Header Ads
Showing 159001 words to 162000 words out of 171869 words

Chapter 54 - BIBIYATA YAKE YI COMPLT Document by Zainab Bawa.txt

Ads the beginning of article before Image

05 Jun 2024

1076

Ads at the middle of Article

na gyaɗa kaina Sai rana kafin suka sallamemu lokacin jikin ya warke jini kawai nakeyi a hankali shima yake zuba. ancanja. Mana ɗaki yanzu ɗakimmu a waje yake harda ruwa a jikin ɗakin wanda akayi gini a jiki ya zamana kamar shi daban amma a zahirin gaskiya a haɗe yake da main ruwan dayake wajan sai dai an ɗan keɓance wannan. Koda Muka tafi Hammood bai sanar dani kan cewa nayi miscarriage ba lokacin kwanana biyu jinin harya ɗauke gabaki ɗaya. Lina kuwa kafin 2days ɗinnan an kamata tana hannu bata samu barin ƙasar ba ma'aikacin data saka yakai saƙon an koreshi duk da angane bayida laifi amma yanzu yazo dasuaki gaba idan yasake irin wannan shirmen ba'asan yaya zata kasance ba. Muna zaune Hammood ya kalleni yanaso ya faɗamin amma yana taraddadin yanda zan ɗauki zancen shi namiji ma ya zubda hawaye bare ni mace. Saida Ya dai-daici mun kwanta na lumshe idona a jikina yafara magana. Saida yayi nasiha sosai sannan ya sanar dani.


"Rouhii abunda yafaru dake ranar ba haka kawai bane shirine Poison aka saka cikin cake ɗin da kikaci a ranar kuma Lina ce yanzu haka tana hannun kuma sannan kuma kin samu miscarriage cikib yana cikin 6weeks" nayi shiru ina sauraronsa saida yagama na ɗago da murmushi da dubeshi.


"Nasani ai masoyi saboda nayi zubar jini sai jiya cikin dare ya ɗauke idanba miscarriage ba mai zai kawomin zubar jini? Kawai danaga bakayi maganaba yasa ban tanka ba i thought ko bakason magana akaine kaji zafin miscarriage da nayine? Ya jijjiga kai dole zanji zafi mana koƴi nane fa kuma ina sonsa abu mai ciwonma shine bansan da cewa yana rayuwa a mahaifarki ba harya fita" na sake murmushi menene abun jin babu daɗi masoyi? Imagine idan kuma ace mutumne an haifeshi yazo duniya fa?" yaja numfashi.


"Bazan iya kwatantawa ba Rouhi bansan yaya zanji ba Allan kaɗai zai iya sakamin haƙuri a zuciyata" na sake murmushi ina kallonsa.


"Toh kaga? Yanda kakeji ɗinnana bai kai kwatanƙwacin yanda iyayenmu sukeji akanmu ba tunda su sunrigada sun ganmu sun ɗaura idonsu akanmu, kai kaga yanzu akwatance kawai kake tunanin yanda zakaji, Dan Allah masoyi kazama mai kyautatawa ga mahaifiyarka" Murmushi yayi yace.


"In sha Allah bakiga yanzu kullum muna magana da itaba? Ko bata kirani ba ina kiranta amma da mukanyi 2-3-4month ko gaisawa bamuyiba. Na shafo kansa ina faɗin.


"Yaron kirki, Sannan Masoyi please kabar Lina tatafi karka hukuntata idan tana tunanin ta cutar dani Allah yafita tunda gani araye lafiya garau kaine takeso kuma bazata samuba har abada sannan kuma idanma kana tunanin ciki da tayi sanadiyayyar zubewarsa tayiwa kanta tunda idan Allah yaga dama ayau sai asake maida wani tunda gani gaka lafiya ƙalau duka muke mai yarage mana? Banda musake haƙilon neman wani cikin yayi dariya ya jawo hancina.


"Shikenan tunda keda bakinki kima faɗi haka yanzu idanna riƙeki bazan sakeki ba saina tabbatar kin kamu" nayi dariya.


"Masoyi bafa saika wahalarda kanka ba ka manta wancan cikin idan lissafi yabada dai-dai ko shiga jikina baka gama yiba yashiga wannan karonma idan Allah yakawo sai kaga basai ansha wahala ba"


"Toh menen abin wahala a ciki? Ai wannan aikin ladane koda kedai kice basaina baki wahala ba" muna ƙasar aka kiramu matar Ya Ahmad ta haihu ta haifi yarinya. Ji nayi kamar nayi tsuntsu naje gida.


Kwana biyu da wannan maganar Hammood yasa aka sake Lina amma bai kashe ƙarar ba yace ko bayan wasu shekaru tasake taka yanda yake ko matarsa zaisa a kamata dake ta tsorata sosai ko baiyi mata wannan gargaɗin bama banaji zata yarda tasake zuwa yanda muke saboda jami'an tsaron ƙasar cewa sukayk sai tayi prison. 2weeks kawai muka ƙara a ƙasar daganan muka ɗauki hanyar Komawa da mamakina ga abu-dhabi zamu koma ba naija muka nufa kai tsaye. Banyi tunanin Hammood yasan da C.O dake kaina ba ni soyayya tasaka nama manta da ita gabaki ɗaya. Sauƙar dare mukayi saboda haka muka ƙwanana a abuja asubahin fari jirginmu ya ɗaga zuwa bauchi. Dake tafiyace wacce akayi babu wanda ya sani yasa ƴan gidanmu ma gabaki ɗaya ban sanar musu ina zuwa ba ko Ɓarin cikin danayi ma ban sanar dasuba bare na sanar dasu dalilin ɓarin nasan hankalinsu zai tashi idan sukaji guba aka sakamin zasuce tun daga yanzuma anfara harata.


Nakasa zama A masauƙin Hammood yana ganin irin murnarda nake ciki da zumuɗi yasa a lokacin yasa muka tafi gida a ƙofa ya sauƙeni sannan yasa akayita shiga da tsarabar da ya saya ni banbi takansu ba tsarabar muna isa nayi cikin gida nasauƙa ko sallama banyi masaba na fice babu kowa a harabar gida nashige ciki kai tsaye mama nafara cin karo da ita na isa ta gudu na ƙanƙanmeta ina ihu. Salati tasaki saboda ta tsorata saida ta tsaya ta kalleni dakyai sannan ta tureni.


"Marmeyy wa nake gani kamar marmeeyy?"


"Wacw marmeeyy fa? Anty tafaɗi tana fitowa"
"Fito ki ganewa idonki Marmeyy ƴarki nake kallo na turo baki nasake rumgume Mama ina ihu tasake tureni.


"Ke ni rabani da wannan shashancin meye hakan?" dai-dai lokacin antu tafito nayi kanta itama ita bata tureni kamar mama ba ta tsaya tana kallon yanda na canja. Ta riƙe baki.


"Marmeeyy a wata uku kika dawo haka kamar wata balarabiyar kema? Idan kikayi shekara ai bazamu ganeki ba" Mama tace.


"Au wata uku? Wata uku shine kika kamo hanyar gida daga wata ƙasa Marmeeyy anya kanki ƙalau?" nayi narai-narai idona yacika da hawaye.


"Haba mama, dan Allah nayi tsawon lokaci bana gida amma da masifa zaki tareni? Ni wallh saina koma yanda na fito dama bai tafi sai nace ya jirani mukoma nabi mijina" kama baki mama tayi.


"Kaji maras kunya marmeeyy? Toh Allah ya shiryaki dama babu wanda ya gayyaceki ki koma kiga loda wanda zai damu"


"Tabbas ni zan damu Mummy tafaɗa da take fitowa daga shashinta" nayi kanta ta gudu ina ihu.


"Mummyna" tayi saurin dakatar dani rufa mana asiri Marmeeyy naga kamar bake kaɗai bace irin wannan gudu idan baiyi ƙwari ba ai saiki zubdashi" inajin haka na taƙaita guduna. Na ƙarasa na shige jikinta da Murma ta kamani itama. Barinsu Mama mukayi aciki muka wuce wajan Mummy. Muna shiga nace.


"Mummy ƙamshin cincin da dublan kayan biki nakeji dan Allah mummy bani naci" tayi murmushi ta shige extra room wanda ko ada baba baya amfani dashi da yake cike da kayan toye-toye ta ɗebomin na zauna muka fara hira ta tambayeni abunda yasa nazo na sanar da ita.


"Anya kuwa marmeeyy bakiyi latti ba? Kinga fa yanzu kusan wata uku da tafiyarki kuma tun kafin tafiyarki baifi saura 1month da wani abu ayi exam ɗinba"


"Mummy nidai bansaniba haka yacemin amma zan tambayeshi naji, Mummy me za'ayi naga anyi kayan biki dayawa? Cikin ɗaki guda" Mummy ta murmusa.


"Auren fadeelah" na zaro ido.


"Anty fadeelah zatayi aure shine bazaku sanar daniba Mummy"


"Babanku ya hana a sanar dake amma da allah yayi bazakiyi missing ba gashi kinzo biki saura 6days ba? Na jijjiga kai kawai ina jin babu daɗi wato auren nesa shi haka yake sai ayi tayi babu kai."




PAID BOOK


Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance,
account 0003075326
Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan
tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke."
Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike."




ZAYNAB ALABURA


Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya.




Wayar Mummy na amsa na sanarwa Maryam ina gari 30minute kawai ya bayar sai gata agida ihu mukayita kamar wasu ƙananun yara muka cika gidan da ƙara hira muka zauna munayi babu kama ƙafa kaman wanda bamayi a waya. Baba bai dawo gidanba sai Yamma liƙis yasha mamakin ganin baiyi zaton munzoba ko awaya ban faɗa ba sannan kuma shima Hammood bai fɗa ba. Anty fadeealah ma sai Yamma tadawo gidan har ƙwalla saida tayi na murna tace daa tana tunanin cewa za'ayi bikinta bananan." Saida akazo ana buɗe tsaraba Kafin naga abubuwan daya sayo wanda inaga shi kansa baisan wash abubuwan ba kawai ya bada asiya abunda ya dace ne, Har dare yayi bamu samu lokaci nida mama munyi hira ba, ina shirin ƙwanciya baba yace Yaya Habibu yazo yakaini wajan mijina Har ƙwalla sanda nayi Baba yace bazan kwana gida ba waya sani ƙasar da zan barshi shi kaɗai. Natafi raina baisoba kawai ina kallon yanda Baba ya ɗaurewa ƙarya gindi ko daa ina yake zama idan yazo?"


A bakin Hotel ɗin Ya Habibu ya sauƙeni dayake nasan Shi kaɗai yake kama Hotel ɗin gabaki ɗaya nashiga kaina tsaye a tun a ƙofa na haɗu da Bodyguards ɗinsa wani daga ciki ya rakoni har zuwa ƙofar ɗakin Hammood yajaa can gefe ya tsaya na danna Bell kusan 5minute ina tsaye ba'azo buɗewa ba da ƙarfi nafara dannawa dama a ƙule nazo gashi yanason yasake ƙular dani. Yanajin yanda ake danna bell ɗin ya tabbatar wannan aikina ne dan babu wanda yaga wajan kwanasa saini yasan cikin ma'aikatansa ko giyar wake suke sha bazasu fara masa wannan aikin ba, murmushi ne ya suɓuce masa har yana tunanin yanda zaiyi bacci yau batareda dani ba naturo baki jira kawai nake ya buɗe yana buɗewa ya sakarmin murmushi banbi takansa ba nawuce ciki yasaki murmushi yana girgiza kai ya rufe ƙofar ya biyo bayana banyi auneba naji ya ɗagani cakk tabaya yafara juyi dani. Ƙara nasaka inaso ya sauƙeni yaƙi saida shi kanshi ya gaji kafin ya sauƙeni akan gado na kwanta luff ina maida numfashi ya biyoni shima ya ƙwanta yamun rumfa numfashinsa yana dukan nawa yana kallon fuskata yace.


"I missed you Rouhii" banyi magana ha har lokacin idona kawai yana rufe sakarmin nauyinsa yayi saida nayi ƙara Yaƙi ɗagani banfara ƙoƙarin ƙwacewa ba dan nasan bazan iyaba yace.


"Nace nayi missing ɗinki bakiji ba?"


"Naji menene yafaru?"


"bakice nima kinyi missing ɗina ba toh"


"Ai banyiba nikuma ban iya ƙaryaba shiyasa bance komaiba" yaja hancina ya miƙe zaune yana faɗin.


"Ba yanzu zaki gane bakiyi Missing ɗina ba kibari idan nazo garrki bakiyi sumbatu ba zan yarda" narai-narai nayi da idanuwana ina shirin yin kuka yafiya zolaya abu kaɗan sai yaɗauko wani abunda nayi ko nafaɗa a lokacin da muka kasance a tare muna farantawa juna yana tsokanata na juyarda kaina gefe.


" idan kasamu nabaka haɗin kai ba saika samu abun faɗa"


"Rouhi wane mutum waya isa ya Hanani shiga Gonata" Natashi ina cire Hijabin jikina.


"Mutum kuwa shi ya'isa ai koh kasan kuma zan rina ba?" ya jijjiga kai.


"No bazaki iyaba Rouhi" na isa zuwa wajanda muka aka ajiye kaya na ɗauki rigar bacci na ajiye a gefen gado nashiga wanka ban daɗe ba nafito ɗaure da towel a jikina na isa nagyara jikina na shafa mai na jawo rigar nasaka ina gaban madubi arazane nake kallon rigar dake jikina Babu abunda ha'a kallo sunanta Fam ɗarinka tsirara wannan rigar ina yawan saka irinta dan kusan yawanci kayan baccin daya zubamin mukayi tafiya dasu irinta ne bantaɓa tunanim haka takeba saida na kalleta yau a madubi kuma haka nake sakata nayita yawo a gabansa ban damuba ashe shi ganta sarai yake kallona, jiki a sanyaye na tako zuwa bakin gado na shige bargo duk abunda nakeyi yana kallona baice komaiba yagano abunda nagani dama yasan hansan haka rigar takeba da bazan sakaba yanzu damuwarsa karnace zan daina saka irinsu suna sanyashi nishaɗi kuma.


Dama shi yayi shirin ƙwanciyarsa tun kafin nazo shima yabi bayana ya ƙwanta ya rumgumoni a jikinsa Har muka fara shirin bacci banji yana shirin laluɓata ba na ɗauki Hannunshi na ɗaura akan ƙirjina da wayo sai naga ya kauda hannun cire kunya nayi na juyo muna facing juna.


"Masoyi wai yau baza'ayi komai bane? Yayi shiru kamar baijini ba na harzuƙa nakaiwa cikinsa duka"


"ina maka magana?"


"Banyi missing ɗinki bane shiyasa banyi komaiba da kika tambaya kuma bana ƙarya shiyasa nayi shiru" nagano so yake ya rainamin hankali da maganata ta ɗazu.


"Kafara shafani mana kaji zaka gane kayi missing ɗina ko bakayiba"


"A'a wane mutum" yafaɗi shima nagane kawai yana mayarmun ma maganganunane na raba jikina danasa naje can gefe na ƙwanta. Can naji yana faɗin.


"Rouhi zo kiji" yi nayi kamar banjishi ba na share amma a zuciyata inata Allah-Allah yasake magana wuf zan wuce natafi" ya sanya hannu ya jawoni zuwa jikinsa yafara magana a kunnena.


"Bake kikace bakiyi missing ɗina ba? Nima ramawa nayi shiyasa kinsan kuma wasa nake amma kikaji babu daɗi toh nifa danasan da gaske kikeyi?" na sake shigewa jikinsa.


"Nima ai wasa nakeyi na isa nace banyi missing ɗinka ba? Kai kasan irin sonda nake maka ai idan wasune ma suka faɗa yakamata ka ƙaryatasu"


"Yeah i know kina sona amma bai kai ƙwatankwacin wanda nake miki ba.


"Masoyi" na kirashi.


"Na'amm Rouhii" Masoyi kace duk ranarda nacika maka alƙawarinka zaka faɗamin yanda kaganni kafara sona amma baka sanar dani ba kuma nacika maka alƙawarinka"


"No rouhi alƙawari bai cika ba akwai yara 10agaba"


"Masoyi waida gaske kake? Wacece zata iya haifan yara 10 awannan zamanin? Kawai kabar wannan zancen idanma kuma hakane yara 10 aina mai nisan kwanane yafaɗamin yanda zan bawa yaranmu labarin yanda mahaifinsu yaga mahaifiyars.... Maganarce ta tsayamin a maƙoshi naja wani dogon numfashi na sauƙe sanadiyyar Harshensa daya zura cikin kunnena kuka kawai nasaka masa saboda daɗin abunda yakemin ya rigada yagama gano loggo na idan yanaso ya fitar dani hayyaci lokaci guda ban ankara ba sai dai naji harshensa cikin kunnena sauƙe komai mukayia a gefe saida muka faranta ran junanmu tukunna ya samu ƙwarin guiwar sanr dani yanda ya ganni.


"Rouhi kinason sanin yanda na fara ganinki har nakamu da soyayyarki?" na gyaɗa masa kai alamun eh inaso.




"Okay listen."




PAID BOOK


Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance,
account 0003075326
Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan
tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke."
Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike."




ZAYNAB ALABURA


Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya.






Bayan nagama buga worldcup kamar wannan lokaci ina hutawa naɗauki hutun lokaci, kamar yanda kika gani mafi akasarin lokuta bani nake gudanarda account's ɗina na social media ba ke kinsan komai akwai masu tafiyar dashi amma lokaci zuwa lokaci idan naji ina cikin kaɗaici kuma ina zaune babu abunda nakeyi Nakan ɗauki wayata nayi logging accounts ɗina aranar ma ina zaune naji sha'awar hakan ashe da rabon zan haɗu da Sanyin idaniyata wank ɗumbin alkhairi krmin maraba ina cikin Instagram notification ya shugomin kamar Haka Marmeeyy and 95677 others started following you ban kulaba ban duba ba duk da sunan marmeeyy yaɗauki hankali na, ina samun Likes babu adadi kowani seconds amma bantaɓa damuwa dana duba wanda suke bani saƙonni da likes ba Tsawon wasu minutes da shigowar notification saiga notification na likes sun fara shigowa picture dake jikin profile shiya ɗauki Hankali na amma ban dubaba na ajiye wayar bayan wani lokaci hankalina yakasa kwanciya na tsinci kaina dason shiga Wannant account ɗin danaga an rubuta Marmeeyy na daure banshiga ba aranar amma sam nakasa samun nutsuwa saida na shiga account na duba, Uniform ne ajikinki da niqab an ɗauki picture ɗin zallan kwayar idonki kawai yake waje Bansan dalili ba kika hanani kwanciyar hankali kika ɗauke min duk wata nutsuwa ta nidai kawai abunda zan iya cewa shine wannan wani lamarine daga wajan ubangiji wanda shi kaɗai yasan abunda ya tsara a kanmu shi kaɗai yasan irin albarkar daya shiryawa rayuwarmu har takaiga ya haɗamu haɗuwarda ba'a taɓa zatonta ba Allah kaɗai yasan me zamu haifa a duniya may be ma sai mun haifi sama da 10 ɗin danake faɗa" duka nakai masa ina faɗin.


"Masoyi kaifa sai ana labari saika canja ka ɗauƙo wani ka ƙarasamun abunda kafara please"


"Okay toh kina jina? Bayan ƙwana biyu naɗauki abun kamar wasa ban ɗauka soyayya bace ta kamani ashe itace nayita daure zuciyata ina tausar kaina amma bansamu sauƙi ba Ganin tana neman zautani yasa Na shiga neman ko wacece ke kinsan samunki bazai yimun wahala ba lokaci guda nasa aka nemaminke a lokaci na farko da aka kawomin picture ɗinki cikin kayan school na ganki a tunanina Zanji soyayyar taragu amma batayiba saima ta ƙaru toh ƙwayar idanuwanki kawai ta sanya na afka soyayyarki barega naganki gabaki ɗaya tun dana fahimci sone nake miki wanda abune mai wahala nasake yiwa wata mace irinsa saina sakawa raina bazanyi haƙuri dake ba lokaci guda na ɗaura niyyar mallakarki na sakawa raina bazan sarara ba har sai ranarda kika zama mallaki agareni ni bana cikin mutanen da suke ƙwallafa rai sai sun samu komai da sukeso na rayuwa ba amma akanki na sake ilimin rayuwa har indai zan so abu kuma inada Hali da ikon da zan mallakeshi yazamamin kamar dole saina mallakeshi. Abu nafarko dana farayi shine na Sayi layin wayarki gabaki ɗaya karkice duk wani saƙo da zai shigo wayarki tawa yake fara shigowa Naga rashin dacewar hakan saboda kamar ina buɗa miki sirrin Kine duk da kusan duk yarinta ce aka cikata a wayar" harara na wulla masa a lokacin nafara aika miki da saƙo kullim saboda inason kisan da kasantuwata, campanyn layinki dakansu suke alerting ɗina aduk sanda sƙon soyayya yashiga ko baƙuwar lamba data kasance kuma na

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads