Header Ads
Showing 120001 words to 123000 words out of 159513 words

Chapter 41 - YAR GARUWA COMPLETE.BY REAL SMASHER.-1.txt

Ads the beginning of article before Image

02 Jul 2024

1217

Ads at the middle of Article

yayi dai² kunnenta yake fad'in
"MADAM wannan kallonfa haka,bayan gani kusa da ke,ko mafarki kike yine wata ta k'wace miki ni...?"


Kai ta sake d'agawa ta kalleshi jin abunda ya fad'a,a hankali ta tab'e d'an bakinta ta sake kauda kanta,mutsu-mutsu ta shiga yi saboda tana son ya saketa,shi kuma hakan da tayi yasa shi dad'a rik'eta sosai
"Please YAH ka sakeni..."
Maganar yayi escaping daga bakinta ba tare da ta shiryama hakan ba.

"Nak'i...Ina son jina jikinki ne yasa..it's been long da nake son mu kasance tare sai dai aikin UMMI ya hana mu kasancewa kusa da juna....Buh Al-hamdulillah alaa kulli haliin...Yau kam komai ya zama tarihi,tunda gamu yanzun a matsayin abu guda.."
'Dan murmushi ta sake yi tana sauke kanta k'asa dan ita kam yanzun tunda ya fara mata wannan maganar take jin kunyarsa...


《《》》

Shigansa d'akin ya hangota can saman bed ta duk'ule guri guda,jikinta sai karkarwa yake da alama dai kam tana cikin mawuyacin hali,da d'an hanzari ya isa kusa da ita nan ya birkitota ta juyo suna fuskantar juna sai dai nata idanun a kulle suke,jikinta sosai yayi zafi fiye da tunanin mai tunani saboda hatta da kayan dake sanye jikinta hucin jikinta ana jinsa jikin kayantan.
Tsayawa yayi dafe da hab'ansa yana tunanin me ya kamata yayi mata wanda zai sauke mata zazzab'in,a hankali ya kad'a hannu sannan ya nufi toilet,bowl ya d'auko a toilet ya d'ebo ruwa,dawowa yayi ya d'ora shi saman side drower sannan ya nufi wall-drop,k'aramin towel ya d'auko ya dawo kusa da inda dake,nan ko ya soma tunanin me zaiyi kuma..?,Ganin yana b'ata lokaci kuma gashi har lokacin jikinta na a yana yin daya taddata yasa a hankali ya haura saman bed en har lokacin ya kasa believing da abunda yake shirin aikatawa,hannunsa sai rawa yake kome ya tuna kuma yayi saurin janyota had'e da soma rabata da kanyan jikinta daga ita sai pant da bra ya barta,bowl en ya janyo nan ya sa towel en cikin ruwan ya matse,goge mata jiki ya shiga yi sai rolling eyes nasa yake a kanta,ganin batama san me yake yiba,har yayi ya gama bata san halin da take ciki bama bare tasan waye a kanta yasa ya kauda tunanin dake ransa .
Kwantar da ita yayi yaja duvet ya rufeta da shi,sannan ya tafi maida kayan da yayi amfani dasu,ruwan ya zubar ya wanke bowl en sannan ya maida shi muhallinsa,fita yayi a d'akin ya nufi d'ayan bedroom en,sai da ya gama shirin kwanciya ya tuna da halin daya barta,da sauri ya diro daga saman bed en dan a time en har yayi addu'ah ya fito ya nufi d'akin nata dan ya duba halin da take yanzun kafin ya kwanta.
Zafin jikin kam alhamdulillah da sauk'i sai dai har yanzun tana nan a dunk'ule kamar d'azun da alama kuma sanyi take ji,tsayawa yayi ya rasa me zai yi kuma,d'an gajeran tunani yayi tunawa da wani india'n film,d'an murmushi yayi daya kalleta had'e da shafa kansa ya haura saman bed en,sai daya tabbatar da ya dai-daita zamansa saman bed en sannan a hankali ya zuge zip na pyjames ensa a hankali yasa soft hands ensa ya janyota,cikin jikinsa ya sata sannan ya maida hannayensa ya zagayeta da dasu,a hankali ta sauke wani wahalallen ajiyan zuciya,shi kansa BB jinta kwance cikin jikinsa sai da yaji bak'on al'amari a tare da shi.Ranan kam da kyar ya iya bacci saboda ya tsinci kansa cikin yanayin da ya kasa tantance na mene ne,farin ciki ko kuwa akasin haka....


《《》》


*GIDAN SADEEQ BIGGY.*
Aifa a wannan dare bayan watsewar y'an kai amarya ango ya shigo shi d'aya ba tare da ya yarda kowa ya rako shiba,haka ya tadda sahibar tasa ta hakimce da alama kuma zuwansa kad'ai take jira..
Bayan sun gabatar da komai cikin ilimi,wanda ita kanta ASHNA sai da angon nata ya bata mamaki jin yadda yake rero k'ira'a,after kuma yaita zuba addu'a ita dai a zuciyarta take fad'in
"Allah na gode maka daka sa mijina yake da ilimin addini,amma abun mamaki dama haka yake da ilimi...? A da kam nayi tsammanin bashi da komai,ina masa kallon irin mutanen da suke fama da k'ungurmin duhun jahilci.."
Kallonsa ta sake yi a karo na biyu ganin sun had'a ido yasata saurin sunkuyar da kanta,a haka suka gama duk abunda za suyi a wannan dare sannan suka kwanta,kwanciyarsu babu jimawa ta tsinkayo hannun BIGGY a jikinta yana murzarta,nan ko jikinta ya hau rawa dama kam tasan da kamar wuya ya d'aga mata k'afa a yau,tana tunani shi kuma yana ci gaba da aikin da yake gabansa,a haka har ya samu daman da yake buk'ata bai tsaya b'atawa kansa lokaci ba ko ya amsheta da hannu biyu-biyu.....


Ko a gidan KHALEEL ma hakan ce ta faru tsakaninsu,wanda a wannan dare ZUHRA kam tayi kuka iya yinta,KHALEEL duk ya wani dad'a rikice mata a haka har ya samu abunda yake nema a tare da ita,sai bayan da ya samu nutsuwa tukun ya koma lallab'ata kamar kwai yana kuma sa mata albarka sai sumbatu yake zuba mata,bayan komai ya lafa kuma ta koma tausayawa KHUBRA a ranta take fad'in
"Allah sarki CWEETY yanzun kam nasan babu lallai BB ya mata komai saboda nasan idan har yaganta a yanayin da muka rabu tabbas zai tausaya mata bazai mata komai..Allah ya baki SISTER'NA"
A haka suma bayan ya tsaftacesu suka kwanta cike sa so da k'aunar juna yana rad'a mata maganganu masu dad'i da kwantarwa da mutum hankali......




《《》》


Sai da gari yayi haske sannan KHUBRA ta farka,jinta jikin mutum ta shiga k'ok'arin zare jikinta saboda haske da take gani cikin d'akin ya tabbatar mata da an jima da yin salla'n asubah..
Motsinta ne ya farkar da shi,a hankali ya bud'e idanunsa ya saukesu a kanta,d'an murmushi yayi ganin idanunta a kulle kuma sai k'ok'ari take ta tashi,fuskarsa ya gintse sannan ya saketa,da sauri ta mik'e ta fito a cikin duvet en,k'afafunta ta zuro k'asa tare da bud'e idanunta,kallon jikinta tayi ganinta daga ita sai pant da bra yasa ta k'walla k'ara had'e da saurin yayibo bargon ta b'oye ciki.


Murmushi yayi ta zubawa,yana kallon yadda ta shige tak'i fitowa,mik'ewa yayj ya fice a d'akin jin an rufe k'ofa tayi saurin lek'owa tana duba d'akin ganin babu kowa tayi wurgi da bargon,a guje ta shek'a had'e da rufe k'ofa harda murza key,sannan ta dawo a bakin bed ta zauna tana maida numfashi,hakan da tayi niko nace
_"Ehh! lallaifa KHUBRA kin samu sauk'i...tunda gashi harda su gudu bayan ihu.._


Tunawa da bata yi sallah ba yasa tayi saurin tashi tayi hanyan toilet,wanka ta fara yi sannan ta d'auro alwala ta fito,doguwar riga ta zura ajikinta tayi sallah,bayan ta idar ta jima tana addu'o'i.
Knocking k'ofan da akayi yasa ta dafe chest enta tana jan numfashi da sauri kamar wacce taga abun tsoro..
Muryansa yasa ta dad'a fiddo ido waje ko a mafarki kam taji shi zata gane waye bare kuma ido biyu,dafe bakinta tayi idanunta sun dad'a bayyana tace
"BB kuma....? me ya kawo shi da wannan safiyan kuma...? Ina YAH KHALEEL en ya shiga bayan fitansa daga nan...?"
Ita kad'ai ta rasa mai bata amsa,kuma har lokacin batayi yunk'urin yin maganaba,sai data tabbatar da ya bar gurin sannan ta matso jikin k'ofan,a hankali ta bud'e tana lek'awa.


"Yeehhhh! AUNTY AMARYA..."
FATAHIYYA dake tsaye ta fad'a,a d'an tsorace KHUBRA ta kalleta
"Wallahi har kin bani tsoro..."
Dariya tayi mata sannan ta bud'e k'ofan tana juyawa ciki bayanta ta biyo dai² lokacin suka gaisa a hankali tace
"Ina ZUHRA'N kuma naganki ke d'aya.....Ko kuma dama keda BB kuka zo....?"


Kallon rashin fahimta tayi mata bakinta bud'e take fad'in
"AUNTY kika ce mene...?"


"Ohh! da baki ji me nace bane kam?"


"A'a naji mana kawai dai tambayoyin naki ne suka sani mamaki.."


Kallonta KHUBRA tayi tana fad'in
"Mamakin me kuma kan wannan y'ar tambayan...?"


"Amm! to ai AUNTY naji kina tambayana ne kamar baki san komaiba..."


Idanta tayi blanking sannan tace
"Kamar yayafa....?"


"Ehhh! Naji kina tambayana YAYA ZUHRA.."


"Ehh! laifi ne dan na tambayeta gani nai bata zoba kuma bayan ita yafi dacewa data zo en..."


Dariya sosai FATAHIYYA tayi sannan ta kalleta tace
"Hala kam AUNTY baki san tana gidanta ba itama ko...?"
A tsorace KHUBRA ta kalleta "Gidanta fa kika ce..?
Wane irin gida kuma kike nufi?"


"Uhmmm! gida dai na aure kuma irin wannan da kike ciki..."


Jikinta duk ya dad'a shiga shock da jin maganar FATAHIYYA amma sai ta daure tana fad'in
"To amma waye angon kuma ya akayi ni ban san da haka ba..?"


"YAH KHALEEL ne...."
Ta bata amsa a tak'aice.


Ai tuni ta dad'a fiddo idanunta waje tana kallonta,ckin tsoro murya na cracking ta furta
"Ni kuma wa nake aure kenan....?"


A dake ko FATAHIYYA ta furta
"BB mana...!"


Ai jin haka take yasa KHUBRA tayi freezing a gurin hannunta a saman chest baki kuma bud'e..............








*COMMENT FOR MORE PAGE'S........* 💃💃💃💃💃💃










*~#TEAM KHUBRA-KHALEED.~*












*_®єαl $mαѕhєr._* 😉
💠💠💠💠💠







*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*




🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹






*fαcєвσσk grσup:* https://www.facebook.com/groups/369678263526212/


*©®2018*
*30/ʝųlყ,2018*






*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹




_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~___________________________~*
🎂🎂🎂
_All I got you for your birthday was this post. Hope you enjoy it! Try not to read it all at once._

_May God shower his choicest blessings on you. wishing you happiness, good health and a great year ahead._
_Once more Happy birthday wish you fruitful years *HAFSAT M.U.(REAL HEARFSEY)*._
*Happy Birthday sweet sis.* 🎂🎂🎂
🎁🎁🎁
_Here is my gift for u..._ 😉
*~___________________________~*


*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_




*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._

*AND*

_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._










5⃣5⃣












*I* danunta sun dad'a bayyana a fili saboda tsantsar tsoro da fargaba da suka taru suka mata yawa,a bakin bed en tayi ragwaf hannayenta tallafe da kumatunta,nan ta tafi duniyar tunani,d'an tak'aitaccen tunani tayi a hankali kuma ta kalli FATAHIYYA tana fad'in
"Wato shi yasa tunda aka fara hidiman biki komai namu ya zama iri d'aya,ashe da walakin aka ce 'goro a cikin miya'....To amma me yasa za ayimin haka bayan ga wanda ke sona kuma a auramin wani daban...?"
Kafin ta bata amsa BB ya shigo cikin bedroom en,fuskar nan a gintse kamar ba shiba,ya kallesu dukα tunanin KHUBRA a LOKACIN yaji abun da ta fad'a shi yasa tsilli² jin baiyi maganaba yasa ta saki ranta amma zuciyan tafa a lokacin banda skipping babu abunda take yi,sai k'amshi yake zubawa da ka ganshi zaka tabbatar da lafiya ta samu,a hankali ya juya yana daidaita zaman hulan a kansa ya furta
"Idan kun gama ku sameni parlor.."
Daga haka bai k'ara koda wasalin 'a' ba ya fice,a hankali KHUBRA ta tab'e baki kanta na k'asa tun shigowarsa SAI ajiyan zuciya da take,FATAHIYYA ce ta kalleta taga yanda take kamar a takure cikin salon tsokana tace
"AUNTY kijefa kuyi break ni kam sai dana gama nawa sannan na fito,so ni kam a k'oshe nake...."
Hararanta KHUBRA tayi kafin ta mik'e zata fita,da sauri ko ta rik'o hannunta tana fad'in
"AUNTY ince dai ba a haka zaki fita gurin YAYA'N ba ko...?"


"Mene to dan naje a haka..?"


"Haba dai kingafa face naki ko lip stick babu bare kuma powder,ke kam dai ai kya gyara face naki kafin ki fita,amarya ai da kwaliyya aka santa..."


"Ke ni da Allah kyaleni wane kwaliyyan zanyi kuma,ko dan ba auren so.....!"
Kafin ta k'arasa FATAHIYYA ta katseta tana fad'in
"Tabbbb! lallai AUNTY za kiyi wasa da damanki,ko kinsan da yawa y'an mata damar da suke nema kenan ko da basu son namiji zasu zauna da shi musamman ace yana da y'ay'an banki,bare kuma ace mijin yana da kyau....Kamar dai naki mijin...To wallahi AUNTY kiyi a hankali da mijinki dan idan y'an mata suka d'ora idonsu akansa sai dai kiji labarin ya canja salo,garama ki kamashi da hannu biyu-biyu ko da kuwa baki sonsa a hankali zaki fara sonsa..."


Tunani ta d'anyi cikin y'an dak'ik'u,tabbas tasan duk abunda FATAHIYYA ta fad'a mata gaskiya ne,ko ba komai kuma d'an uwanta ne na jini,ko da ace babu soyayya to tabbas akwai y'an uwantaka,kenan ya zama dolenta ta kula da shi kamar yadda zata kula da kanta ko fiyema da haka..
A fili kuwa sai tayi murmushi ta kuma godewa Allah daya sa Y'ar uwarta ta bata wannan shawaran,a ranta ta k'udiri niyyan ko da bai sonta to lallai ita kuwa zata koya masa yadda zai so ta,a hankali cikin sanyin jiki ta mik'e ta nufi gaban mirror kallon kanta tayi ta ciki tabbas ita da kanta ta san mai kyau ce,amma ai ana cewa idan kana da kyau to ka k'ara da wanka,cikin y'an mintuna ta fente fuskarta cikin simple make-up,har ta tashi zata fita again FATAHIYYA ta sake dakatar da ita,closet ta bud'e nan ta ciro mata riga da sket na wani holland mai kalar ja da adon kore,babu musu ta sauya kayan sannan ta feshe mata jiki da turaruka iri daban-daban ta kuma d'aura mata head tie en,das ya zauna kamar ashobe a kanta,duk wanda yaga wannan kwalliya ji zai inama ya saceta ya gudu saboda kyau da tayi,ita da kanta data kalli kanta a mirror sai da tayi murmushi saboda yanzun kam tasan tafi yin kyau sosai,musmman jan kala data sa daya had'u da farar fata,plat shoe ta zira sannan tayi hanyan parlor ta bar FATAHIYYA nan tana ta yaba kyau da tayi kafin ta fita ko sai da ta gama kyasa mata pictures sannan ta barta tana danna phone..
Kwance yake saman cuition da phone a hannunsa sai murmushi yake zubawa,da ganin alamu kasan yana cikin yanayin da yake jin dad'insa,tun kafin ta bayyana a gabansa k'amshinta ya iso,a hankali ya lumshe idanunsa yana shak'an sanyayyen k'amshin turarenta,idanunsa a haka har ta bayyana cikin parlor dai² zata wucesa ta kalleshi ta sake tab'e baki ai ko nan suka yi four eyes da shi,fuskarsa ya d'aure ganin abunda tayi,zata wuce ya dank'o hannunta had'e da fizgota,kansa ta fad'o take ta runtse eyes nata chest enta na harbawa da sauri-sauri,yanda tayi yasa shi kallonta sannan ya d'an saki fuska,dai-dai kunnenta ya kai bakinsa cikin wani irin salo ya furta
"Kina jin tsoro a kamaki kinyi laifi,amma kuma kin iya yin laifin ko...?
Nan gaba idan na sake kamaki kin min wannan abun zanyi maganinki..Kin jini ko..?"


A hankali ta d'aga masa kai alamar ta ji,idanunta har lokacin a kulle,eyes nata yake so ta bud'e ta kalle shi amma abu ya gagara,baya ga maganar ta daya ke son saurare,a hankali zuciyarsa ta bashi shawaran sata magana,rasa me zaiyi mata yayi wanda zaisa tayi magana.
A hankali ya kai bakinsa dai-dai kunnenta yana hura mata iska ciki,da sauri ko ta bud'e idanunta tana kallonsa,hakan da tayi yasa shi d'aga mata gira,da sauri ta girgiza masa kai alaman babu komai,ci gaba yayi da abunda yake,cikin voice nata mai nuni da wanda ke magana yana cikin wani hali ta furta
"YAYA ka bari..."
Kallonta yayi yana murmushin gefe
"Ohhh! da kina da baki kika d'aga min kai kaman wata lizard,ko kina ciwon hak'ori ne...?"


"Ni lafiyata k'alau..."
Ta k'are tana murgud'a masa baki,bata k'are abunda take son fad'a ba,ta tsinci d'an mitsitsin bakintan na futsara a nasa,sai da ya tsotse lip bam nata data sa tas,dan kansa kuma ya sake mata baki,sai dai har lokacin tana rik'e a jikinsa ai ko ganin yak'i sakinta har lokacin ga kuma tarin kayan kunya daya barta da shi yasa ta b'oye face nata a jikinsa,tana maida numfashi da d'aya da d'aya.
Tana kwance jikinsa shi ko babu abunda yake sai sakin smiling jinta a jikinsa yafi masa komai a duniya,bai k'i su dawwama a haka ba,da sauri kuma ya dakata da murmushin da yake saboda wani tunani da zuciyarsa ta bijiro masa da shi
"Shin ma wai kai da kake wannan zumud'in ka tabbatar da yarinyar nan na sonka ne ko kuwa kai kad'ai kake kid'anka kake kuma rawar....Wannan rawar kan da kake idan kuma yarinyar ba wani sonka take bata,shi kenan ka yada girmanka?"
'Dan sassauta rik'on da yayi mata yayi,a zuciyarsa ya furta
"Ya Allah ka taimaki bawanka a dai² lokacin da baiyi tsammani ba......Ya Allah ina rok'onka a karo na biyu kasa ba ni kad'ai ke fama da dakon soyayyanta ba..."
Kallon mamaki KHUBRA ta bishi da shi tana fad'in
"Ni ka sake ni na tashi,ka wani rik'e ni bayan

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads