Header Ads
Showing 54001 words to 57000 words out of 274096 words

Chapter 19 - DAULA BIYU Complet Document .txt

Ads the beginning of article before Image

09 Jul 2024

1367

Ads at the middle of Article

Asalima kallon ta nake, murmushi nayi mata, Fudail yace mata.
"Sultanah babu abinda yake tsakanin su fa, kawai yafi son zama a dakin ne."


Fisge rikon da suka mata tayi,sannan tace.
"Ki gaggauta warware abinda kika mishi, idan ba haka ba zan kashe ki. Kuma na haramta miki sallah a cikin wannan gidan."


Da sauri na d'ago kai ina kallonta, anan ne nace mata.
"Koda kuka fanshe ni a baiwa baku gaya min bazan yi ibada ta ba, dan haka rayuwata fansa ce ga addina."


"Ku fita da ita! Ku azabtar da ita sama da furucin bakinta."
Haka suka kasa koda motsi ne, suna kallonta.
"Sultanah babu wanda ya isa hukunta Ikram dan tana karkashin Kulawar Sultan Mehran ce!"


Aikuwa ta birkice musu da fada, akan me zasu ki amincewa a fita dani.


Haka ta Karachi masifarta tare da fita daga gidan baki daya,.tun jiya ake abu daya ba a sami makarin karya gubar ba, haka aka shiga niman masu maganin gargajiya.


A lokacin gubar ta fara fadar da jikin shi, dan haka suka yi ta fama dashi.
Wunin ranar an shigo da masu maganin gargajiya sun kai hamsin, gashi an sanar da masarautar da garin baki daya, haka ma iyayen yan matan da aka kwashe sun gayawa Iyayen su ba Sultan Mehran bane, wasu ne da wani dan cikin masarautan, dan hakan iyayen su suka shiga addu'a Allah ya tashi kafad'ar shi, domin kuwa a gurin ceton su ne aka harbe shi..


Littafin nan na kuɗi ne.
Allah ya jikan Iyayena
#Mai_Dambu
[5/19, 4:13 PM] Addah Ramla💃🏼: ᎠᎪႮᏞᎪᎻ 𝘉𝘐𝘠𝘜
Book 1
Mai_Dambu


BISMILLAH RAHAMANI RAHEEM

Page 27
Daga cikin mutanen da aka tafi da yaran su, sunyi kokarin taimakawa da gudummawar su, na magani amma babu nasara, asalima sai muke ga babu wani canji,


Dan haka na kalli Lingesa nace Mishi.
"Zan sami Hulba da habbatul saudat! Sai y'ay'an zaitun!"


"Zaki samu!" Muka juya zamu fita, finciko Ni, Sultanah Hoyame tayi tare da cewa.
"Idan Sultan MEHRAN ya mutu gawarki ba za'a same ta bama balle ke din."

Ban kulata ba, muka fita, cikin gaggawa nasa aka nika min hulbar, sannan na zuba mata ruwan zafi na sannan na kuma dafa wani hulban da Habbatul saudat tare da garin zaitun, na zuba a wani ƙaramin buta, sannan muka nufi dakin shi, muna zuwa. Ka bude min cikin shi na zuba kwab'abben hulban sannan na saka suka d'aga shi yasha.


Sannan muka koma gefe muna jiran abinda Allah zai yi, kasa nutsuwa nayi na nufi waje nayi Alola tare da gabatar da sallah, sannan na dawo bakina dauke da kirariwa Ubangiji na. Sun bani damar nan da kwana biyu idan babu canji zasu nimo wani taimakon. Dake ana ta jaraba masu maganin, muna gurin Sai ga Narmin da wata matashiyar budurwa, cikin wani irin shiga tazo duba shi. Kus-kus suka yi da Sultanah da Narmin sannan ta kalle mu, kafin tace mana.

"Zaku iya bata guri zata yi aikinta." Kallon ta nayi haka kawai naji raina bai kwanta da ita ba, juyawa muka yi zamu fita sannan na juya na kalle ta, sam bata da gaskiya ko na miskala zarra, haka muka fita ban san me suka yi da Sultanah Hoyam ba itama ta fito.



Tunda suka kawo me maganin nan bana ce ba, amma jikin Mehran babu yadda yake, kullum zata zo da safe, zata zo da dare. Wai tana bashi magani. Haka kawai na shiga dakin tare da d'aga ciwon amadadin gurin ya kame sai ma ya kama ci kamar ana tab'a shi, dan haka bayan tafiyar da dare, kawai na fita har shsshin bayi na samo lalle da kashin shanu, sai Hulba da Habbatul saudat da zaitun. Na saka na hada tare da zuba Mishi ruwan zam-zam wanda na samu a gurin Narmin, sannan nazo na kwab'a na zuba a gurin ciwon.


Idan akwai bakin sihiri sanadin kashin shanuwan nan zai nuna, idan kuma guba ce zata motar gurin, idan kuma dajine ma zai nuna alamar shi, dan haka ina sakawa na tsaya a dakin har asuba na tashi nayi sahoor, sannan na duba ciwon, wasu irin tsutsa suka cika saman maganin, fita nayi na kira Fudail yazo muka kwashe tass, sannan yace min.
"Me ya faru?"
"Kwashe maganin wancan matar nayi, sannan na saka mishi wanda nagada a gurin mahaifina, Insha Allah zuwa gobe da yamma ciwon zai kame, sai dai ina son son Allah a hanata shigowa domin kuwa."


"Baki da lafiya! Ba zai yiwu ba, kawai ki kyale ta tayi abinda taga zata iya! Kema kiyi wanda zaki iya. Bana son kusancin ku yana."

Rike k'uguna nayi tare da sauke gwaron numfashi sannan nace mata.
"Baka da lissafi! Taya ina ganin tana cutar shi zan."
Fisgo ni yayi tare da Hadani da bangon dakin, yana huci duk kowani dakika ji nake kamar zuciyata zata buga idan na fahimci yadda kike kai Gwauro ki kai mari, a gaban Mehran ji nake kamar na kashe kowa na hana shi ganin ki.


Me yasa ba zaki Fahimci yadda zuciyata take kaunark..."
Girgiza kai nayi wani irin kuka yason taso min, na shiga cewa.
"Zuciyarka bata maka adalci ba, bata maka adalci ba, bata maka adalci ba, tuntuni ina da wanda nake kare kaina domin shi, kabawa zuciyarka hakuri akwai wanda yayi dashe a cikin tawa, bana jin har abada zan iya samun sama dashi don Allah ka rabu dani."


Na kwace hannuna tare da juyawa na fita daga d'akin, wani lungu na shiga tare da tsugunawa na fashe da kuka, sama da yadda nake jin zuciyata take min, me yasa nake fuskarta wannan matsalar?,shi me yasa maza suke kowa min farmaki da tallar kaunar su? Shin Ni daya ce mace ko kuma akwai wasu matan da su ba zasu je gare su ba?


Sai da nayi kuka na koshi sannan na fito, zuwa dakin. Na shiga hada ruwan zafi ina goge mishi jiki tare da shafa mishi mai, da turaren bakhoor, sannan na samu na tura shi gefe tare da gyara inda yake kwance, na shiga gyara d'akin. Ina gamawa matar nan tana sammakon shigowa.


Wani irin kallon kallo muk'ewa juna, ido cikin ido. Zata wuce na tsare hanyar ta.
"Ina da abinyi baiwa!"
Takowa nayi gabanta tare da kallon cikin idanun ta, sannan nace mata.
"Ki kirani koma meye! Ban damu ba, sabida bani da ciwo a raina da rayuwata sai d'an kalilin, kawai ba zan iya baki damar ki cigaba da illata lafiyar shi bane, Ni mace ce haka bazan tab'a son ganin an wulakanta ki ba, amma kika sake dakarun Samaind suka san kina zuba mishi guda da matsatsaku a jikin shi domin ya mutu."


Wani irin murmushi nayi mata irin na gefen bakin nan, sanan na nuna mata hanya,alamar ta fita tun muna sheda junan mu. Zare takobin ta tayi, nayi maza na kai karamin wukar da yake kwaibinta da na zare wuyarta.


"Wani irin halacci yayi miki da kike kaunar kare lafiyar shi?" Ta tambaye ni tana kallon idanuna. Murmushi nayi mata sannan nace.
"Iya tsare kimata ya ishe ni na tsare lafiyar shi!"


Murmushi tayi sannan tace min.
"Ina jiye miki tausayin rayuwar da zaki fuskanta, ba zan kyale shi ba. Amma hango halaccin dake kwayar idanun ki yasa ni zan d'aga mishi kafa, sai na kuma dawowa."


Ta juya bata kuma cewa kome ba, tun daga ranar na cigaba da kula da lafiyar shi. Ina kuma bashi maganin da nake hada mishi. A hankali jikin shi ya fara washewa.


Sai da muka shafe kwanaki goma sha biyar, yana kwace amma kuma ana ganin canji, mahaifiyar shi ma ba laifi, jikin shi yana motsawa. Sai dai rashin mutunci yana nan babu abinda ya sauya. Sai dai wani Iskancin da yake min. Idan ina goge jikin shi.


Wato alkalamin shi mik'ewa take tsaye, ban tab'a lura da haka ba, sai wani rana da nazo goge mishi maran shi, dake da ruwan zafi nake goge mishi jikin, ina matse farin tsumar a saman ruwan na saka a kan cikin shi tare da gogawa tare da kaiwa saman maran shi, cin karo nayi da abu a tsaye ta rigar shi. Da sauri na kalle shi. Idanun shi lumshe, yana sauke wata boyayyen ajiyar zuciya. Ina ganin yadda jikin shi yake d'an daukar rawa. Da sauri na cire hannun daga gurin, harbib iska kawai abin yake.
Tsalle nayi na koma gefe, ina kallon shi tare da sunkuyar da kaina kasa, na rasa abinda zan mishi. Kamar yadda nake mishi. A hankali abin ya koma ya kwanta, na cigaba da goge mishi jikin shi.


Haka na cigaba da kula dashi har ya fara tashi zaune lokacin ciwon ya warke, idan na kawo mishi abinci yana ci, kallona yake idan yaji ina motsa baki na,ina karatu. Idan nayi shiru kuma sai yayi kwarewar karya. Haka zan taso na kawo mishi ruwa, idan zai karb'a zai hada da hannuna, da sauri nake sake mishi kofin, tare da kallon shi.
Mara kirki sai ya wani b'ata rai, kamar ba shi ba, haka zan zare hannuna kai na a sunkuye, baya kaunar yaga bana kusa dashi yanzun zai fara gyaran murya. Har sai na leka d'akin.

~~
Oman

Kallon shi take daga nesa, gyara tsayuwa tayi tana kallon shi, gyara gashinta da yake gaban goshinta.
"Unaiza wancan waye ne? Yau kwana uku ina kallon shi!"


"Almirah Azizatul Nissah, ai yazo niman Baiwa Ikram ce, har sun hadu da Sultan Abrad. Yanzun ya fara aiki a masarautan nan ne domin ya cika wa'adin da zata cika shekara daya."


Fuskarta ne ya nuna rashin jin dadi akan labarin da Unaiza ta bata, ta juya a hankali sannan ta kuma kallon shi tace.
"Ki shirya mana zama dashi."




---- Waiwaye...
Kwanan su Noman tara suka iso Oman, Dakyar suka sami ganin Nawwas, sannan Ya Ra'ess ya gabatar da Noman ga Nawwas da kuma abinda ya kawo shi, kallon shi Noman yayi sannan ya dauke kan shi.
"Kace kazo anan niman Ikram? Meye alakarka da ita?""


"Kanwata ce" ya bashi amsa a takaice fuskar shi babu walwala ko alamar wasa.
Gyada kai yayi sannan ya dauke kanshi daga Noman yace.
"Toh zan kai ka ga Abrad, idan ya amince sai ku tattauna."


Daga haka suka juya suka fita tare, har fadar Sultan Abrad, nan suka tattauna har da dalilin da yasa aka fito da ita, da kuma Mutuwar Airan. Jikin su yayi masifar sanyi, asalima dukkan su uku sun ji tausayin ta da kumar kaunarta a ransu, gefe guda Nawwas har da kishin Abrad, sabida yana da yakinin yana kaunarta har yau.


Sun tattauna tare da bawa Noman daman ya zauna nan da wata hudu masu zuwa Insha Allah zasu dawo da ita.


Ga kuma Almirah Azizatul Nissah tana kokarin sako kai cikin rayuwa shi.
~~
SAMAIND




Masu iya magana suka ce lafiya uwar jiki babu me fushi dake, haka ta kasance akan Sultan Mehran, yau dai da wani irin yanayi ya tashi, dake ana mishi wanka Fudail, tsakanin shi da Allah ya b'ata rai baya son wankar su, sai dai nice zan tashi na shiga na mishi.
"Idan nice zan maka wanka kana balagagge kace na maka wanka toh karka yi ka zauna da dattin ka waye zai damu kai ne zaka damu."


Idanun shi lumshe kamar baya d'akin asalima gyara kwanciyar shi nayi, ina kallon shi abinshi tana ta Iskanci, a raina nace.
*_Wannan mutumin bai da kunya! Sam tirr_*

"Idan kin gama zagina sai mu shiga ki min" kallon shi nayi bakina a sake, cike da al'ajabi.


Shiga ban dakin nayi tare da hada wani ruwan, juyawa da zan yi na same shi a tsaye da wani asuwaki yana goge bakin shi, a hankali nayi kasa da kai na, ina kallon kasa.


Takowa yayi gaba na, tare da d'aga min hannun shi, wayyo Allah na. Shi wannan bai da kunya sam, kauda kai nayi na fara kokarin cire mishi, amma na kasa sabida ya fini tsayi, kallon shi, ina haki. Duk da yau na tashi bana azumi amma kuma bana jin dadin jikina sabida ciwon maran da nake fama dashi.


Tawowa yayi gabana kafar zai fada kai na, na tare shi muka jingina da bango.
"Me...h...ran. ka cire ka..ya.n ma..na!" Nayi maganar ararrabe muryana yana rawa, a hankali ya zare rigar, fuskar shi a murtuke.


Kallon kirjin shi nayi wanda yake cike da gargasa, wani irin kyamar shi naji kamar zan yi amai, sororo yayi yana kallona tare da dauke idanun shi a kaina, gashi dai alamar karfafan namiji ne dan yafi Abrad da Noman cikar halitta, hannun shi yakai keyar shi bayan ya haɗa su ya miko min kwarjallen shi na warware mishi. Kamar wacce aka watsawa ruwan sanyi kalau, jikina ya fara karkarwa.


Komawa yayi ya jingina da Kofar.
"Yanzun don Allah ba zaka iya taimakawa kanka ba sai na tab'a ka, bayan haramun ne tunda ki ba muharamman ka bace"


Na fada mishi haka ina kuka kamar wacce yace min zai min wani abu, jikin shine yayi sanyi musamman yadda ya ga jikina yana rawa, alamar dai na gama firgita da shi.


A hankali ya juya min baya tare da cire kwarjallen shi, nima juya mishi baya nayi, gashi na tsare mishi inda zai wuce dan haka ya tsaya a bayana, shi dayan shi yana jiran na matsa mishi. Jin haka jin motsin shi, ashe zanyi mugun gani ne na juya, kawai sai ganin abu nayi.
"Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun!" Na fada da karfi tare da juyawa da baya zan fada cikin ruwan wankan yayi maza ya riko wuyar rigana.


Take ya haɗa da tausassan mangwaron kirjina, da sauri muka kalli......
🤔😏Irin naka salon kenan....
Allah kajikan iyayena
Littafin nan na kuɗi ne
#Mai_Dambu
[5/19, 4:13 PM] Addah Ramla💃🏼: ᎠᎪႮᏞᎪᎻ 𝘉𝘐𝘠𝘜
Book 1
Mai_Dambu


BISMILLAH RAHAMANI RAHEEM

Page 28


A hankali na sauke idanuna daga cikin nashi cikin matsanancin kunya, jikina yana kuma rawa. Dake Allah ya taimake ni muna daura wani fallen yadi a kirjin mu, yadda babu abinda zai sami nonuwar, a Sannun yake saussauta rikon har Allah ya taimaka ya sake ni, kawai na kuma tafiya zan fadi Yasaka hannun shi ta k'uguna.


Hannu na duk biyu suna kirjin shi a dunkule na rufe idanuna, ina sauke ajiyar zuciya. Cikin mutuwar jiki ya janye Ni daga jikin shi ya shiga wankar shi. Kin yin kome yayi ya tsaya yana jirana na mishi.


A Sannun na ja kafana zuwa gare shi ina me shafa wata ruwan sabulun wanka na, na fara goga mishi da wata soso irin auduga nan, ina mishi ina me dauke kai na, har na kammala mishi tare da ajiye sosan na shigo dakin na dauki Mayafi sabuwa kal na koma na kai mishi, sai da ya gama b'ata min rai da lokaci sannan ya amsa daga hannuna.


Wato ina ga Mehran so yake na dauke shi ko ya koma jinjiri ina ina ina dashi, haka Ni daya nayi ta masifa a rai na, kamar zan dake shi. Yana gama mulkin shi ya fito, dan har na riga shi fitowa, ina zan iya rayuwa da mutumin da yake abu kamar kwai ya fashe mishi a cikin shi.


Bayan na gama na fita sami baki suna jiran shi, dawowa nayi ba gaya mishi. Takowa yayi gaba na, yana zuwa ina matsawa har muka kure bangon d'akin.


Hannun shi naji a kwaib'ina, da sauri na kai mishi bugu yayi maza ya tare, na kuma buge hannun ya tare, kallon kwayar idanuna yayi, wani irin budewa kwayar idanun shi yake, ban tab'a sanin cewa akwai abinda zai haifar min da nutsuwa ba sai da na kalli cikin idanun shi, har wani irin budewa dan bakin tsakiyar idanun shi yake tare da fitar da wani shegen maiko, ji nayi kafaffuna basu iya daukata, kirjina kuwa kamar ana buga min wani abu, ji nayi numfashina ina kokawa dashi, dan haka ban san lokacin da na zube a kirjin shi ba, mayafin da yake daure ne a k'ugun shi suka nemi zuɓewa kasa, cizon lebbena shi yayi cikin wani irin yanayi da bai san yana tare da shi ba, sai da na fada jikin shi, dan tsabar mugunta, janye jikin shi yayi na zube a gurin, sannan ya duba dakin babu wani abu sai alkyabar shi da Fudail ya dauko mishi, yafawa yayi sannan ya fito.


Mik'ewa suka yi tare da kallon shi.
"Sultan Mehran ya jikinka?"
Niman guri yayi tare da zama yana kallon

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads