Showing 30001 words to 33000 words out of 159513 words
Chapter 11 - YAR GARUWA COMPLETE.BY REAL SMASHER.-1.txt
ne?''
Kai ya kad'a mata
''To ai muna da garin,da safen sai ayi maka sabo''
Bai ce komaiba zuwa wani lokaci kuma ya soma tambayanta
''Lilly a ina kika koyi girki ne?''
''Laaaa!BB bafa ni nayiba,kawai dai ina taimaka mata,kuma ina ganin yadda take yi''
''Kin kyauta sosai da kike koyo kin fi wancan sakarkarun''
Har yayi shiru kuma sai ya tuna maganarta da take cewa ''ba ita tayi ba'',kenan waye yayi?
Yama kansa tambayan,aiko take ya d'ago yana kallonta
''Waye ne yayi lil sis?''
''Uhmmm YAYA wata ce''
''Aiko ta burgeni sosai da ta iya kalolin abunda nake so''
''Da gaske YAH?''
Kai ya sake kad'a mata,aiko sai murna take tace
''Ai kam kama tunamin ta ce zata zo maka sannu da dawowa,amma har yanzun shiru''
Shi dai yana saurarenta sai firan take masa tana ta bashi labarin irin kirkinta sai dai har lokacin bata ambaci sunanta ba,tunda suke bata tab'a masa maganar wani ba sai yau,har ta soma jin bacci,k'arshe kam sallama sukama sauran har bakin k'ofan d'akinta ya rakara ya mata sai da safe,sannan ya wuce nasa room en....
Bai jima da shigaba ko shima yabi lafiyan bed dama gajiyan bawai ya gama sakinsa bane aiko bacci ya d'aukesa babu b'ata lokaci......
《《》》
Duk duniyar a yau kam haushin kowa take ji,haka ta wuni ranan takaici duk ya cika mata zuciya....
Ko da dare yayi,tana shiga d'akinta ta ganshi zaune kan gadonta ita kam ma har tsoro abun ya bata dan kam ta san bata bar kowa ciki ba,taya zata ga mutum kuma zaune yanzun...
Har ta juya zata kwasa da gudu, ya dakatar da ita ta hanyar nuni zuwa k'afafunta,take ko tajita uwa wacce aka d'aure,bakinta har rawa yake gurin magana,sai dai ta kasa furta ko (A)....
Ta kowa yayi har gabanta ganinsa ne yasa jikinta ya dad'a yin sanyi,danko tasan zasu maimaita jiya ne....
Bata gama tunanitanba ya shek'e da wata irin dariya da ta cika d'akin ita kam jikinta duk ya saki,daga nan kuma labari ya chanza salo......
Kamar waccan ranar ba shi ya k'yaleta ba sai gabanin b'illowar alfijr......
Haka ya tafi ya barta duk bak'in ciki ya dabaibayeta,tana tunane tunanenta bacci yayi gaba d ita....
《《》》
Tun da ta farka ta d'auro alwala tana kan abun sallah har aka kira sallah,sannan ta saurara tayi sallan subh,tana zaune tana lazimi,garin ya soma haske ci gaba tayi har gari ya gama yin haske tukun ta mik'e..
Wanka tayi ta shirya cikin dogon riga cikin irin kayan da ZAHRA ke bata,ta zura hijab en sallahnta ta fice....
Karafniyarta a kitchen ZAHRA ta jiyo,aiko itama ta kamo hanya ta fito,after sun gaisa ZAHRA ta kalli KHUBRA ta fad'in
''Shi ne kika cemun zaki zo amma naji ki shiru ko?''
'Dan murmushi tayi ba tare da ta ce komai ba ta ci gaba da aikinta
''Aiko sis ban baki labari ba,wollah jiya BB ya ban mamaki,kin san ba abincin kowa yake ciba,kuma wallahi ciki har da na MAMA,in fad'a miki sob'on da kika had'a fa tas ya shanye bai rage komai ba''
'Yar dariyanta ta sake yi,tana shirin d'ora gyad'anta a wuta dan yau kam kunun gyad'a ta tashi da niyyan yi.....
''Laaaaa!sis ban fad'a miki ba,wallahi BB cewa yayi na ajiye masa sinasir en jiya ni kuma nace mishi ya bari a yi masa wani da safe''
Ta tak'aice maganar tana kallon KHUBRA tana kuma sauraron taji me za tace,dafe kanta KHUBRA tayi kafin ta kalleta
''Kin san kuwa sauran garin kenan jiya mukayi amfani da shi?''
Zaro ido ZAHRA tayi tana dafe kai
''Wayyo Allah na,yanzun gashi na bari sun ciye masa,da na sani na adana masa,amma yanzun mene abunyi sis?''
Fuskanta uwa za tayi kuka take kallon KHUBRA,d'an murmushi tayi na k'arfafa mata guiwa
''Hak'uri za ki bashi,amma kam baki kyauta ba''
''Wallahi sis sam na manta sauran garin kenan,shi yasa na ce za ayi masa wani''
''Shi kenan ki bar damuwa,yanzun kawai muyi FUNKASO in yaso sai ki kai masa shi,ki kumayi masa bayanin abunda ya faru,in ba jaka ba zai d'aukeki a mak'aryaciya idan har kika jira ya fara tambaya''
''To sis na gode sosai''
Jikinta a salub'e haka suka ci gaba da aikinsu''
Juya baya KHUBRA tayi ta ci gaba da aikin kwab'in funkasonta....
Tun da ya tashi wanka kad'ai yayi ya zura jallabiya milk colour,silifas en wanka ya zura ya fito,a hankali yake tafiya ko wata macen baza ta gaya masa tafiya a nutse ba...
K'amshin girkin ya biyo,har kusa da kitchen en,nan ne ya soma jin magana k'asa²,a bakin k'ofan ya tsaya yana kallon yadda suka zage suna aiki,ya dai ga ZAHRA kam da yake tana gefe sai surutu take zubawa...
Ita ko d'ayar sam baya iya hango fuskanta,saboda haka bai wani damu da sanin wace ba...
Juywa yayi zai bar gurin dai² ZAHRA ta d'an waigo ai ko ta ganshi,da suri ta biyo shi parlor tana fad'in
''YAYANAH barka da safiya''
Fuskarsa da y'ar fara'a ya kalleta yana amsata,nan kuma tayi shiru kafin cikin d'an tsoro² ta ce
''YAYANAH idan na fad'a maka wata magana baza kaji haushi ba?''
''No princess bazan ji ba,ai bakya laifi a gurina''
''Ammmm!dama ko YAH garin shinkafan da za muyi maka sinasir ne ya k'are,na manta jiya nace maka akwai,amma dan Allah kayi hak'uri kaji''
''Nooo!Princess kar ki damu,babu komai maza jeki ku ci gaba da aikin''
''To YAYANAH na gode sosai''
Murmushi ya mata kafin da d'an gudunta ta bar gurin ta nufi kitchen en.....
Tana shiga ta tarar da KHUBRA har ta gama kwab'in,tana juya kununta da ta dama,da y'ar murnanta ta juyo ta kalleta
''Wato ko sis ina fad'a miki kin san baimin fad'a ba kuma Allah bai damu ba''
''Ai na fad'a miki dama gara da kika fad'a masa yanzun kafin ya tambayeki,da shi ya riga tambaya Allah sai ya ji haushinki''
''Ai kuwa dai wallahi yanzun dad'i nake ji da na fad'a masa kuma bai nunamin damuwa ba''
Ita kam sai murmushi take tana aikinta,haka har ta k'are komai tana k'ok'arin soma suyan funkason,mutiyar tana gefe zaune kan stool tana mata fira...
Sai da suka gama gyara komai na kitchen en kafin KHUBRA ta zari hijab enta dake kan k'ofa inda ta sak'ale shi
''Yawwa sis muje ku gaisa da BB kinga sai ki masa barka da dawowa tunda jiya baki zo ba''
Tana gama fad'in hakan ta hau jaan hannun KHUBRA,ita kam kanta ta saukar k'asa a haka suka fita cikin parlorn,suna tafiya duk jinta take wani iri uwa wacce aka yiwa duka,sai dad'a sinne kai take yi......
《《》》
Tun bayan fitar 'DAN LADI take nan kwance duk idanunta sun gagara komawa ainihin kalarsu...
Haka ta yini ita kad'ai a cikin gidan sam ta kasa tab'uka komai,tana tsaka da tunanin mafita Ogan d'an ladi ya fad'o gidan
Mad'aurin............. a hannunsa ya shigo d'akin,ko sallama babu ya k'arasa har gaban MA'U dake kwance idanunta rufe,sam ta kasa bud'e idanunta bare ta ga waye ya shigo,dan ba buk'atarta kenan ba....
Jin mutum tayi kawai yana juyata,cikin kasala ta d'an soma bud'e idanuntan a hankali hoton face ensa suka yi arba da k'wayar idanta,take ta maidasu ta rufe,aiko nan take suka fad'a harka wacce bata da tsayayyen lokacin da za su daina sai lokacin da suka yi ra'ayi......
Sam a yanzu MA'U ta manta da babin wata halitta mai kama da KHUBRA wacce iya tsawon watanni hud'u (4) kenan bata sake bi ta kan kud'in aikin KHUBRAN ba,dan ko itama tana kan samun nata na k'ashin kanta,dan ko dama can fatara ce tasa take damuwa da samun su,to yanzun nata k'ofofin samun sun bud'e shi yasa sam ta manta da ita.....
《《》》
A tsakiyar parlorn suka ja burki sai dai babu kowa cikin parlorn,waige² ZAHRA take yi amma tabbas idanunta ba k'arya suke mata ba baya nan..
Har lokacin ko idanun KHUBRA na k'asa bata d'agoba bare tasan halin da ake ciki...
Zaunar da ita ZAHRA tayi tana fad'in
''Sis zauna nan ina dawowa,barin kirashi ku gaisa''
Tana gama fad'a tayi hanyan corridor da zai sada ta da bedroom ensa...
A hankali ta d'ago kanta ta kalli cikin parlorn sai da ta tabbatar ZAHRA tayi nisa sannan ta mik'e cikin sand'a ta fice daga parlorn,ganinta a waje tayiwa Allah godiya,take ko ta kwasa a guje,ba ita ta dakata ba sai da ta tsinci kanta cikin d'akinta sannan ta mai da k'ofan tayi locking nata,ta shiga mai da uwa wacce ta shiga gasar there ta duniya............
*_~TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*Viawattpad@realsmasher01.*
*©®2018*
*6/ʍɑվ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*հҽհҽհҽհҽհҽ!!*
_ժɑɾíվɑɾ ɾɑíղíղ աɑվօ ҡҽղɑղ,ցɑ աɑղժɑ վɑ ԵՏɑɾցմ..._
_íղɑ ʍíҡ'օ ցɑíՏմաɑ վ'ɑղ ɑʍɑղɑ ʍմԵaղҽղɑ,abօҡan tsoҡana,sarɑkan riҡici.աղղ Տհí ղҽ Եɑҡҽղҡմ._
*DURLING SIS MY HUBBEEY*
*MY LEEMA*
*AUNTY MAIMOUNATH (O.G)*
*AUNTY MEELAT*
*HASEENA OGANNIYA ND D REST...*
_Aɾɑժմ íղɑ վíղҡմ íɾíղ ҍɑՀɑ ɑ ɾɑҍմҍɑ ҽղղɑղ AӀӀɑհ վɑ ҍɑɾ Հմʍմղcí ժɑ ҡ'ɑմղɑ,վɑ ҡմʍɑ ҡɑɾҽʍմ Տհɑɾɾíղ ʍɑՏմ Տհɑɾɾí..._
*~________________________~*
_íղɑ ʍɑԵմҡ'ɑɾ ցօժíվɑ ՏօՏɑí ժմɾӀíղց ҍɾօԵհҽɾ ժɑ ցվɑɾɑղ ժɑ ҡɑʍíղ,AӀӀɑհ վɑ ҍɑɾ Հմʍմղcí.._
_ցɑíՏմաɑ ժɑ faԵan ɑӀҡհɑíɾí ցɑɾҽҡɑ *Տɑժҽҽզ ɑʍíղմ վɑհվɑ (ԹíӀօԵ)* աօӀӀɑհ ɑղɑ ʍմցմղ Եɑɾҽ ʍվ ҍɾօ.._
*~________________________~*
_Aradu sai dai idon mak'iya ya fad'o k'asa,ka sha gabansu,ka wuce gaban kwatance duk mak'iyinka sai dai ya sadda kansa k'asa idan akace ga kanan,OUR SURUKI ka wuce da saninsu,yara baza su jaa da kaiba dan ko kafi k'arfinsu......Yeahhhh kai kad'ai nake nufi *(HASSAN ATK)* Allah ya bar zumunci ya maka nisan kwana mai amfani,mu da kai mutu ka raba (takalmin kaza) k'aryar mak'iya su shiga tsakaninmu,na jinjina maka OUR SURUKI,Allah jaa da ranka...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*2⃣2⃣*
*Nɑվí ʍíՏԵɑҡҽ աɑյҽղ sunan ZUHRA íղɑ ʍɑí ժɑՏհí ZAHRA, Տօ ZUHRA ղҽ վղՀղ ҍɑ ZAHRA ҍɑ,ɑʍíղ ɑƒմաɑ,ԵհղҡՏ ҍɾօԵհҽɾ ƒօɾ cօɾɾҽcԵíօղ..*
*C*hest enta ta dafe saboda yadda take jin zuciyanta na skipping uwa zai faso ya fito,duk ta gama tsorata kanta,da k'yar ta ja k'afafunta ta zauna bakin katifanta,hijab en dake jikinta ta cire duk ta had'a gumi uwa wacce tayi gudun kilometer's....
Kumatunta ta tallafe tana faman mai da numfashi,a fili ta shiga magana ita d'aya
''Wai Allah ya soni,ai gara da na gudu tun basu zo sun tarar da ni ba''
Can kuma ta sa dariya uwa tab'ab'b'iya,kun san KHUBRA dama gwana ce gurin dariyar mugunta tun bama akan MA'U ba,ita kam haka halinta yake.....
《《》》
Ko da ZUHRA ta bi corridor en direct bedroom en sa ta nufa,handle en k'ofan ta shiga k'ok'arin murd'awa amma a rufe yake,knocking ta shiga yi amma shiru,hakan yasa ta juya ta koma parlor gurin KHUBRA...
Sai dai me tana zuwa taga wayam ba KHUBRA babu dalilinta,kitchen ta koma ta gani ko tana can aiko tana zuwa nan ma fayau bata nan....
Fitowa tayi ta nufi hanyan side enta,sai da ta biya ta guarding coz tasan nan ne gurin zamansu ganin bata nan ta kama hanyan d'akinta zuciyanta fal mamakin KHUBRAN
''Ko mene yasa ta tafi kuma ohooo?''
Ita kad'ai tana tafiya tana surutu har ta k'araso k'ofan d'akin......
A kulle ta ga k'ofan har zata koma,sai kuma ta juyo a bakin k'ofan ta tsaya ta d'ora hannunta akan k'ofan ta shiga knocking....
KHUBRA dake zaune ta tallafe kumatu da hannayenta duka biyu tana faman sana'ar tunani taji ana knocking,da uwa bara ta bud'e ba,sai kuma ta tashi tana bud'ewa sukayi arba da ZUHRA,kallonta kad'ai tayi kafin ta shigo ciki....
Kanta a k'asa ta k'i yarda su had'a ido da ZUHRA,ita kuma ta kasa magana tun da ta shigo sai bin KHUBRAN take da kallo,da k'yar dai ZUHRA tayi k'ok'arin dakatar da shirun nasu...
''To meye na wani guduwa,kina gani ma na je k'ofan nasa anyi locking enta ta ciki''
Cike da jin haushi take yin maganar,sai cuno baki take yi gaba...
Ajiyan heart KHUBRA tayi nan ko ta soma kame²n abunda za tace,ZUHRAN ta katseta da fad'in
''Maybe ko akwai abunda yake amma gaskiya BB baya kulle k'ofa hakanan''
Fira suka soma kamar kowane lokaci sunata dariya abunsu,tuni sukayi fatali da wancan zancen...
Suna tsaka da dariyan ne HANEEF ya fad'o d'akin ba tare da Sallama ba yana haki ya hau fad'in
''YAH ZUHRA wai ki zo inji YAYA''
''Ok!muje gani nan zuwa yanzun''
Ficewa yayi a guje,tun kafin ta juyo KHUBRA tayi tsalle tana nufan hanyan toilet,juyowa tayi tana kallonta
''Ina kuma zaki yanzu,ki zo muje sai mu dawo tare''
''Eyyahhh!sis yi gaba zan biyoki kinga wanka zanyi,Allah yau zafi nake ji''
Duk ta wani marairaice fuska uwa za tayi kuka take maganar
Y'ar dariya ZUHRA tayi kafin ta mik'e tana tafiya
''Ke dai kya fad'i gaskiya dan kam tsaf na harbo jirginki,YAYANAH ne baki son gaisawa da shi,ai shi kenan ba komai dama duniya ta gaji haka''
Tana gama fad'in maganar tata tayi waje da d'an gudunta ta bar gurin...
Kafad'a KHUBRA ta d'age sama,alaman ko a jikina sannan ta shige toilet en.....
Tana shiga parlorn ta tarar da shi ya shirya tsaf cikin wasu k'ananan kaya sun matuk'ar amsar fatarsa,da sauri ta isa kusa da shi ta zauna
''BB nah gani''
''Waye yaje yanamin knocking k'ofa d'azun?''
''Laaaa! BB nice fa''
''Ok!nayi tunanin ko wad'ancan fitsararrun ne''
''Uhmmm!a'a,dama k'awata na kawo maka ku gaisa,wacce na fad'a maka ennan to ita cefa,kuma ko da baka nan tana yi maka add'uah idan ina bata labarinka''
Murmushi kad'ai ya mata kafin ya furta
''Ok na gode sosai''
''Yawwa BB ga breakfast enka can,amma koh sai ka canki mene mukayi''
''Uhmmm!ZUHRA Allah ya shiryamin ke kin cika shirme,muje ni kam''
Har sun nufi dinning area en wayansa ya fara ring da yake cikin parlor ya barosu,ZUHRA ce ta koma ta d'auko masa,aiko ta mik'o masa dai² time en wayan ya yanke...
Yana shirin dubawa wani kiran ya sake shigowa,d'an murmushi yayi kafin ya dai²ta fuskansa uwa ba shi yayi murmushinba,yana d'aukan kiran....
''Hello!yane da wannan safiyan zaka kirani?''
Banji me aka fad'a daga d'ayan side enba,kawai dai naji ya furta
''Ok!sai ka shigo en''
Tuni yayi hanging kiran sai kace shi ya kira...
'Dan juyawa yayi ya kalli ZUHRA da take tsaye har lokacin tana raba eyes uwa mara gaskiya
''UHUMMM!ke kuma tsaiwan mene kike haka ?''
Murya k'asa² yake maganar kamar baison magana,ko da yake na fuskanci haka d'abi'arsace....
Kujera ta janyo tana daga tsaye ta shiga serving ensa,yana can yana pressing phone baima san me take ba har ta kammala,ta zauna tana k'ok'arin soma cin nata,ya d'ago yana bin plates en da kallo....
Wani arnen smile ya saki lokacin da yayi arba da plate nasa,ko uffan bai ce ba sai da ya tabbatar ya k'oshi,tukun ya kalleta....
''Kai sis gaskiya ko wace ce tayi girkin nan ta burgeni coz ta gama sanin favourite nawa''
''Aaaaaa!BB mun iya dai''
''A'a fa ita dai ke ai aikin surutu kad'ai kike yi,bayan na gani da idona''
''Uhmmm!kawai dai BB santi kake yi,laaaaa!na manta k'awar nan tawace fa da na gama baka labari yanzun''
''Uhmmm!wai kam Sis a ina take ne,da har ta iya baro nasu gidan da safiyar nan tazo taya ki aiki?''
Sai da tayi dariya son ranta sannan ta iya magana
''BB a nan gidanfa take da zama''
Da sauri ya kalleta,coz bai gane inda maganarta ta dosa ba
''Ehh pha!a nan gidan take''
Nan ta kwashe komai na alak'arta da KHUBRAN ta sanar masa...
Ajiyan heart yayi,a ransa ko fad'i yake
''Tabbbb gaskiya tunda nake ban tab'a ganin housemaid kamar ta ba,gaskiya wannan ta daban ce''
''BB barin je gurinta na barota ita kad'ai''
Tun kafin ya bata amsa har ta fice daga parlorn,bayanta yabi da kallo yana jinjina al'amarin a zuciyansa,ko me ya tuna ya d'age kafad'ansa yana fad'in
''To ni mene ma na damuwa,da zan tsaya tunani''.....
Dafe kai yayi yana fad'in
''Ohh!God na manta ban sanarma Sisnah ba zanyi bak'o''
Dai² lokacin ASHNA ta shigo parlorn taci wasu k'ananan kaya duk sun d'ameta,wani kallo ya mata cike da harara,take ko zuciyarsa ta dad'a tunziro shi aiko ya hauta da fad'a
''Ke don kin raina mutane,uban waye ya sa kike irin wannan shigan a gidan nan,saboda kinga bana nan koh?to wallahi ki maida hankalinki jikinki in ba haka ba ina mai b'allaki,wawuya kawai kina girma kina dad'a cin k'asa,Allah ya sa na k'ara ganinki da irin wad'annan kayan kiga yadda zanyi da ke...........Kin b'ace min