Header Ads
Showing 153001 words to 156000 words out of 193443 words

Chapter 52 - ZAIN ABEED Book 1 Complete Document by Nimcey luve Sarauta .txt

Ads the beginning of article before Image
Ads at the middle of Article

bed ya kwantar da tare da rufeta da duvet, daidai kanta yace "Rigimamma..." Ya faɗa yana kissing lip's ɗinta, zama yyi kan Kujera yana jin daɗi da nutsuwa na saukar masa, yana zaune yana operating system time to time yana kallonta har ya gama ya dawo kusa da ita ya kwanta yana janta jikinsa... Washegari bayan sunyi sallah ya ƙara ganawa Sarah wahala dan sam bai raga mata ba, ta kuma fahimci bashi da hqr anan rauninsa yake tsaf zai mata kuka akan hakan, idanunsa ya buɗe sbd tashin Algaitar da yaji, hakan nan yaji gabansa ya faɗi, ɗaukan kiran yyi yace "Abba.." Mai martaba dake zaune fuskarsa tayi jajur, Anuty Zulfa na zaune tana kaɗa ƙafa, sai Amma itama da kanta ke ƙasa amma kana iya hango tashin hankali a saman fuskarta, Naila ce tace "huhuhuhu, wani abun sai ɗan leges... Duniya abin tsoro, wlh ya lalace shalale anyi masa baki" sai kuma ta fashe da kuka tana ƙara cewa "To idan na yarda Allah ya tsine, Uban kowa zan kai hisba a wuta" a nutse Mai martaba yace "Da kai da Yarinyar duk abinda kke make sure jirgi ya sauke ka a Nigeria direct Masarauta, umarni ne Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas.." Mai martaba na faɗin hakan ya katse wayar, gaban Abeed ya faɗi sosai yaji damuwa a Muryar Abba, Pilot ɗinsa ya kira yana ɗagawa yace nan da 10 minutes za'ai piloting nasa zuwa Nigeria.... Saukar jirgin kenan Airport a hankali Zain ya fito daga cikin mota idanunsa akan Abeed da yaga ya ƙara haske da ƙiba, sumar nan kamar da Jalalulludeen Muhammad Akbar... Suna sanye cikin English wears iri ɗaya, white colour nata na mata nasa na zama, wani irin kallo Zain ke yiwa Sarah bai san yanayin yadda zai fasallata sauyinta ba,amma nesa ba kusa tafi Sairah matarsa buɗewa da ƙiba da kuma haske kamar balarabiya, kasa Mgn yyi sai buɗewa Abeed gaban mota da yyi Abeed na shiga Sarah ta shiga baya, da gudu ya fara driving da madubi Abeed yaga yadda Sarah ke dafe kai a sanyaye yace "Slowly please" rage gudun Zain yyi not to far from airport suka ƙarasa Masarautar Bilhira, Masarautar ko'ina bayi ne da Kuyangi kowa na sabgar gabansa, tun Kafin Sarah ta fito Anuty Zulfa ta buɗe murfin motar tare da fito da Sarah batai wata wata ba, ta sauke mata wasu maruka guda biyu, tashin hankali yasa Sarah kusan sumewa bakinta na rawa kuka na kwace mata tace "I'm sorry Mami, dan Allah.." kafin ta Ƙarasa mgn Anuty Zulfa ta ƙara sauke mata wani marin zata ƙarasa sauke mata wani Abeed ya riƙe hannunta fuskarsa tayi masifar jaaa haka ma idanunsa, masifa da zuciya ta tasu masa, zare Sarah yyi daga hannun Anuty Zulfa a gigice Sarah ta ƙanƙamesa tana fasa wani irin kuka ba'a taɓa yi mata mari irin wannan ba, har Daddynsu ya raine su suka kawo lkcn rabuwa ko faɗa bai taɓa yi musu ba, balle duka sai marin ya Zamewa Sarah sabon abu sosai ta gigice wani irin kuka take, tama kasa Mgn fisgo Sarah yyi ya rungometa da kyau kana ya saki hannun Anuty Zulfa, Zain da shock yake kallon Abinda ke faruwa, Anuty Zulfa tace "Ni zaka riƙewa hannu?" Idanunsa cikin nata yace "Ban san me zan ba, kika sake taɓa ta" ɗauke sa tayi da mari, da sauri Zain ya runtse idanunsa ji yyi kamar shi aka mara, Abeed yana kallon Anuty Zulfa yace "Beat me, Beat me... Amma banda ita" a zafafe ta sauke masa kyawawan maruka biyar har sai da gefen idanunsa ya tari jini amma ko motsawa bai ba, Zain yace "Mami please.." tsawa Anuty Zulfa ta dakawa Zain tace "Shut up, Ni Abeed zai rainawa wayo yyi min ƙarya da excursion ya ɗauke matar wani zuwa wata ƙasar? Wlh Wlh sai nayi mganinsa zai gane ya ɗauki matar wani" tana faɗin hakan ta fisgi hannun Sarah, Naila tace "Huhuhuhu wlh ƴar ta'adda ce, jama'a a kawo ɗauki zatai kisa" cikin kuka Sarah tace "Mami... Dan Allah kada ki sake dukana wayyo Uncle" zata sake marinta Abeed yyi saurin riƙe Hannun Anuty Zulfa yace "Don't try.." da gudu Sarah tayi baya zata gudu amma ina jiran dake ɗaukan ta ya hanata, baya tayi luuuu Abeed yyi saurin riƙeta yana faɗin "Sarahh.. Maa" zubewa tayi jikinsa a sume sbd Shock, bai tsaya jiran komai ba ya ɗauke ta zuwa mota Zain ya jasu zuwa hospital Anuty Zulfa ta bi bayansu tana hanya ta kira Yarima Yashim dama tun safe ya sauka Kano.... Suna zaune cikin ward ɗin Emergency, Abeed ya jingina da jikin bango zuciyarsa na bugawa yana ƙoƙarin control kansa akan Anuty Zulfa, Yarima Yashim yama kasa tsaiwar idan kuma yaci gaba da zama a wajan bai san mene zaiwa Abeed ba, ficewa yyi daga wajan.. suna zaune Dr ya fito da sauri Anuty Zulfa da Yarima Yashim suka miƙe tsaye Abeed daman yana tsayen kafin kowa yyi mgn Dr yace "Allhmd, a kiyaye gaba saura kaɗan abinda ke cikinta ya zube Allah ya rufa asiri ma cikin jikinta yyi ƙwari.....




Zain Abeed isn't free contact to subscribe 08119237616 dan Allah kuji tsoran Allah👏🏻👏🏻kada ki karanta baki biya ba.


NA'IMA SULAIMAN SARAUTA
NIMCYLUV *****63****Anuty Zulfa tace "Pardon, i didn't hear you correctly" Dr yace "she is pregnant, three months and seven days" zare Idanu Anuty Zulfa tayi Zuciyarta na bugawa da ƙarfi cikin wani sabon tashin hankalin tace "Wace mai cikin?" Kai tsaye Dr yace "Yarinyar da kuka kawo, Sarah Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas right? So Allhmd na jima Banga ciki mai kyan nata ba, babu matsala ko kaɗan, gashi abin mmkin tun yana wata uku ya fara ƙoƙarin motsawa" Kamar taɓaɓɓiya haka Anuty Zulfa ta saki baki with shock, sai kuma ta girgiza kai tana murmushi tace "How will Sarah get pregnant? Sarah would never get pregnant, kuma wlh kada ka sake faɗa" Dr yace "Ikon Allah, to ko zaki duba da kanki ne? Take this" ya faɗa yana miƙa mata file kafin yace "Duba scanning, duba paper ɗin sosai" ware idanu sosai Anuty Zulfa tayi jikinta har rawa yake cikin zafin nama kuma tayi kan Abeed dake tsaye yana binsu da Idanu, yana jin tamkar he was in dreaming, Sarah is pregnant? Hakan na nufin cikinsa ne? Gudan jininsa ne a jikinta, Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un yaushe al'amari ya kasance haka, Shock yasa ko motsi ya kasa, Anuty Zulfa na zuwa ta ɗaga hannunta ta saukewa Abeed lafiyayyun maruka guda huɗu cif, a ko wanne ɓangare na fuskarsa, cikin wani irin masifa tace "Wlh Wlh sai kayi ladama, Sarah kayiwa fyaɗe? Sarah kaiwa ciki Abeddeen? Ashe da ake cewa kai mahaukaci ne gsky ne? Ashe mahaukacin Gsky ne kai, to wlh ko a turo kake kwana sai kayi gidan yari,You will realize that you made a mistake,ka sace matar wani kayi mata ciki, Wlh zaka san bani da kirki zaka gane cewa baka da wayo rashin kirki na yafi naka, then the authorities will give Sarah her rights,By God, even His Highness is not enough to prevent me from taking action, u go see" ta faɗa tana ƙara ɗauke Abeed da wani marin amma ko motsawa bai ba, hannunsa zube cikin Aljihu, wlh Wlh idan kaga Abeed a lokacin baka isa ka sake ganin sa, sbd wani irin jaa da idanunsa yyi numfashi kawai yake fitarwa, gently ya juyawa tare da nufar Room ɗin da aka kwantar da Sarah, har yanzu ya kasa tabbatar da abinda Dr yake faɗa game da cikin dake jikin Sarah, yana ƙoƙarin buɗe ƙofa yaji an fisgota rigarsa ta baya, juyawa yyi suka haɗa Idanu da Yarima Yashim wanda idanuna ya cika da hawaye, Abeed na juyawa Yarima Yashim ya sakar masa naushi yace "Allah ya isa ban yafe maka ba, wlh sai an zubar da shegen nan ci...", Kafin ya Ƙarasa faɗar Abinda yyi niyya yaji saukar ƙwaƙƙwaran mari guda ɗaya wanda yasa yyi baya zai faɗi sai kuma yyi saurin tsayawa, hannu Abeed ya nuna masa alamar warning, domin tashin hankalin da yake ciki ba zai sanya yace komai ba, Anuty Zulfa ta ɗaga hannu zata sake marin Abeed, Zain yyi saurin riƙe wa yace "Mami.." ƙwace hannunta tayi tace "Stay away from me, ka cire hannunka Zain idan kuma da haɗin bakinka ya ɗauki Sarah har yyi mata ciki sai ka faɗa min na ɗauki matakin har kai.." juyawa Zain yyi ya kalli Abeed da sauri Abeed ya ɗauke idanunsa clamly yace "Ciki kuma? A jikin Sarah likitan ne yace cikin Abeed ne?" Anuty Zulfa tayi masa wani irin kallo tace "Ok, I'm going to lie to you, right? Who took Sarah to another country? If Sarah's pregnancy is not Abeed's, then who is it?" Zain yace "but Mami kalli yadda kika fasa masa baki? Kalli yatsunki a fuskarsa, wannan Mgnar tana buƙatar zama" Wani kallo Anuty Zulfa ta watsa masa tace "Saurara, Ni zaka faɗawa Abinda Ya dace? Daman daya kawo Sarah domin ya lalata mata rayuwa ne ya kawota ko mene? Ashe burinsa yaci zarafin ta, to wlh ya jima da lalacewa idan haka ne" Dr ne ya Fito da sauri Yarima Yashim yace "I need Sarah's abortion, ko nawa ne I'll pay amma a zubar da cikin" Dr yace "A zubar kuma? Kamar cikin shige?" Anuty Zulfa tace "To na mene idan bana shige...." Wata tsawa Abeed ya daka mata yace "shut up Zulfa" baki ta buɗe tace "Zulfa?" Idanunsa cikin nata yace "Ba sunanki bane? Za kuma kisan kina zaune da mahaukaci sai wani yyi ƙoƙarin zubar da cikin" yana faɗin hakan ya juya da sauri Yarima Yashim yasha gaban Abeed yace "Zan tabbatar maka da cewa Sarah tawa ce, zan kuma tabbatar maka da cewa na fika iko, zan kuma tabbatar da cewa an zubar da ciki" Abeed da bakinsa ke tururin masifa ya watsa hannunsa "Go ahead.." cakumo wuyansa Yaa Yashim yyi yace "Wlh sai na zubar da cikin sai naga abinda kke taƙama dashi..." Da sauri Naila ta saki jakar hannunta tana tafa hannunta tace "Muhammadur Rasulullah s.a.w, Wlh tashin leges ne ɗan ta'adda ne, maza maza sakesa wlh hukuma ce zata rabani da ko wanne shege, ashe kai ɗan ta'adda ne, ashe kai haihuwar leges ne to wlh a hir ɗin ka da taɓa shalale, akansa sai nayi kuma rashin mutunci nima da ƴar banza ce babu abinda ban iya ba, laaaaa Wlh Ruɓaɓɓe ne" ta faɗa tana fisge hannun Yaa Yashim daga wuyan Abeed, Amma kasa ƙara kallon Abeed tayi Zuciyarta sai zafi take ganin yadda fuskarsa tayi mugun jaa" rai ɓace Anuty Zulfa tace "A'a Naila kija girmanki, babu ruwanki da wannan mganr, ciki yyi wa ƴar mutane" Naila ta tura ɗan kwali gaba tace "To wlh rabin ƴan Leges Shegune, to meye wani Abu ciki Allah na tuba kamar wanda yyi kisa, gsky Zulfa'u ki kama kanki ki tattara lamarin nan ki barwa Ubangiji ikonsa, akan ciki shine duk kika gallabi kanki kalli inda kike tada jijiyar wuya kamar wata ƴar ta'adda" juyawa Anuty Zulfa tayi fuu tare da ɗaukan wayarta ta shiga kiran wata Number ana yin answering tace "I need two police cars" shiru tayi sai kuma tace "Ok, I'll send d address" da sauri Naila tazo ta ƙwace wayar tare da dungure kan Anuty Zulfa tace "Algunguma, da ƙyar kika Annabi, kamar ita akaiwa cikin, kai Wannan mata kiji tsoran Allah Wlh ki fita a sabgar Shalale, zan ga tattirin ɗan gaba da fatihan da zai zubar da cikin, Allah na tuba da shegun yaran ba sune suke zama wasu a duniyar nan ba, banda ma idan Allah ya rufawa mutum asiri ba'a faɗa ai da ko a nan akwai shege cikinmu, kuma wata uwar akace dashi mene haɗin ki da Yarinyar banda neman suna, haba shiyasa kike mummuna wlh kamar tuwon magriba" ƙwafa Anuty Zulfa tayi kafin ta kalli Amma tace "Saiki ɗauki mataki akan ɗan ki, koda yake ke banga ma amfanin ki ba" juyawa Amma tayi zuwa mata Naila ta zubar da yawo tace "Tirrrrrrrrrrrrr wlh ba kuyi sa'ar uwa ba, idan nice Saratu a yau saina shararawa Zulfa'u maruka wanda zai kurmantar da ƴar banza, mutuniyar banza, da ƙyar kiga komai daidai" Anuty Zulfa tace "Nice ƴar banza?" Naila ta runtse idanunta tace "To dafa? Shegiya kawai" Abeed ganin babu wani attention akansa ya sanya yayi saurin buɗe ƙofar ɗakin Sarah zai shiga Yarima Yashim yace "Heee, kaiwa wanne kalar mahaukaciya ne? Wlh kai da ganin Sarah har abada" jiniyar motar ƴan sanda yasa Anuty Zulfa sakin Murmushi, D.p.o ya kalli jama'ar wajan kafin yace "Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas where he is?" Da sauri Anuty Zulfa ta nuna Abeed tace "gashi can office" Office ya kalli Abeed dake tsaye wani irin kwarjini Abeed yyiwa office ɗin cikin ƙasa da murya yace "Sir. You're under arrest" ya faɗa yana nunawa Abeed hardcuff, Naila ta duka Uban tsalle tace "heee opisa loss me... Me uwar Mai rawani, kai masifa turancin yaci ƙaniyarsa nice nan Naila, uwar Mai rawani kakar Shalale, tashin leges, idan na yarda kun tafi da shalale Allah ya tsine" Officer yace "Sorry old lady" Naila ta tufar da yawo tace "Wlh ba dani kake ba, kaga sorry a kanka" Zain ya kalli Officer yace "This is an internal problem, please be patient and go away" Naila ta riƙe baki tace "Wlh casss ɗin pamili... Ubanwa kowa yayi ta kansa" Officer yace "Sorry Sir, But he is accused of rape, we have to take him to the police station" a fusace Abeed ya fisgi key car hannun Zain kai tsaye mota ya nufa tamkar zai tashi, Officer ya kalli sauran ƴan sandan yace "Follow him" gently Mai martaba ya buɗe back seat tare da fito da ƙafafuwan sa, a hankali ya Ƙarasa fitowa daga cikin Motar fuskarsa a haɗe, ganin Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas yasa Officer ɗin saurin zubewa yace "May God increase His Majesty, the righteous king, May God glorify His Highness" Wani guda dake cikin fadawansa yace "Gdy Mai martaba yake" A nutse Daddy Waziri yace "U can leave Officer" officer ya jinjina kai yace "Afuwa nake nema" yana faɗin hakan yyi gaba, Anuty Zulfa dai sai ƙwafa take ko inda Mai martaba yake taƙi kalla, Clamly Abba yace "Zain follow him, Naila shiga mota kai ma Yarima muje can, A faɗa mata ta ɗauko Sarah mu haɗu a Masarauta" Yana faɗin haka ya shige mota, Daddy Waziri ya shiga ya shiga tashi motar yana jiran Anuty Zulfa... Abba ya juya ya kalli Amma da take sauke ajjiyar zuciya kafin yace "Wat?" Girgiza kai tayi sai kuma tace "Kalli fuskar Abeed? Kalli yadda Yaya tayi masa da fuska" Abba ya rufe idanunsa yace "He deceive it.... It's his fault, Matar wani? Kisan illar hakan uhm.." shiru kawai Amma tayi zuciyarta nayi mata zafi... Naila na gaban Mota Sarah da take rera kuka da Anuty Zulfa na baya, lokaci zuwa lokaci Naila ta juya ya kalli Sarah tace "Huhuhuhu, wlh cikin gaske ne Ubangiji ka nuna Annabi,kamar yadda naga abinda na gani" cikin tsawa Anuty tace "Ba zaki min shiru ba sai nayi ƙasa ƙasa dake munafuka, wlh zaki saman ne" har suka isa gida kuka take tashin hankalin ya bayyana, ta kasa ydda ciki gareta yaushe ta samu ciki? Mene yasa cikin bai fito ba, buɗe ƙofa Anuty Zulfa tayi ta fito tare da fisgo Sarah... Gaba ɗaya suna zaune a parlon harda Ummi da Riya da Junaid da tunda ya shigo idanunsa ke kan Sarah, sai duk ya nemi damuwarsa ya rasa shi kam bana ta cikin yake ba, Sarah na kusa da Naila sbd tsoron Anuty Zulfa, Du'a kam kallon ɗan uwanta Yarima Yashim kawai take, tsaki Anuty Zulfa tayi tace "Uhm duk inda ya shige zai fito ne, he most explain..." Yarima Yashim dai kansa a ƙasa hawaye na saukar masa, Riya idan hankalinta yyi dubu ya tashi Sarah ke ɗauke da cikin Abeed? Mutumin da tafi so fiye da uwar data haifeta, wlh zata iya kashe yarinya akan Abeed, Ummi kam farin ciki sosai take burinta ya cika Abeed ya ajjiye shige saura ɗaya plan ɗin su, dole ya amshi cikin Riya da sunan nasa... Walking slowly Abeed ya fito daga cikin part ɗin su, gaba ɗaya idanunsa ya rikiɗe bai tsammaci haka ba, hukumci Ubangiji babu abinda baya sanyawa, ƙamshin Hugo boss da Sarah taji yasa ta ƙara rikicewa babu abinda take so yanzu a duniya sama da ƙamshin turaren sa, Sumar kansa ta hargitse ko fuskarsa baka gani sosai, dab da ƙafar Abba ya zauna kansa a ƙasa, Calmy Abba ya kalli Abeed kafin yace "Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas" Abeed ya ɗaga kansa tare da Sanya hannunsa ya tura sumar kansa baya, ba tare da yace komai ba, Abba yace "Cikin dake jikin Saratu kasan masaniyar wani Abu akansa?" Shiru Abeed yayi kansa a ƙasa bai ma san mene zai ce ba, tsawa Abba ya daka masa yace "Ina Mgn dakai?" Anuty Zulfa tace "Uhm, me zaice to? Bayan aikin gama ya gama idan ba son zuciyarku zaku bi ba kawai a ɗaure sa ai masa bulala...." Naila ta zabura tare da dungure kan Anuty Zulfa tace "Annamimiya...., Wlh li'ilafi qurash kyaci Kanki, mummuna kawai" Anuty Zulfa ta haɗe rai sosai, Ummi ta numfasa tace "Allah ya kyauta, ka haifi ɗa baka haifi halinsa ba, amma cikin shige kam babu labari" Amma ta kalli Ummi ba tace komai ba dai, Ran Abba ya gama ɓaci yace "Last question, cikin Sarah na waye?" Kamar Abeed ba zai mgn ba sai kuma yace "Nawa" ya faɗa Calmy muryarsa can ƙasa, salati Ummi tayi Riya kuma ta fashe da wani irin kuka sosai, Junaid idanunsa ko ƙiftawa ba yyi akan Sarah, baƙin ciki yasa ko Abeed baya kallo, shiru Abba yyi Daddy yace "Cikinka kuma? Kenan fyaɗe kayi mata? To idan haka ne kam ai dole hukuma ta shiga zan can..." Calmy Abba yace "To za'a zubar dashi" Girgiza Abeed yyi yace "No please Abba" Cikin tsawa Abba yace "Cikin shige? A gidana ɗan shege? Dole a zubar" kan Abeed a ƙasa yace "Abba ba cikin Shege bane,

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads