuska sosai yace "Nayi mantuwa Abba" yana faɗin haka ya juya zuwa cikin gidan.... Amma tai Murmushi tace "Mara kunya"... A hankali Abeed ya shiga cikin ɗakin har lokacin suna zaune ƙamshin Hugo boss da Sarah taji yasa ta ɗaga kanta suka haɗa idanu,da sauri ta ɗauke nata idanun clamly yace "Come" yana faɗin hakan yyi waje ya tsaya wajan wani corridor, a hankali Sarah ta miƙe tsaye tare da kallon ƴar uwarta, waje tayi tana gyara zaman mahaifinta na farin lace ɗin data saka mai light green ɗin flowers, tsaye tayi tana duba inda yake daga can corridor taji anja hannunta tsoro taji ta buɗe baki zata saki ihu yyi saurin rufe mata baki yana jawota jikinsa tare da rungome Tsaf a ƙirjinsa,Rikitattun idanunsa dake matuƙar bayyana halin da yake ciki, ya zubawa ƙyakkyawar fuskarta tare da zara zaran eyelashes ɗinta wanda suka kwanta lubb, A hankali ya kuma lumshe idanun nasa, tare kuma da jan wani dogon numfashi saboda yadda ɗumin Breath ɗinta ke sauka akan wuyansa, kasancewar tayi ƙasa da kanta ne zuwa saman wuyansa, Bazai jurewa yanayi irin wannan ba, a kullum sabo yane jin abun ya kasa sabawa dashi, domin duk wani gashi dake jikinsa sun mimmiƙe haka ma tsigar jikin nasa sai zubewa yake, sassanyan ƙamshin turarenta na Valentino kaɗai ya sashi acikin wata duniya nada ban. A hankali ya tallafe fuskar Sarah lip's ɗinsa suka fara wani irin tsuma da motsawa kamar mai jin tsananin sanyi, ƙuri kawai Abeed yyiwa Sarah da shanyayyun idanunsa sam bai so barinta a nan ba, baya so yyi missing ɗumin jikinta da kuma na gudan jininsa, yafi so kullum ya jita manne a jikinsa hakan yana sashi cikin nutsuwa. muryarsa na rawa sosai Calmy yace "Maamaa" Sarah dake tsaye gabansa hannunta ɗure akan ƙirjinsa, A hankali sautin bugun zuciyarta keyin sanyi, cos a duk time ɗin da breathing ɗinsa ya gwauraya da nata, ji take wani abu na musamman na ratsa ta, daga sama har zuwa tafin ƙafarta, Ƙamshin sa mai daɗin shaƙa ne ya sakar mata jiki hakan yasa ta Lumshe idanunta sbd kwarjinin sa daya saukar mata, tsananin kewarsa da zatai yasa kwalla ya fara cika mata idanunta dake lumshe, Clamly Abeed yace “SAAA.....RAAHHH” Ya faɗa cikin wani yanayi mai kama da raɗa yana ƙara manna fuskarsa akan nata, idanunsu sarƙe cikin na juna, laɓɓansa na tsuma na neman abinda suke so, a hankali Sarah jikinta ya saki tare da yin luuu zata faɗi, dalilin saukar sexy voice ɗin sa da taji, tayi imani da Allah babu wata ƴar mace da zata iya jure kalar soyayyar Abeed neman haukatar da ita yake, Abeed ganin Sarah na neman zubewa daga tsayen da take, yasa yyi saurin riƙo hannunta ta ƙarasa faɗawa saman ƙirjinsa, idanunsa ya lumshe da sauri sbd mannuwa ƙirjinsa da tsayayyun breast ɗinta, jajayen lips ɗinta kuma masu tsananin sanyi da taushi suka mannu a fatar wuyansa, Sakin jiki Sarah tayi tare da kwanciya saman ƙirjinsa tana shaƙar ƙamshin sa, Abeed ya ware idanunsa yana ganin garin na sauyawa alamar hadari, gashi gab ake da fara azumi, ƙasa yyi da fuskarsa zuwa wuyanta a hankali ya manna lip's ɗinsa a fatar Wajan tare da kamawa ya shiga sakar mata wani irin fitanan kisses, da sauri Sarah ta ƙanƙamesa tana jan wani irin numfashi, "Uhmmm sheyyyy" Abeed ya faɗa cikin Sexual erection sound, harshen sa ya ɗan zaro a hankali ya lashi gefen kunnanta cikin ƙasa da murya yace "Saa...rahhhhh" ya faɗa a taushashe yana mai zuge zip ɗin rigar jikinta...




Zain Abeed isn't free contact to subscribe 08119237616
Ubangiji ya nuna mana Monday👏🏻🥰
Na'ima Sulaiman sarauta
Sarautar marubuta📚
[08-15 09:52] +234 703 831 1110: Abeed took a deep breath, hugging Sarah more He didn't want to be separated from her for a minute, let alone days, A hankali yace "Zan

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads