Header Ads
Showing 132001 words to 135000 words out of 159513 words

Chapter 45 - YAR GARUWA COMPLETE.BY REAL SMASHER.-1.txt

Ads the beginning of article before Image

02 Jul 2024

1238

Ads at the middle of Article

kusama kuwa...Tunda gaki kwance cikin jikina ba..
Ammafa duk da haka saina hukunta su saboda sun aikata laifi mafi girma a gareki..."


"Ni kam YAYANAH bana son d'aukan wani mataki da zakayi,ina tunanin idan muka barsu da Allah zai isarmana,kuma ko bayan haka ma,tun yanzun kam ai sun fara girban abunda suka shuka..."


"Haka ne jodi Allah ya mana maganin irinsu.."


"Ameen YAYANAH..."


"Emmm! ina binki bashi fa..."


Kallonsa tayi da alamun neman k'arin bayani akan fuskarta

"Ehh! mana.....ko kin manta ne? ai da sauran labarin dan baki gama ba ina kuma sauraronki..."


"Kaiii YAYANAH kana da son labari.."


"Ehh! naji amma labarin ba kowanne ba"


"To sai wane iri..?"


"Irin wannan mana da kike bani yanzun,ai shi nafi so na kuma fi buk'ata.."


Ci gaba tayi da bashi labarin yadda ta gano shi ne mutumin mafarkinta har sai data k'are,kiss ya manna mata a porehead enta cikin sanyi ya furta
"Da ace inada damar maida hannun agogo baya to da tabbas nayi hakan dan na samu daman goge duk wani tabo daya shafeki a rayuwa,sai dai kash babu halin yin haka...Amma yanzunma bata b'aciba zan kasance miki matsayin miji wanda zai baki dukkan wata kariya ta ganin babu abunda zai kuma samunki a gaba.."


Tsam suka dad'a rungume junansu cike da soyayya da kulawa..Haka rayuwarsu taci gaba da tafiya cike da bawa junansu kulawa ta musamman.

*TWO WEEK'S LEAP.*


Kimanin sati biyu kenan da aurensu,har yau BB ko k'ofar gida bai sake koda fita ba,hasalima wayoyinsa gaba d'aya ya kashesu dan kawai kada a takura musu,a cewarsa amarci suke saboda haka babu mai damunsa.
Yau ya yanke shawaran kunna wayoyin yana kunnawa ko kiran KHALEEL na shigowa,cike da nishad'i ya d'auka yana fad'in
"MAN..! Yane..? ya iyali...?"


"A'a ku ai kune masu iyali,tunda gashi ganin kama ya gagara bare a jika ko da a waya.."


Murmushi yayi yana fad'in
"Kai da Allah ba wannan ba,yanzun kana ina ne ina son mu had'u mu k'arasa maganar karatun JODI..."
Dariya KHALEEL yayi yana fad'in
"Ehh! lallaifa ka tabbata masoyi irin wannan canjin suna cikin lokaci kad'an haka.."


Bai tanka masaba,saima hiran daya canja zuwa maganar daya d'auko na karatunta dayake so nan bada jimawa ba ace hakan ya samu.
Sai da suka gama maganar sannan yayi masa sallama,d'agowa yayi yana kallon hanyan corridor na bed room ensu,tsaye ya ganta cikin gown data kamata red colour mai suphagetti'n hannu,gashinta ta kamashi a tsakiya da red en ribbon,idanunta ya sha kajol kwalli,da red en lipstick sai kyalli bakinta keyi..Kallonta ya tsaya yi kamar wani dolo,k'amshinta duk ya cika gurin,har tazo gabansa bai sani ba,sai data masa blowing air a fuska sannan ya sauke wani ajiyan zuciya,waist enta ya rik'e dai² tana shirin zama ya janyota kan laps nasa
"Jodi wannan kwaliyyanfa haka..?"


Hannunta d'aya ta zagaye a wuyansa d'ayan kuma tana zane akan fuskansa tana tafiya da shi daga kan goshinsa zuwa saman tip noise nasa,wani ajiyan zuciya yayi yana lumshe idanunsa kamar mai jin bacci,bud'ewa yayi ya sauke su kanta cikin shak'ak'k'iyar murya yake shirin yin magana sai dai kuma ya kasa,gyaran murya yayi yana son magana again ya kasa,yatsanta tasa a kan lips ensa tana shafawa kamar tana sa masa wani abu tana kallon cikin idonsa,sai data bari ya gama kamuwa dan idanunsa har sun soma sauya launi tayi saurin mik'ewa tayi hanyan bedroom a guje tana masa dariya.Binta yayi da sauri ko kafin ya k'araso ta turo k'ofan tana k'ok'arin rufewa,da sauri yasa jikinsa ya tareta,barin gurin tayi da gudu ta haura kan bed tana dariya,murmushi yayi ya kamota
"Wato na zama abun tsokana a gurinki ko..?"


Tana kallon eye ball nasa tana dariya,kallonta yayi yana matsawa da fuskansa,porehead nasu ya had'a sannan tip noise,har lokacin dariya take tana shirin yin magana ya hanata,dai² lokacin daya kamo lower lip nata yana kissing.
Shiru tayi tana faman mutsu-mutsu,sai da yayi nisa sosai a jahar da bai san inda yake ba,ring en wayansa dake yashe kan bed ya dawo dashi hayyacinsa,a wahale ya d'ago jajayen idanunsa yana lalubarta da niyyan ya kashe ya d'auko,sai dai kuma sunan KHALEEL daya gani yasa shi d'auka,ko kafin yayi magana KHALEEL en ya katse shi ta hanyar fad'in
"To mara zumunci gamu dai a parlour muna jiranku..."
Wani uban tsaki ya saki,a fili ya furta
"Banda d'an iska yanzun mu gama waya baka fad'aminba,sai yanzun saboda ka rainama mutane hankali.."
Ransa a d'an b'ace ya koma gefe yayi rigingine yana murza goshinsa daya d'auki d'umi,dariyan mugunta tayi ta mik'e tana gyara riganta daya janye yayi sama,sai da taje bakin k'ofar fita ta juyo ta kalleshi,kallonta yake idanunsa sun canja kamar zai mata kuka yake kallonta,gwalo ta masa sannan ta fice,K'wafa yayi sannan ya furta
"Zan kamaki ne,za kuma kiyi bayani.."
Da kyar ya saita kansa ya fice,ko daya fito parlour nan ya shiga had'e fuska saboda bai son su kawo masa wasa,KHUBRA dake rik'e da hannun ZUHRA ta d'ago cikin alamu na rashin gaskiya ta kalleshi,aiko take suka had'a ido kallon da taga yayi mata yasa ta kwashewa da dariya,kallonsu KHALEEL da ZUHRA suka tsaya yi,sai dai kuma sun bagarar da lamarin babu wanda yayi magana,nan hira ya b'alle tsakaninsu,janye ZUHRA tayi suka shige d'akinta da suka gama chukuikuye bed sheet en kai kamar wad'anda sukayi dambe samansa,kallon yanayin d'akin ZUHRA tayi sannan ta kalli KHUBRA tana fad'in
"CWEETY haka kika koma kuma...?"


Cikin alamu na rashin fahimtan inda zancenta suka dosa ta kalleta tana fad'in
"Me kuma akayi..?"


"Can nake nufi..."
Ta nuna mata saman bed enta,d'an tsaki tayi tana fad'in
"Ke yanzu nefa ya koma haka,ai na gyara da safe..."


Bata kuma magana ba,dan kam ba saita tambayaba,ta gane abunda take nufi,k'ulewa sukayi cikin d'akin tana koya mata wasu abubuwan a tunaninta KHUBRA bata san komai ba,ita ko kallonta kawai take,a zuciyarta fad'i take
"Y'ar uwata kenan ke a ganinki dan na rayu a k'auye babu abunda na sani..Amma kuwa idan har haka ne to da zamana a nan bai amfana min komai ba,ko dan banyi boko ba ai hakan ba yana nufin babu abunda na iyaba,duk wannan soyayyar ai akwaita cikin ilimin addini,kuma akwai littafin da ABBANAH yake karantamin,hasalima sai dai na koya miki wani abun..."
Tagumin da tayi ta zubawa ZUHRA ido,ita ZUHRA a tunaninta sauraronta take har ta k'are yi mata hud'ubar kwalliya dasa matsatstsun kaya wad'anda zasu jaa hankalinsa,tare suka shirya dinner su kuma su BB suna nan cikin parlour suna hiransu suma,har suka gama sannan KHUBRA ta wuce bed room inda tabar ZUHRA a gurinsu,wanka ta sake sannan ta shirya cikin short nicker iya cinyanta,da wani half vest,lafaya ta d'auko mai kauri ta nad'a sannan ta kama gashinta ta nad'e shi kamar yadda indiyawa suke yi yayi gammo,simple make-up tayi bakinta ya sha white lipgloss,sai k'yalli yake kamar an sanyashi cikin tandun mai,b'arin turare tayima jikinta sannan tayi juyi a gaban mirror,tana shirin fita ya shigo yana kiranta,tsaye yayi yana k'are mata kallo yadda ta koma masa kamar wata SONAM KAPOOR a cikin phrem rhatan dhan phayoo,hugging enta yayi ta baya suna tsaye gaban mirror en suna kallon juna ta ciki,a hankali ya juyo da ita suna fuskantar juna,hab'arta ya d'ago da hannunsa yana matso da fuskarsa dai² nata,cikin sauri ta dakatar da shi tana fad'in
"YAYANAH kasanfa ba mu kad'aine cikin gidanba..."
Idonsa ya runtse yana sakin wani gajeren tsaki,haushin su KHALEEL yake saboda zuwansu ya masa shamaki da kasancewa tare da ita,dariya take ta k'unshewa dan ta kula da yanayin da yake a ranar,kanta ta sunk'e tana yin k'asa da shi,hab'arta ya sake d'agowa yana fad'in
"Bazan hanaki dariyaba,dan dama d'azunma har tsokanata kikeba kuma a gaban idonsu ko..?"


Shiru tayi babu amsa sai idanunta da take juyawa tana kallonsa,wani killer smile ya saki yana fad'in
"Tunda babu amsa nima baran barki ki fita haka nanaba,musamman wannan lips en naki da kika laftawa mai...emmmm! wai ma da haka zaki fita ne...?"


Kallon rashin fahimta ta masa shi ko gira ya d'age mata,ita kuma ta kafe shi da ido tana jiran jin me zai fad'a,hannu yasa ya rufe mata ido a hankali ya had'e bakinsu guri guda,sai da ya tabbatar ya shanye lipgloss data sa tas,sannan yaja hannunta sukayi waje inda suka bar KHALEEL da ZUHRA na jiran fitowarsu,zaman da ZUHRA ke gyarawa ya tabbabtar da itama ba k'alau ba,d'an murmushi KHUBRA tayi tana d'auke kanta daga kansu ganin sai kame-kame ZUHRA'N keyi,haka dai suka gama dinner kafin sabon hira ya b'alle ZUHRA kam duk mamakin KHUBRA take yi,ganin yadda tayi shigan kamar indi'a a zuciyarta ko fad'i take
"Lallai CWEETY ina miki kallon babu abunda kika iya a b'angaren soyayya ashe kyace sai dai ni na koya...Dole mana BB ya haukace miki,mai mata irin wannan ai dole ko wane lokaci a samu gadon baccinsu a yamutse.."
Kallon agogo BB yake,dan tun d'azun shi yake ta kallo tun da akayi salla'n isha ganin babu maganar zasu tafi yasa ya fara magana fuska babu wani wadataccen fara'a
"Wai ku kam sai yaushe zaku tafi ne...?"


"Koranmu kuma za kayi ne..? ko kuwa dan mun zo gidan kane hakan..?"
Banza yayi masa babu amsa,dan kansa kuma KHALEEL en ya kalli ZUHRA yana fad'in
"HABEEBTEEY! Tashi mu tafi kinji tun yanzun an fara korarmu.."
Kamar mai jira ko yana rufe baki ta mik'e tana had'a kayanta,suna gamawa KHALEEL ya kalli BB
"To MAN! mu mun wuce tunda ka gaji da ganinmu.."


"Ehh! ko me zaka fad'a sai dai ka fad'a bani kuma da lokacinka yau kam.."
Murmushi KHALEEL yayi sannan ya kama hannun ZUHRA suka yi waje su kuma suna binsu a baya don rakasu.Sai da suka bar gidan sannan suka juyo da nufin komawa ciki,tafiyar da takeyi kamar bata so ne yaga ya masa tsayi janta yayi ta tsaya,kafin tayi magana ya rabata da k'asa,ko ba a fad'a mataba kam tasan nufinsa,hannayenta tasa ta zagaye wuyansa,kai tsaye bedroom ya wuce da ita yana sakin sanyayyar ajiyar zuciya dan kam tsawon kwana uku kenan ba tare da ya sake mata komai ba,yau kam ai sai yadda Allah yayi da ita dan ko ita da kanta ta tabbatar da haka,musamman yadda yake mata rawar k'afa tun safe,bare kuma yanzun da suke neman kad'aita da juna cikin d'aki d'aya shimfid'a kuma d'aya..................










*COMMENT FOR MORE PAGE'S........* 💃💃💃💃💃










*~#TEAM KHUBRA-KHALEED.~*










*_®єαl $mαѕhєr._* 😉
💠💠💠💠💠







*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*




🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹






*fαcєвσσk grσup:* https://www.facebook.com/groups/369678263526212/
SMASHER,HUBBEEY,DIDEEYLOV & GENTLE NOVEL'S GROUP@web.facebook.com


*©®2018*
*5/ɑմցմՏԵ,2018*






*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹




_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~___________________________~*
_Congratulations for the compilation of your amazing,wonderful and romantic novel dear *AMINA UMAR FANA (AUFANA)* Allah yasa sak'onki ya isarma al'ummar da akayi dominsu,Allah kuma ya baki ikon fara na gaba lafiya.._
*~___________________________~*


*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_




*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._

*AND*

_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._










5⃣9⃣










*S* aman bed ya kwantar da ita sannan a hankali ya shiga warware lafayan data nad'a kamar sarii har ya kammala ware shi tas daga jikinta,arba yayi da arnan kayan dake mak'ale jikinta sam tunaninsa bai kawo masa cewa zata iya sa irin wad'annan kayanba,wani murmushi ne ya sake escaping daga bakinsa,sosai kayan dake jikinta suka amsheta musamman da suka kasance dai-dai ita,d'an nickers en nata ya kalla wanda da kad'an yafi pant da kuma mitsitsiyar rigar jikita wacce yanayin kwanciyan da tayi yasa halittun jikinta bayyana ta dai² wuyan rigan,da k'arfi ya sauke ajiyan zuciya saboda kasancewar irin rakin data yita ta zuba masa cikin satin aurensu yasa ya d'aga mata k'afa har na tsawon kwanaki uku,k'ark'arinsa da ita idan sun gama shirin kwanciya ta shige jikinsa kamar mage,shi kuma haka zai rungumeta ba tare da yayi mata komaiba,sai dai yau kam baya jin zai iya hak'uri musammanma yadda ta yita kunno shi tun safe,dole ne yau kam ya sauke mata gajiyan kwana uku.Tafiyan tsutsa ya soma mata daga cikinta har zuwa dai² chest enta da suka riga suketa tsokane masa ido,tafiyan tsuntsan da yake mata yasa ta shiga mirgina kai gefe tana dariya wanda yasa ta rufe idanunta,dariyan shima yake dan da alama kam tana enjoying abunda yake mata,ci gaba yayi ba tare daya sauraraba har hannayensa suka samu daman shigewa ta k'asan ficilar riganta wacce da kad'an tafi bra,salon da yake gabatar mata a lokacin shiya dad'a hautsinata lokaci guda service enta ya harba,romantic kisses ya shiga aika mata tun daga tafin k'afarta har ya haura zuwa saman maranta,daga nan yaci gaba da yin sama har ya iso dai² inda yayima hannayensa matsuguni yana wasa dasu,ruwan kisses en da yake sakar mata yasa itama batayi k'asa a guiwaba ta biye masa saboda kasancewar a cikin y'an kwanakin kusan za a iya cewa indai ta wannan fannin ne BB ya rigada ya gama biya mata babin,wanda itama babu b'ata lokaci ta haddace har tana neman k'ari,cike da shauk'i suke kissing juna wanda ya dad'a hautsina musu tunani kafin wani lokaci tuni har sunyi watsi da kayan dake sanye jikinsu,rumfa yayi mata suna kuma ci gaba da aikawa junansu sak'onni masu girma,wanda a k'arshen wannan dare sai da KHUBRA ta gane girman bambanci na halittarsu,dan kam BB ko kad'an bai saurara mataba sai da yaji network ensa ya kawo full,sannan ya koma gefe yana rungume da ita suna maida numfashi.
Shi da kansa yakanyi mamakin dalilin da yasa ya koyi wannan jaraban bayan da ba haka yakeba musamman satinsu na farko da aure sam bai wani iya hak'uri,ko mene ne dalilin ohhoon masa,sai da suka gama maida numfashin wahala sannan yayi sama da ita sai toilet,cikin kumfan suka dad'a shantakewa ko tunanin dare yana ci gaba dayi basuyi ba,sai da suka shafe tsawon wani lokaci a ciki sannan daga bisani kuma sukayi abunda ya kaisu suka fito yana rungume da abarsa kamar baby'n robber.Bacci mai cike da shauk'i da kuma sukuni na kasancewarsu tare yayi gaba da su.


*A MONTH LEAP.*


A wata safiya bayan sun tashi kamar yadda suka saba suna manne da juna a haka suka had'a break fast,sun ciyar da junansu inda ya kasance fiye da rabin cin abincin nasu ya zama tsokana da haka dai suka kammala,sannan suka koma saman cuistion tana saman jikinsa cike da soyayya da kuma kulawa ya kalleta yana sakin mata k'ayataccen murmushinsa da ba kowa yake wa irinsaba,cikin k'asa da murya a dai² kunnenta ya furta
"JODI yau kam ina so muje gida mu gaisa dasu MAMA fa..."
Da sauri ta d'ago tana murmushi
"Allah YAYANAH....? kamar kuwa kasan dama ina son ganinsu inata kewarsu fa.."
Murmushi ya sake yi kafin ya d'aga mata kai cikin wani irin kallo mai wuyar fassara murya can k'asan mak'oshinsa ya furta
"Mene ne abun kewarsu bayan kina tare dani...Ko kuwa kinfi sonsu fiye dani...?"
Yatsanta ta d'ora kan lips ensa tana kad'a masa kai alamar a'a
"Haba YAYANAH taya zaka ce haka,bayan kaine gaba d'aya rayuwata...Bana jin a duniya kam idan har a b'angaren soyayya ne idan aka cire son ALLAH da MANZONSA (S.A.W) daya zama wajibi akansu,sannan ABBANAH bana jin bayan wannan akwai wanda zai zo bayan nan sama da kai....Idan baka manta bama ai na fad'a maka da soyayyarka na girma tun ban gama sanin kainaba har ya zamana na fahimci hakan.Kaga ko idan haka ne wannan kalmar sai dai tayi gefe dan bata kamaci mutum irinka ba."
Fuskarsa da matsanancin farin ciki yake kallonta kafin yayi magana yana kallon cikin eye ball enta
"JODI ni kam ina son sanin ta yaya akayi kika gane ni a matsayin *MUTUMIN MAFARKINKI* dan wancan labarin kin b'oyemin baki sanar dani ba..."
Murmushin itama tayi wanda ya bayyanar da hak'oranta cikin salon tsokana ta furta
"Da wad'annan idanun naka masu kama dana kyanwa..."
Sai da yayi dariya sosai sannan ya kalleta yana fad'in
"A haka kuma kika gani kika mace a soyayyar mai idanun kyanwar ba..."

"Eh! naji dad'in abunma dai ciwo bai kusa illatani ba.."
Ta fad'a tana masa dariya,hancinta ya lakace yana ci gaba da dariya,sai daya tsagaita da dariyar sannan ya furta
"JODI kin san wani abu..?"
Kamar wanda zai fad'i wani abun kirki haka ta kalleshi tana fad'in
"A'a YAYANAH sai ka fad'a zan sani..."

"Idanki ai yana kama da nawa..."
Dariya tasa masa tana fad'in
"Haba dai ai nawa yafi naka kyau kallafa naka ta tsakiya wani haske dake ciki kamar na mage.."

"Ok! tunda baki

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads