Showing 129001 words to 132000 words out of 159513 words
Chapter 44 - YAR GARUWA COMPLETE.BY REAL SMASHER.-1.txt
baran sake tafiya ba..."
Kukanta ne ya dawo da shi duniyarsa da sauri ya koma,baiyi mata magana ba ya d'auketa yayi waje da ita a kan bed ya direta ya juta ya fice a d'akin,bedroom enta ya isa kai tsaye ya d'auko mata jallabiyya da hijab ya dawo,shi da kansa ya sa mata sannan ya d'auketa ya dire a kan pray mat daya shimfid'a,fuska babu fara'a haka ta cunkushe ita a dole ga wacce akayiwa laifi,jam'i ya jasu raka'atanul fijr suka fara gabatarwa sannan suka sallacci asubah,ya d'an jima yana musu addu'a wanda sam bai kula da abunda KHUBRA keyiba,sai bayan daya k'are tukuna yana juyowa ya ganta kwance da alama kam baccinta take a lokacin d'an murmushi yayi sannan ya mik'e ya d'auke pray mat en,cak ya d'auketa a gurin ya maidata saman bed,sannan ya gyara mata kwanciya,kusa da ita ya haura ya kwanta tare da sata cikin jikinsa suka koma bacci....
《《》》
Kulawa ta mussaman KHALEEL ke bawa ZUHRA wadda bata tab'a tunanin samunta daga kowa ba,cike da so da k'auna suke nunawa juna kulawa,kwanaki biyu da aurensu sun koma matsayin abu guda duk inda d'aya yake to tabbas zaka samu d'ayan a tare da shi..
B'angaren ASHNA da SADEEQ ma ba'a cewa komai dan kam soyayya ko wasu turawan sai dai su d'aga k'afa coz babu abunda zasu fisu,idan har ka shiga wannan gida to tabbas ba zaka so ka fito ba saboda soyayyarsu mai cike da burgewa da mutunta juna babu raini...
《《》》
Sai around 11:00am ta farka idanunta ta shiga bud'ewa a hankali har ta kammala bud'esu tas a kansa zaune kusa da k'afafunta,kallon da yake mata yasa tayi saurin mayar da su ta kulle saboda tabbas kam baza ta iya bud'esu ba matuk'ar yana gurin,d'an murmushi yayi ya dawo kusa da ita,hannunta ya rik'o cikin nasa,sai da yayi kissing hannun sannan ya d'ora fuskarsa akai,tana jinsa tayi masa banza dan kam tana jin haushinsa har yanzun,ga kuma nauyin bud'e idonta da take gabansa gudun kada su sake had'a ido da shi.
Tunanin maganganunsa ta soma yi na jiya da yaketa faman rera mata acikin kunnenta,ita kad'ai take zancen zuci tana fad'in
_"Uhmmm! KHUBRA kenan ke yanzun kuma har kin yarda da abunda ya fad'a...? ko kuwa kin manta gurzar daya miki kamar ya samu kayan wanki da sukayi uban datti,ji fa irin wahalar daya baki,idan har da yana sonki ne kamar yadda ya fad'a to da lallai babu abunda zaisa ya miki irin wannan muguntar,kawai ki share duk wani abu da zai fad'a miki...dai dai me kina ganin kamar kalamansa gaskiya ne a gareki ko ko din kina sonsa ne yasa kike tunanin gaskiya ya fad'a miki...?_
D'an k'aramin tsaki ta jaa,dai-dai lokacin wayanta dake saman mirror ya fara kuka,shi da kansa ya d'auko mata wayan ganin mai kiran nata yasa yayi murmushi yana fad'in
"Ga CWEETY'NKI nan tana kiranki.."
Hannu ta mik'a masa nan ya d'ora mata wayan kan hannunta tare da jan hancinta,d'an k'aramin k'ara tayi duk da yanayin muryanta da baya fita
"Wayyoo! Allah YAYA zaka ciremin hancifa.."
Y'ar dariya yayi mai sauti yana fad'in
"Ko na cirema ai nawa ne ko..?"
"A'a naka ai gashi nan a fuskanka.."
"Ohhh! ba nawa bane kenan kike nufi ko mene...?"
"Ehh mana naka ai yana kan fuskanka ma.."
"Ohh! kina nufin abunki ba nawa bane ko..?"
"Ehh en inda naka ne ai da bakamin abunda kayiminba da dare..."
Murmushi ya sake yi mai sauti dai-dai fuskarta ya sunkuya yana fad'in
"Ki gama gayamin magana son ranki anjima na kamaki sai nayi miki fiye da haka...Kin san wani abuma kuwa...to bazan barki kiyi bacci ba yau,kwana zamuyi ina sauke miki gajiyan dake jikinki...Kin gane ko..?"
"Tabbb wollahi ba dani kake ba,sai kace wata inji..."
Da sauri ta toshe bakinta,tana dad'a k'udundunewa cikin duvet,sanin babu komai jikinta daga ita sai towel,shima gaba d'aya ya gama nad'ewa zuwa can saman cinyoyinta wanda kad'an ya rage aga komai na daga halittanta.
Bata ankaraba taji ya d'age duvet en,ihu ta saki tana k'ok'arin ja shima yana ja,kukan shagwab'a tasa masa tana fad'in
"Dan Allah YAYA ka bari kagafa babu komai jikina..."
"Ehh dama ai banson ganinki da komai,yanzunma ina son checking enki ne naga babu matsala...."
Dai-dai kunnenta ya rad'a mata cikin murya da yake kashe jikin mai sauraro
"Kinga dole na dubaki saboda anjima da dare bana son wani abu yamin shamaki daga d'and'anon zumanki..."
Hannu tasa ta rufe kunnenta duka shi kuma ya fice yana mata dariya,da kyar ta bud'e idanunta sai lokacinma ta tuna da ZUHRA ta kirata bata d'aukaba ta biye masa,tana dubawa ko taga cikin rashin sani ashe ta d'auka daga can gefen da aka ji batayi maganaba aka kashe,har fiye da mintuna uku,da sauri ta dafe kai a fili take fad'in
"Wayyoo Allah na Allah yasa baki ji komai ba"
Kiranta ta shiga yi cikin shak'iyanci ZUHRA take fad'in
"Amarya bakya laifi....ko da kin kashe d'an masu gida.."
Cike da tsiwa KHUBRA ta tari numfashinta tana fad'in
"Ai wollahi babu abunda zaki fad'amin...Yanzun ace harda had'in bakinki acikin wannan abun dake faruwa,ko ba komai ai na wuce haka a gurinki,amma shi ne kin san wannan maganar kiyi min shiru...babu komai na gode tunda kin san BB'N naki ba sona yake ba Amma kika wani yi shiru aka had'ani da shi,shi kuma YAH KHALEEL dama yaudarana yake ban saniba ashe.."
"A'a CWEETY kada kiyi saurin yanke hukunci kan abunda baki saniba,ki bari kiji komai da yadda al'amura suka wakana,na tabbata ke da kanki zaki fuskanci abubuwan da suka faru a baya..."
A tak'aice ta bawa KHUBRA labarin yadda BB ke sonta tunma kafin a saceta,har zuwa yadda aka shirya komai duk dan asa shi ya fito fili ya nuna da kansa,amma abu yaci tura,wanda daga k'arshe kuma hakan ya kaishi ga fad'awa mummunan yanayi,idonta ta runtse cike da tausayin irin halin da ya shiga akanta,ashe dama akwai lokacin da zata samu wanda zai sota har haka? ita kam ta tabbatar dalilin daya sata sakin jiki da shi a kwanakin nan ba komai bane illah tsoron fad'awa fushin ubangiji da kuma tsinuwar mala'iku,dalili kenan daya sata take k'ok'arin dasama zuciyarta soyayyarsa ko ta wane hali,sai gashi ta tsinci dami a akala,shi tunima ya gama macewa a soyayyarta Wanda bata saniba sai yanzun,lallai ko babu abunda zata yi masa a wannan hali face biyayya sau da k'afa...
Hawayen da suka biyo fuskarta ta shiga gogewa dai-dai ZUHRA na mata tsiyar hiran da suke d'azun da BB,sai gashi ya dawo hannunsa d'auke da d'an k'aramin tray samansa kuma thick tea ne da toasted bread,hangota tana goge fuska hannunta dafe da phone enta dake jikin kunnenta har lokacin ya tabbatar da kuka take,da sauri ya k'araso wayan ya zare daga hannunta yakai kunnensa yana fad'in
"Heyy! MADAM me kika fad'awa matata take kuka cikin wannan safiyar...? idan kinsan kuka zaki dunga samin ita idan kin kirata to a hak'ura da kiran kin gane ko...?"
Yana gama fad'an abunda ke bakinsa ya kashe dai-dai lokacin kuma yana zama kusa da ita,d'agota yayi ya jinginata a jikinsa,dad'a narkewa tayi a jikinsa tana fashewa da sabon kuka,kansa ya dafe yana fad'in
"Ya salaam..!"
patting bayanta ya shiga yi,yana hura mata iska cikin kunnenta,nan da nan tayi shiru jin gaba d'aya vains nata sun soma saki,ta koma sakin ajiyar zuciya
"Watoo abunda ta kira tamin kenan..ta saminke kuka hankalinta ya kwanta,zan gamu da ita tabbas sai na sab'a mata..."
Da sauri ta rufe masa baki da hannunta tana girgiza masa kai cikin sanyi take fad'in
"A'a YAYANAH...ko kad'an kada ka mata haka..ni nasan ba dan haka tayi ba,sai dan wata manufa ta daban...ko kad'an ba abunda kake tunani bane,dalilin kukana ba yana nufin abunda ta kira tayi ba kenan,hasalima ta kirani ne dan ta sanar dani wani muhimmin sak'o da ni kaina ban san dashiba...
Kayi hak'uri YAYANAH sam ban san abunda ya faruba kenan,kuma ko da wasa babu wanda ya sanar dani,ina...ina...so...so..n...ka...nima fiye da yadda kake tunani...tun tasowata na rayune da soyayyarka,da ita na girma..tun ban san kaina ba har nazo na mallaki hankali..sai dai ko kad'an ban tab'a nunawa kowaba,gudun abunda zai faru.."
Shiru tayi tana maida numfashi d'aya da d'aya,matar dake kunyar bud'e ido ta kalleshi sai gata idanunta cikin nasa tana falassa asirin zuciyarta..
Mamakin kalamanta yake sosai saboda baiyi tunanin faruwar hakanba,sai gashi tana sanar masa da soyayyarsa ta rayu..Yana tunanin ta katse shi dai-dai lokacin data ci gaba da fad'in
"A lokacin da nake rayuwa cikin k'unci da tsanani soyayyarka ce kad'ai abunda ke k'aramin k'arfin guiwar ci gaba da rayuwa,badan hakaba da tabbas ban kawo yanzu'n ba,a lokacin da bani da kowa bani da komai sai zallar soyayyarka dake gudu cikin jinina,bana tare da kowa nawa amma idan na tuna da soyayyarka sai naji na zama mai cikakken gata,ina jina a matsayin wacce take da kowa...Dan Allah YAYANAH kaci gaba da sona har k'arshen numfashi,kada ka nunamin halin maza..."
Ta k'arasa tana sake rungumeshi had'e da sakin sabon kuka mai tsuma zuciya,gaba d'aya ilahirin jikinsa ya saki jin irin maganganun dake fitowa daga bakinta kamar a mafarki,komai sai zuwa masa yake da sauk'i ba kamar yadda yayi tunaniba,ajiyan zuciya yayi yana fad'in
"It's ok baby me,bana son kukan nan naki,ina jinsa ne har k'asan zuciyana..."
Da sauri ta shiga gogewa tana girgiza masa kai had'e da murmushi mai burgewa.Murmushin shima ya saki yana janyo tray en dake kan bedside drower,babu musu ya shiga bata tana amsa,sai dai kuma fuskarta da take yamutsawa kamar mai had'iyan magani,duk wani abu da tayi shi kam burgeshi take had'e kuma da k'ara masa kyau.Duk duniya babu abunda yake so sama da ita,tausayi da kuma soyayyanta da suke dad'a taso masa daga can k'asan zuciyarsa su suke dad'a tasiri a lokacin a kansa.
A haka har ya gama bata tea en da toasted bread,murmushi tayi masa tana shafa gefen fuskarsa ta furta
"Na gode YAYANAH..."
Hannunsa yasa saman bakinta ya rufe yana girgiza mata kai,cikin sanyin murya ya furta mata
"Babu godiya acikin abunda ya zama wajibina..."
Har ya mik'e zai fita ya juyo yana fad'in
"Baby get ready idan na dawo zan miki wanka...."
Ta gane dalilin da yasa ya fad'i haka duba da yadda ya mata winking,fuskarta tayi saurin b'oyewa,cikin sauri ya fice da tray en a hannunsa yana dariya,itama dariya tayi tana jin zuciyarta wasai,dawowarsa cikin d'akin tayi saurin b'oyewa cikin duvet har kanta tana tuna abunda zai mata yanzun kuma dan kam ta tabbata sai ya aikata abunda ya fad'a
"Ehheem! MR'S KHALEED SAFWAN kin shirya ko kuwa yanzunma babu k'aton da zai miki wankan...?"
Dariya tayi mai sauti tana fad'in
"Ehhh! babu..."
Kafin ta k'arasa ya sureta yayi hanyan toilet yana fad'in
"Haba yarinya....zancen babu wani k'ato da zai miki wankama ai bai tasoba,tunda anyi abunda yafi wanka ko....?"
B'oye fuskarta tayi cikin jikinsa sukayi dariya dukansu.ko a toilet enma shiriritarsu suka tsaya yi,sai da suka b'ata lokaci a ciki ana gumurzu tsakaninta da BB,shi yana wani aikin daban ita kuma tana masa raki haka suka fito,sai daifa akwai tarin tambayoyi a zuciyar BB da yake son yi mata kan maganarta na d'azun...................
*COMMENT FOR MORE PAGE'S.........* 💃💃💃💃💃💃
*~#TEAM KHUBRA-KHALEED.~*
*_®єαl $mαѕhєr._* 😉
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*fαcєвσσk grσup:* https://www.facebook.com/groups/369678263526212/
*©®2018*
*3/ɑմցմՏԵ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
5⃣8⃣
*K* o bayan da suka fito daga wankan tsokanarta yayi tayi,burinsa bai wuce ta dad'a sakin jiki da shi sosai ,suyi rayuwa mai cike da tsafta da k'aunar juna cikin ko wane hali zasu kasance,duk yadda ta sanar da shi irin son da take masa tunma kafin wannan lokacin,amma kuma yana da burin jin labarin yadda ta rayu da soyayyarsa a lokacin da basu tab'a tozali da junan suba,cikin dabara ya shiryata sannan ya shirya kansa,kamar jaririya haka ta zame masa shi kuma duk abunda take yi ko kad'an bai ganin laifinta bare ya damu hasalima burgeshi take.
Parlour suka fito tana jikinsa a lafe kamar mage,dama KHUBRA ba baya bace gurin son jiki yanzun kuma ta samu shi yasa ta dad'a manne masa,cikin kunnenta yake rad'a mata
"Baby baki bani labarin yadda kika rayu da soyayyana ba kamar yadda kika fad'a.."
Idanunta a rufe tana kwance kan chest ensa,tana ta faman zuba murmushi,abunda ya fad'a yasa ta sake duk'unk'unewa a jikinsa tana fad'in
"Nima ai baka fad'amin labarin soyayyana ba.."
Murmushi yayi mai sauti sannan ya d'ago fuskarta
"Kina son ji ne...?"
Kai ta d'aga masa,cikin zolaya yace
"Oyyahhh! idan kina son na baki labari sai kin kalleni tukun kuma yanzun.."
Dad'a sinne kai tayi a jikinsa tana fad'in
"Tabbb! wollahi a'a ban iyawa.."
"Shi kenan to tunda bakya son labarin sai a hak'ura"
Da sauri ta katse shi tana fad'in
"A'a a'a ni ka bani a haka,so kake kasa nayi ta jin kunyarka kenanma ko...?"
"A'a ta yaya zan saki jin kunya,ni da nake sonma ki dena jin kunyana gaba d'aya.."
"Ehhh! ammafa cewa kayi saina wani kalleka sannan zaka fad'amin.."
Murmushi yayi yana k'ara rungumeta tsam a jikinsa,zuciyarsa kan tsananin farin cikin da yake ciki ji yake kamar ya ciro ya bata ita kyauta ko ya samu sassaucin tsananin soyayyan dake cin jikinsa,duk da kasancewar a yanzun gashi ga ta
"Ok..! bari na baki labarin yanzun,amma da sharad'ifa..."
Ya k'arasa yana dariya
"Tabbb! ai na fad'a maka wollahi babu wani sharad'i da zan kuma yarda da shi indai naka ne.."
Dariya yayi sosai har hak'oransa suna bayyana,sannan ya fara bata labarin irin son da yake mata tun daga ranar da suka dawo gida shi da KHALEEL zuwa lokacin farkon da KHALEEL ya nuna yana sonta,da halin daya shiga akanta bayan b'acewarta,zuwa lokacin da suka had'u da ita a k'auyen ZAKIRAI da kuma dawowarta har kawo yanzun da suke tare manne da juna.
Ajiyan zuciya ta saki tana fad'in
"Dank'ari..! Amma kumafa YAYANAH kasan wani abu,Allah gani nake nafika shan wahala akan soyayyan nan,ni abunda yayi saura da zan iya cewa bai same niba,shi ne rashin lafiya amma kam daf nake da kamuwa da ciwon zuciya musammanma lokacin da aka sa ranar aurena da YAH KHALEEL,Allah ko jina nake a lokacin kamar bana raye,gani nake kamar na koma mutum-mutumi saboda a lokacin nikam gani nake shi kenan na rasaka a rayuwata...
Sai gashi na tsinci dami a akala,abunda sam ban kawowa zuciyata zai faruba sai gashi kamar a mafarki komai ya canja cikin lokaci kad'an.."
"Hakane baby amma kumafa ba zakimin wayoba sai kin bani labarin yadda komai ya faru.."
Murmushi tayi tana fad'in
"Yanzun kuwa zan fad'a maka komai.."
Nan itama ta shiga bashi labarin tun daga mafarkinta na farko da shi wanda ya janyo mata shan ruwa a gurin LADIYO data juye mata randa guda na ruwa akan batayi aikin data sata ba ta kwanta,k'arshe kuma dad'in mafarki yasa har bata ji lokacin da take rafka mata kiraba,daga nan ta d'ora masa da farkon zuwanta garin KANO zuwa rayuwarta a gidan MA'U da yadda mafarkinsa yayi ta jawo mata karb'ar na jaki a gurin MA'U har ta kai ga ta ture MA'U'N wata rana dalilin daya janyo mata targad'e kenan.Nan ta dakata tuna irin dariyar muguntar da tayi mata a ranar,dariya tayi a lokacin mai cike da sukuni na samun y'anci,hancinta ya lakace yana fad'in
"Jodi wato kema kin iya dariyan mugunta ko...?"
Kallonsa tayi tana murmushi jin ya kirata da wani suna na daban
"Uhmm! Allah ko YAYANAH ko kai da kana gurin sai kayi mata dariya,musamman yadda take tafiya kamar wata...."
Shiru tayi tana murmushi,a zuciyarta tace
"Allah yaso ban k'arasa ba,dan ko ni nasan abunda naji da dare,garama da ban k'arasa ba.."
Muryarsa ta tsinkayo yana fad'in
"Nikam babu dariyan da zanyi,dan a lokaci'nma da ina da dama to da tabbas k'ara mata zanyi.."
"Me yasa YAYANAH..?"
Sai daya runtse idonsa coz gani yake kamar a lokacin abunda ta fad'a suke faruwa,cikin dashewar murya na mutumin dake cike da tausayi ya furta
"Saboda ta wahalarmin abunda nafi k'auna a rayuwata..."
Fuskarsa ta shafa tana murmushi
"Yanzun kuma fa...Ai gani a kusa da kai ko.."
"Haka ne mafi