Showing 126001 words to 129000 words out of 159513 words
Chapter 43 - YAR GARUWA COMPLETE.BY REAL SMASHER.-1.txt
"Kin san Allah idan baki sake mun hannuba zan miki abunda baki tunani yanzun..."
Tab'e fuskanta ta sakeyi tana sakin kuka,cikin muryan kukan kuma take fad'in
"Allah sai dai kayi koma mene amma kam ban sakinka yau...Salon ina wanka kawai su zo su d'auke ni,ni wollahi a'a babu inda zaka..."
Murmushin mugunta ya saki,kafin tayi wani k'wak'waran motsi ya sureta bai direta ko inaba sai cikin bath tube,duk mutsu-mutsunta da ihun da take masa akan ya kyaleta bai sauraretaba sai daya rabata da kaf kayan jikinta fuskarsa a d'aure yake magana
"Kin tsaya ko kuwa saina mareki ban fad'a miki kiyi wankan da kanki ba kika k'i...?"
"Wayyoo! MAMA dan Allah ka kyaleni zanyi na yadda ka fita wajen zanyi da kaina,dan Allah kada ka kalleni ka rufe idonka..."
Duk maganar da take idanunta a rufe suke hannayenta a saman chest nata tana k'ok'arin rufe jikinta..Ko ta kanta baibiba saima hannunta daya ke k'ok'arin b'amb'arewa daga inda ta musu matsuguni duk da babu abunda suka rufe daga jikinta da take son b'oyewa.
Baki ya tab'e suna kuma ci gaba da kokawa da ita akan abunda yake niyyan yi.
"Kin san Allah...."
Kafin ya k'arasa ta bashi amsa
"Da ce maka akayi ban sa shi ba..."
Da mamaki ya kalleta
"Lallai wato bakinki bazai mutuba ko...?"
"To dama ance maka zai mutu ne ai shi da mutuwa sai ranar dana daina numfashiiiiiii....."
Kafin k'arasa bashi amsan yasa yatsansa ya d'alle mata bakin fitsaran
"Saboda kin raina ni yasa ina magana kina bani amsa ko kuwa...?
Shiru tayi tana murza bakinta dayake mata zafi coz taji shigan abunda ya mata,baki ta kyab'e za tayi masa kuka
"Kin min shiru ko saina k'ara miki wani...Duk ranar da nayi magana kika sake bani amsa makamanciyar wannan Allah sai nayi maganinki.."
"Nifa ba wani abu nace ba..."
"Kin min shiru ko kuwa...? Na tambayeki ne da zakiyi magana...?"
Bakinta ta kame tana k'unk'uni k'asa-k'asa wanda sautin magana sam baya fita
"Zagina kike yi ko..?"
Idonta ta bud'e da sauri ta marairaice fuska
"Allah ya baka hak'uri ni ba zaginka nayiba fa...amm! dan Allah YAYANAH kaji ka bari zanyi da kaina..."
Wani mugun kallo ya watsa mata yana fad'in
"Ina wasa dake ne kam..?"
Kai ta girgiza masa
"Idan na sake jin bakinki akan wannan maganar Allah zan sab'a miki.."
'Dif tayi ta maida idonta ta kulle,tana ji tana gani haka ya shiga dirzarta yanayi yana kallon fuskanta yaga ko ta bud'e idon amma still suna kulle sai chest enta dake harbawa da sauri-sauri,wankan da baifi 15 minutes ba sai da aka b'ata sama da one hour ana abu d'aya guri d'aya kawai yake wankewa idanunsa tsaye kyam a guri guda ya kasa kauda su,gajiya tayi dan da farko dama cewa tayi barata sake magana ba,ganin abun nasa ba na k'are bane ta furta
"YAYA nifa na gaji wannan wankan yak'i k'arewa kamar an kawo maka y'an matan duniya ka wanke.."
Murmushi yayi shi kad'ai kuma ya furta
"An kusa gamawa ai..."
"Tabbb! inafa aka kusa abu da har yanzu a gurin...."
Bakinta tayi saurin dasawa pad lock jin b'aramb'aramar da take shirin yi.
"Kin ce mene...?"
"A'a fa babu komai...Dama ina son cewa bacci nake ji ne.."
"Ohh! na zata suma kike ji ai,ashe a bacci kad'ai aka tsaya...da kinyi da kanki ai baraki jima haka ba...Ko da yake dama haka kike so ai tunda nayi miki da kaina shi kenan hankalinki ya kwanta..."
Haushin maganarsa taji sosai dan tsabar wulak'anci ita zai kalla ya fad'awa haka...amma saita gimtse ta fasa magana saboda kada ta jawowa kanta wani abun dan kam bata manta d'alle mata baki da yayiba d'azun ba jimawa.
Da k'yar ta samu Allah dai ya taimaketa ya d'auraye mata kumfan ya nad'eta a towel,d'aukota yayi ya fito da ita,a kan bed ya direta yana fad'in
"Ki jira na fito yanzun.."
"YAYA ina kuma za kaje to...?"
A kaikaice ya kalleta yanafad'in
"Zanyi wanka ne yanzun ina fitowa"
"Wayyoo! Allah na dan Allah YAYA ka tafi dani wollahi ni tsoro nake ji..Baran iya zama nan ni d'aya ba.."
Kallon ta kawai ya tsaya yi,lallaima yarinyar nan tana son jefa shi cikin bala'i idan ba neman fitinaba irin nata ta yaya zai tafi da ita cikin toilet,bayan tarin fitinar data ke neman jefashi wanda ba don ya kai zuciyarsa nesaba da yanzun a toilet tuni labarin ya canja salo.A fili kuwa sai cewa yayi
"A'a ki dai jirani nan zan bar miki door en a bud'e shi kenan..?"
"Aaaaa! ni dai a'a gaskiya.."
Fuska ya had'e yana kallonta cikin alaman kamar ransa ya d'an soma b'aci yace
"Shi kenan ai sai ki taso,amma kam ki tabbata idan har k'afarki ta taka cikin toilet ennan to ina mai tabbatar miki da sai dai kiyi min wankan...Zab'i ya rage naki ko ki zauna nan ko ki bini ki kuma yimin duk abunda nasa ki.."
Da sauri ta kalleshi tana komawa tana zama,gira ya d'age mata yana fad'in
"Yesss! haka nake nufi,zaki bini har yanzun...?"
Da sauri ta kad'a masa kai alamar a'a,shiko murmushi yayi a zuciyarsa yana fad'in
"Da kin ce eh ai da kuwa kinga d'anyen kai"
A fili kuma ya furta "Kin ceci kanki yarinya.."
Ita dai kanta nak'asa har ya bar gurin ya shige toilet a yayin da ya bar k'ofan a bud'e tana jiyo motsinsa.Tagumi ta buga idanunta na kan door en har ya gama abunda yake ya fito d'aure da towel,d'agowa tayi ta kalleshi ganinsa daga shi sai towel yasa tayi yin ihu,da sauri ya iso ya rik'e shoulders enta yana fad'in
"Lafiya kikema mutane ihu da daren nan..?"
"Ni kasa kayanka ka wani fitowa mutane a haka.."
Wani uban tsaki ya ja shi a tunaninsa bai kawoma abunda yasa take ihu ba kenan,amma ya ya iya da wannan shugabar rigimar tasa,kan dole ya lallab'ata tayi masa shiru amma ta dage sai ya tashi ya sa kaya,sai daya juya mata baya sannan ya fara magana
"Ke wollahi ban tab'a ganin mutum mai rigima irin kiba,sai kace ke ba towel en ne a jikinki ba zaki dasa ma mutane rikici da wannan daren.."
Bata kula shi ba har ya gama maganarsa shi kad'ai coz a lokacin ma abunda ya hanata tanka masa saboda kada ya korata nata d'akin,ita kuma tsoro bazai barta ta iya kwanciya ita d'aya ba.Har nata bedroom en ya rakata ta d'auka abunda take buk'ata sannan suka dawo tare,yana kwance saman bed yana fama da waya ita kuma ta juya a nan ta shirya cikin riga dogo mai laushi turarukansa ta feshe jikinta dasu dan ba abunda zai sata fita yanzun,har ta gama ta hauro saman bed en daga gefensa ta kwanta,da sauri ya kalleta yana matsawa gefe
"Heyy! MADAM da fatan dai ba nan zaki kwantaba ko..?"
Marairaicewa tayi kamar za tayi kuka
"YAYA toh ina zan kwanta..?"
"Can zaki koma a can zaki kwanta.."
Ya mata nuni da cuition dake can gefe,da sauri ta kalleshi kamar za tayi kuka tana fad'in
"Dan Allah kayi hak'uri wollahi baran iya kwanciya canba,kaga ina jin tsoro sosai..Dan Allah kaji.."
Dad'a d'aure fuska yayi yana magana like serious
"Kinga MALAMA gara dai kiyi nesa da ni,ni babu abunda zaisa na kwana tare da ke a guri d'aya."
Kuka sosai tasa masa tana ta faman begging ensa,juya mata baya yayi alamar babu wasa a cikin maganarsa ita kuma tak'i dainawa,a hankali ya juyo yana fad'in
"Ok! shi kenan an gama ya isa haka kukan.... Shugabar masu kula ta duniya... Idan kin yaddafa amma ko ina da sharad'i.."
Da sauri ta matso tsakiyan bed en tana fad'in
"Allah na yarda koma mene ne ba zan maka musuba kaji.."
"Kin tabbata...?"
Nanma ta sake d'aga masa kai da eh
"Ok c'mon..."
Da sauri ta shige jikinsa ganin yadda ya bud'e mata hannu,hannunsa ya mayar ya rufe,yana sauke wani wawan ajiyan zuciya,a kunnenta ya rad'a mata
"Kin ce kin amince da sharad'ina ko..?"
Kai ta sake girgizawa
"Ok...! Duk abunda kikaga nayi ban son magana,kin gane ko..?"
Again ta sake girgiza masa kai
Daga haka bai sake magana ba yayi musu addu'ah,ita dai KHUBRA tana kwance jikinsa babu damuwan ko wani abu da zai je ya dawo,yayin da a b'angaren BB jinta a karo na biyu a cikin jikinsa jiyoyin sha'awa suka fara motsawa,a hanakli ya fara shafa bayanta yana dad'a shinshinar jikinta.Cikin alamun bacci ta ce
"YAYA ka bari nifa bacci nike ji.."
A kunnenta ya rad'a mata
"Baran iyaba BABY ba na fad'a miki ban son magana ba.?"
"To ni ka kyaleni na ce banso dai ko..?"
Tana maganar tana kuma ture hannunsa dake yawo cikin riganta.
Da k'yar ya iya bud'e idanunsa da suka masa nauyi baya ga colour da suka soma sauyawa.Tuna yadda suka yi yasa ya mirgina gefe yana fad'in
"Ok! tunda baki so maza tashi ki koma d'akin ki..."
Jin haka yasa ta tuno yadda yarinyar film en ke shan wahala da sauri ko ta furta
"A'a a'a! na yarda.....Amma dai dan Allah YAYA ka bari Allah babu dad'i abunda kakemin kaman tafiyar tsutsafa nake ji a jikina.."
'Dan murmushi ya sake dan yana ganin yadda take maganar
"Ok...! tunda baki so ai na baki zab'i zaki iya komawa d'akinki.."
"A'a ai na fasa tafiya baran iya kwana ni d'aya ba.."
"Ok! toh zo nan.."
Babu musu ta sake shigewa jikinsa,idanunta runtse kamar wani zai kamata,tana ji tana kuma gani yaci gaba da sarrafata son ransa................
*~#TEAM KHUBRA-KHALEED.~*
*_®єαl $mαѕhєr._* 😉
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*fαcєвσσk grσup:* https://www.facebook.com/groups/369678263526212/
*©®2018*
*2/ɑմցմՏԵ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
5⃣7⃣
*A* hankali cikin nutsuwa yake aika mata sak'onninsa wanda yasa lokaci guda jikinta yayi mugun sanyi,cikin dabara yake juyata side zuwa side,komai da yake yi yana yinsa ne cikin nutsuwa coz yana gudun kada su samu matsala.
Soyayyarta game da tausayinta su suka narka masa zuciya wanda sune sinadarin da yasa yake lallab'ata tamkar tsoka d'aya a cikin miya,yanayin jikinta da kuma halittun da Allah ya wadatata dasu wanda ya sake yin tozali dasu su suka k'arasa rud'ashi game kuma da birkita masa lissafi,wad'anda sune sukayi jagora na rusa duk wani plan nasa na son ya bita a sannu,cikin zafi-zafi ya koma aika mata da sak'k'onninsa masu girma wanda suka sa KHUBRA kasa jurewa,da farko ta so ta musa ma buk'atarsa kamar yadda a farko tayima kanta alk'awarin bazata hana shi hak'k'insa ba da Allah ya d'ora mata,sai dai kuma yanayin y'an aikensa su suka sa ta bada kai bori ya hau.Cike da so da kuma k'auna wanda zuciyarsa ta kasa kiyasta adadin hakan a tare da ita,duk kuka da kiran da KHUBRA kewa y'an gida kan neman taimako babu abunda yasa BB ya d'aga mata k'afa face k'aimi da azama daya sake k'arawa na ganin ya cilla kwallonsa a raga,bayan komai ya lafa yana rungume da ita cikin jikinsa hawayenta har lokacin suna ci gaba da sauka saman chest nasa,da sauri ya mai data k'asa yasa hannunsa yayi cupping face nata,harshensa yasa yana d'auke mata duk wani hawaye dake biyo fuskan nata,cikin kunnenta kuma yana rad'a mata how he luv's her,ita kam KHUBRA a wannan lokacin damuwarta yadda jikinta ke mata azaba,amma kuma wani b'angare na zuciyarta,na tare da shi kalamansa na dad'a narka mata ilahirin gangar jíkíntα,sαí dαí kumα wαní bígírє dαgα zuciyarta na tunatar da ita girma da kuma lokacin data shafe da soyayyarsa data jima a mak'ale cikin zuciyarta tun a wancan lokacin na baya wanda duk ranar data tuna rabuwarta da shi ta k'arshe cikin mafarkinta dai dai tayi murmushi mai ciwo,sai gashi yanzun ta same shi a gaske tunanin da bai tab'a zuwa zuciyarta ba kenan murmushi tayi a lokacin mai cike da sukuni,idan har bata mantaba tun bayan zuwanta gidansu ZUHRA bata sake mafarki da shiba,a she a lokacin'ma suna kusa da juna,sam BB bai san mai ke gudana a tare da itaba a lokacin shi dai kam burinsa a lokacin bai wuce ya kafa gwamnatinsa ba duk kuwa da yanda yake da yak'inin kalamansa na tasiri a tare da ita,da sauri ta dawo duniyarta tana sauraren kalaman da suke mata yawo cikin jini da b'argo na jikinta,a wannan lokacin duk wata y'a mace da zata saurari kalaman dake fitowa daga bakin BB to tabbas babu makawa sai ta fad'a TARKON K'AUNA koda kuwa ace bata tab'a tsintar kanta cikin soyayya ba,halin da take tsintar kanta a wannan lokacin da BB yasan halin da yake jefa zuciyarta to da tabbas babu abunda zai sa bai k'ara k'aimi gurin ganin k'arasa narkar da ilahirin zuciyarta ba,ji take a lokacin inama tana da bakin magana to kuwa da tabbas babu abunda zai fito daga bakinta sai dai tace
"Ya barshi haka nan tun kafin zuciya da gangar jikinta ya gama yin melting saboda girman kalaman da yake amfani dasu..."
Sai dai kash babu bakin magana bare wannan kalamai su fito daga bakinta,haka taci gaba da saurarensa.
Duk da ganin irin sa'ar da tayi a matsayinta na wacce tayi dace da salihin miji hakan ba zai hanata kukaba saboda ta gurzu a hannunsa,duk fitsara irin tata data ke ji da ita a lokacin kam tayi k'us babu baki sai kunne.Wani wawan ajiyan zuciya ta shiga saukewa akai-akai,tausayinta duk ya cika shi ganin irin halin da ya jefa abar k'aunar tasa,rarrashi kam ya shashi a cikin wannan dare mai cike da d'umbin alkhairai wad'anda baki ba zai iya lissafasuba.
Kiraye-kirayen salla'n asubah shi yasa shi yunk'urin mik'ewa ya gyara mata kwanciyanta dan a lokacin kam tuni bacci yayi gaba da ita cike da wahala take baccin idanunta sun shige ciki saboda kumburi da suka yi,fuskarta ya shafa sannan ya ja mata duvet en ya rufeta,ya nufi hanyan toilet sai sakin murmushi yake shi kad'ai,sai daya tabbatar ya tsarkake jikinsa,ya kuma tanadi ruwa mai zafi irin wanda ba zai cutar da mutum ba,sannan ya dawo baccinta har yayi nisa,bai saurara mataba sai daya kaita har cikin bath tube,jinta cikin ruwan daya ratsata wani sabon azaba ya ziyarceta data ji shi from head to toe,take tayi wani uban zillo tana shirin fitowa,da sauri ya maidata ciki yana fad'in
"Easy baby..."
Sabon kuka tasa masa,murya dishii-dishi ta soma fad'in
"Bayan tarin muguntar da kayi min bai isheka ba saika had'a da k'arasa ni....Wannan ma ai mugunta ne kawai ka kama kana wani dafani kamar ka samu ganda...kuma Allah sai ya sakamin kan muguntar da kamin.."
Yana jinta sai murmushi yake yana kuma bata hak'uri dan yasan shi ne mai laifi.Cikin kuka take ci gaba da fad'in
"Ai dole ka sani gaba kana bani hak'uri tunda kasan ka gama da ni,inba muguntaba ai sai dana ce maka ban so amma ka wani dage...harda wani cewa sharad'i ashe sharad'in mugunta ne bana komaiba..."
Sai da yayi murmushi sannan ya sunkuya cikin kunnenta yake fad'in
"Yanzunma ki gama min fitsaran ina da k'arin sharad'i..."
"Wallahi a'a babu wani sharad'inka da zan sake saurara...haka kawai naje ka kashe ni..dan wollahi ina jin yanzu'nma bazan k'ara iya tafiya ba,shi kenan na zama gurguwa..."
Tana fad'in haka ta sake kecewa da kuka harda sheshshek'a,dariya ya saki yana shafa bayanta,da sauri ta doke hannunsa dake yawo a bayanta cikin kuka take masa masifa
"Ni ka bari bana so,ai dama da haka ka cuce ni d'azunma..."
Zallan futsara take zuba masa,amma sam BB bai ga laifinta ba a lokacin coz yasan shi ya janyo wannan rikicin nata.Sai daya wanketa tas a karo na biyu sannan ya barta ta k'arasa,yana jinta duk magananun da take idanunta a kulle suke ta kasa had'a ido dashi,a nan jikin wall na toilet en ya tsaya jiranta dan kam yana da tabbacin wannan sarauniyar rakin bazata iya fitowaba tunma dama can ta fad'a masa kad'an ya rage mata ta zama gurguwa.Tunani ya fad'a yadda daren ya kasance a gare shi,murmushi kad'ai yake saki idanunsa rufe kamar mai bacci.
Bayan ta gama tana k'ok'arin mik'ewa taji azabar data fi k'arfinta babu shiri ta koma ta zauna tana sakin kuka,cikin kuka take fad'in
"Wayyooo! Allah na MAMA shi kenan na zama gurguwa,wayoo ni shi kenan