Showing 117001 words to 120000 words out of 201974 words
Chapter 40 - DAMA TA BIYU completet A'isha Nalado .txt
wannan book d'in ga duk wacce ta rasa mahaifiy,Allah kajiqan iyayen mu}
💖Tallah!💖 Tallah!!💖
💖Tallah!!!💖
💖
Albishirinku manyan mata! ma'abota kwalliya da
_Rantsattsun lesussuka💃,
_Atamfofi manya da k'anana💃
_Galla gallan shaddodi manya da k'anana muna da su kowani iri💃
_Akwai kuma yadiddikan maza kamarsu koranza,plan yard dadai sauransu💃
_Munada mayafai, takalman maza da mata,sarqoqi, awarwaraye,da duk sauran nau'ikan kayan ado na maza da mata muna dasu 💃
Akanfaninmu na""R & U""Global Enterprise Dake Nan Garin Minna Niger State, saikunzu..........
Ga numbern mu kamar haka👇
08062160424
08066891424.....
Sayan day'a ko sari acikin farashi mai sauqi👌
Kubamu odern ku,danshine aikimmu akoda yaushe da yardar Allah........👌
Sai an gwada akansan na kwaraiiii💃💃💃.....
Page 104
Ko awa ɗaya Dr bash bai rufa da fita ba Afrah da afnan suka iso, har zuwa wannan lokacin tana kwance inda ya barta, dan kwata kwata batajin karfin jikinta,cike da tausayawa suke jero mata sannu kai kawai take iya gyada musu, Afnan ne ta gyara toilet d'in ta wanke shi gaba daya saboda amai da ya bata, ita kuma Afrah tambayar batool tayi me zataci, dan Dr bash yace idan sunje su Samar mata abinda zataci, saida ta tsaya tayi dogon tunani kafin tace "banbara," Afrah tace "bambara kuma anty, kina da tawaska ne?" batool ta girgiza mata kai alamar babu, Afnan ne da ta gama wankin toilet ta fito take tambayar menene babu, Afrah tace "wai bambara take so kuma babu tawaska a gidan" Afnan tace "Ai dole a nemo tawaska duk inda yake, a kwai a gida,bari na kira maah taba direba ya kawo sai a mata" ba bata lokaci kuwa sai gashi nan kuwa maah ta bayar an kawo.
Cikin abinda baifi 40minute ba suka gama soya mata shi yako ji albasa da mai, da suka kawo mata har rawa jikinta keyi tsabar yunwa da takeji gashi idan ba banbaran ba batajin zata iya cin komai, hannu baka hannu kwarya take ci ko kula da zafin shi batayi, kan kace kobo sai plate d'in.
Tana gama ci kuma take wani sabon al'amari ya ziyarceta,babu abinda take bukata a halin yanzu irin mijinta, feeling takeji sosai, ga kuma kamshin turarensa da take maitar so, daurewa tayi ta share, sunata fira dasu Afrah, can dai ta kasa daurewa dan ji tayi kamshin nata dakin ya fara tayar mata da zuciya, Afrah ta kalla tace "dan Allah anty Afrah kije ɗakin yayanku dake kasa ki dauko min duka turarukan sa da kika gani akan mirror" Afnan cikin wasa tace "tofah! da alama dai wannan babyn namu dan rigima ne, yanzu kuma turaren big bro yake so" dariya suka saka ita da Afrah, itadai batool bata wani fahimci zancen da sukeyi ba.
Afrah fita tayi taje dakin ta kwaso mata duk wani turare dake kan mirror manya masu tsadar gaske kusan kala bakwai, da sauri ta amsa ta shiga budewa ɗaya bayan ɗaya tana shaƙa, daga Wanda zai kusa sata amai, sai mai mata warin asibiti, harda mai kamshin hypo duk taji, ba shiri tasa aka tattara su aka mayar, duk sun tayar mata da hankali, karshe dai saida ta a maye banbaran da taci hankalin ta ya kwanta.
Nan kuma taji cikinta kamar wacce ta kwana uku bata ci komai ba tsabar yunwa har jikinta na rawa, dauko mata sauran banbaran ta sukayi, amma tana kallon shi wani yunkurin amai ya taso mata ba shiri suka ɗauke, ga dai yunwa tana ji kamar ta mutu, saidai ba komai zata iya ci ba, Afnan tace"anty batool to me zakici, ki fadi abinda kike so na girka miki yanzu yanzu" a wahalce tace "ki duba kitchen akwai cabbage ki dauko min dan Allah" a haɗa miki coslow ne kokuma a miki kwaɗan shi da kuli kuli, batool tace"ki kawo min shi haka kar ki haɗa da komai" cikin mamaki tace "haka gaya zakici" tace "eh, dan Allah kiyi sauri, ba sai kin tsaya yankawa ba a kawo min shi haka"cikin minti biyu ta kawo mata cabbage din ta saka wuka ta raba shi hudu ta wanke ta ɗauro mata guda ɗaya akan tray, wawura tayi ta kai bakinta ta fara gabza kamar wata mayunwaciyar akuya, kan kace kobo ta cinye tace a karo, ɗaya aka karo mata shima cikin kankanin lokaci ta gama dashi tasha ruwa tayi gyatsa, zuwa lokacin kam ta koma ba su Afrah tausayi, dan duk tagumi sukayi da hannu bibbiyu suna kallonta, nan kuma cikin yan mintuna bacci yayi awon gaba da ita, haka su Afnan suka tsaya suna kallon ta kamar tv, can kuma wayar Afrah yayi kara dubawa tayi taga, yayansu ke kira da sauri ta daga, kafin ma yakai ga tambayar ta , ta shiga labarta mai abin da ke faruwa, shi kanshi saida yaji wani irin tausayin ta, sallama sukayi yace indai ta tashi su kira shi su haɗasu ta waya,wani uzuri ya rike shi sai yamma zai dawo, baccin ta tayi sosai bata ko juyi, kamar wata matacciya, har akayi azahar bata farka ba ,su kuma basu tasheta ba , sai daf da la'asar ta farka, basa ɗakin duka suna falo, lallabawa tayi ta tashi ta ɗauro alwala tayi sallan azahar da na la'asar gaba ɗaya.
Bayan ta idar kuma ta fito falo,sai sannan suka San ta tashi, sannu suka shiga jero mata,murmushi kawai ta iya sakar musu, Afnan tace "anty batool yaya ya kira ɗazu kina barci yace idan kika tashi, a haɗa ku a waya" tace "OK ina zuwa tukun" ta faɗa tana nufar kitchen, sai gani sukayi ta fito hannunta dauke da plate shake da gayan kabeji, da idanu duk suka binta, bata kula dasu ba ta nemi guri ta zauna ta hau cin kayanta har wani lumshe idanu take tana mai mai da baki,saida ta take abinta Tass tasha ruwan ta ma'ishi, sannan ta kalle su tace "yadai naga an zubo min na mujiya ne" Afrah tace"Ai dole anty batool Allah dai ya raba lafiya" tabe baki tayi sannan tace "amin" ita fa har zuwa wannan lokacin bata San tana da ciki ba, maganar su Afrah bai sa ta gane komai ba duk a tunanin ta don sunji maah ta faɗa rannan ne yasa suma suke faɗi.
Nan suka shantake a falon sunata fira, har zuwa wajajan karfe shidda , saida sukaji karan horn din motar Dr sannan suka tuna yace a haɗa shi a waya da batool.
Bakinsa dauke da sallama ya shigo falon, da sauri Afnan ta amshi jakar hannunshi, har suna haɗa baki wurin yimai sannu da dawowa, cikin sakin fuska ya amsa musu.
Tunda ya sanyi kanshi cikin falon daddaɗan kamshin turaren da take maitar son ji ya ziyarceta, lumshe ido tayi tana shaƙa, wani irin natsuwa da kwanciyar hankali taji yana ziyarceta a lokaci guda, karasowa cikin falon yayi idanunshi akanta, har ya isa daf da ita bata da labari, saida taji kamshin ya ƙaru sosai a hancinta sannan ta buɗe idanu, abinda taji ɗazu da safe game da shine still yanzu ma ta ƙara ji, na yanzu ma har yaso yafi na safen, tsikar jikinta gaba ɗaya ya tashi, kamar ya fahimci halin da take ciki hakan yasa ya kalli su Afrah yana kallon agogo yace "oya kumuje na saukeku a gida kafin magrib," duk da ba haka suka so ba amma cikin su babu Wanda keda zarran yi mai musu, dole suka amsa masa da to, kallon batool yayi yace"bari na sauke su daga nan zan tsaya nayi sallan magriba,me zan siyo miki "budar bakin ta tace cabbage, "cabbage" ya maimaita abinda ta fada gyada mai kai tayi, har zai kara yin wani magana ko mai ya tuna kuma, ya fasa, su Afrah sallama suka mata tace su gaida maah, haka nan cike da kewar juna suka wuce.
Suna wucewa aka ana fara kiraye kirayen sallah, tashi tayi, ta daura alwala anan toilet din falon, a nan kuma falon tayi sallah.
Lallaba tayi ta koma dakinta ta kwanta, tana ta tunane tunanin make faruwa da itane haka, me yasa take jin haka game da Dr bash, Wanda da ko kaɗan bata jin haka daga gareshi, hasalima ita tsoran lamarin take, amma daga safiyar yau zuwa yamma duk inta daura idanunta a kanshi, sai taji wani mugun feeling dinshi ya taso mata, ɗazu ma matukar dauriya tayi bata rungume shi ba saboda ganin idanun su Afrah, ita dai fatan ta Allah yasa ba wani ciwo bane ya kamata.
Bayan ya sauke su Afnan a gida suna tafe suna bashi labarin yadda batool ta dinga cin gayan cabbage da kuma yadda tasa aka kwaso duka turaren sa, yana sauraren su wani nishadi na musamman na ziyartar shi, daga nan masallaci ya nufa yayi sallah, sannan ya nufi Neman cabbage duk inda yasan zai samu, cabbage yaje duk sun tattashi, saboda dare daker ya samu wani mutum yayi mashi kwatancen wani waje a kasuwan gwari, ai ko dai ya tula da yawa dan kusan manyan kwallo goma ya jidar mata, koda ya kamo hanyar gida isha,e ake kira dole ya samu guri yayi sallah sannan ya karaso gida.
Tana kwance kan pray mat din da tayi sallan isha,e, taji diran motar shi, wani daɗi ne ya lullubeta ko ba komai zata samu ta shaki kamshin da take so, bata gama wannan tunanin ba taji shi yana sallama a bakin kofar ɗakinta, da sauri ta yunkura ta tashi zaune, tana bubbuɗe kofofin hancinta jira take kawai taji saukar kamshin sa a hancinta.
Aikam dai ko minti bai kara ba ya ziyarceta, wani wahalallan ajiyar zuciya ta sauke, tana kara daddaga hanci, tun shigowar shi idanunshi ke kanta duk abinda takeyi yana karantar ta tsab.
Hankalin ta yayi nisa wajen shakar kamshin sa, bata ko kula ba har ya ƙaraso cikin ɗakin ya zauna bakin bed, ganin dai ta shagala da yawa yasa yayi gyaran murya, da sauri ta juyo ta kalleshi, yarr yarr haka ta dinga ji a jikinta, idanunta kawai ya kalla ya harbo girkinta kaf, ya gama fahimtar komai, wato dai kakar shi ce ta yanke saka.
Ya fahimci irin cikin nan Allah ya bata mai saka jaraba, hakan kuwa ba karamin dadi yamai ba shikam ai gaba ta kaishi, shi yana gani ma addu'an da ya tayi ne na Allah ya taro mai ita, Allah ya karba ya taro mai ita cikin sauki ta wannan hanyar.
Fuskewa yayi ya dauke idanshi a kanta yace "ya jikin naki," tace da "sauki" tana binshi da wani irin mayen kallo, yace "to alhmdllh tunda da sauki ni zan wuce ɗakina, cabbage dinki yana kitchen" ya faɗa yana mikewa ya nufi hanyar waje, kasa daurewa tayi, take taji a jikinta idan bata rabi jikinshi ko yaya bane nunfashin ta zai iya daukewa, bata San sanda ta mike ba saidai ji yayi an mai wata irin kyakkyawan runguma ta baya, ta daura kanta a bayanshi tana sauke ajiyar zuciya, hannayenta gaba ɗaya ta zagaye cikin shi dashi.
Daskarewa yayi a wajen dama mai neman kuka ne aka jefe shi da kashin awaki, baiyi wata wata ba kuwa ya zagayo da ita gabanshi ya haɗe bakinsu guri ɗaya, ya shiga kissing dinta a zafafe, batool bata taba sanin ta iya kiss ba saida ta tsinci kanta da mayar mai da martani baiwar Allah jikinta har rawa yake yi, tafiya tayi tafiya lamarin ya wuce na tsayuwa, daga shi har ita basu San yadda akayi suka isa kan bed ba, cikin kankanin lokaci ya rabata da duk wani sitira na jikinta, bai tsaya bata lokaci ba ya dauki hanya, don a yadda ya lura idan yace zai kara wasu mintuna kafin ya shigeta zata iya zaucewa, shi har tausayi ta bashi yadda take abubuwan yasan ba yin kanta bane, abin fa har tsoro yaso ya bashi, amma tunawa da yayi akwai mata da yawa da ciki ke maida su jarababbu, sai ya ajiye tsoron shi a gefe yaci gaba da gashi.
Ya samu gamsuwa da jin dadin da bai taba tuananin ana samu a duniya ba, duk wani sha'awan daya tara na kwana da kwanaki saida ya sauke su tsab a wannan daren, bayan gaba dayan su sun samu gamsuwa rungumeta yayi, yana hawayen farin ciki a hankali ya shiga furta"ina son ki my teema, ina mahaukacin kaunar ki, ina son ki my batool, nagode Allah ya saka miki da alkhairi, ina kaunar ki fiye da yadda nake kaunar rayuwata, kece farin cikina kece zabin raina, ina sonki da dukkan ruhi da zuciya," kamar a mafarkin haka taringa jin saukar kalaman sa cikin kunnenta, ya rufe ido sai sambatu yake yi, duk da halin da take ciki na matsanancin kunyar shi hakan bai hanata ɗago da kai ta kalleshi ba, cikin sa'a shima ya bude idanunshi, cikin rawar lebe tace "da gaske kakeyi dama kana sona ba liƙa mata ni akayi kamar yadda ka faɗa ba" tausayi yaji ta bashi sai yake ga kamar bai kyauta ba da yace mata haka, cike da kwarin gwuiwa ya shiga girgiza mata kai yana cewa" kwarai kuwa batool babu Wanda ya liƴa mini ke ni da kaina naje na nemi auren ki, saboda so da kaunar da nake miki,kece my teema kece Fatima ta kece kaɗai macen da zan iya so acikin zuciya ta" wani irin ƙanƙameshi tayi, cikin tsananin farin ciki da jin dad'i ta shiga furta"I luv u 2 mijina nima wlh ina tsananin sonka ina mahaukacin kaunar ka, tare da matsanancin kishinka" kalamanta wani irin daɗi da suka mishi sun samu matsuguni a can cikin zuciyar shi, wani shaukin so da kaunarta ne suka ɗebe shi, take ya sake lalubarta bakinta ya haɗe da mashi, suka koma ruwa, dama itama tana da bukatar hakan.
Saida suka sake jiyar da juna daɗi, duk sun gaji hakan yasa ya rungumeta suka shiga bacci sai gabanin asuba suka farka, suna farkawa ya yunkura da niyyar tashi yaje ya haɗa musu ruwan wanka, sai ji yayi ta ruko hannun shi ta baya, kwayar idanunta kawai ya kalla ya fahimci komai, baiyi kasa a gwuiwa ba kuwa ya biye mata, ko da suka yi wanka ya makara sallah a masallaci har an idar dole a gida sukayi jam'i tare, bayan sun idar ya janyota suka koma bed suka shiga ramakon baccin jiya da basu samu yi sosai ba............
hmmmmmm batool da Dr bash rayuwa sabuwa, amma fa da alama fa Dr bash ya manta da warning ɗin maah😊 tun da wuri ku tuna mai, ɗan tayin cikin baiyi kwari ba, kar aje garin cin amarci a jawo ma maah arasa😜
Oum ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fisabilillah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
DAMA TA BIYU💖 ƘIRƘIRARREN LABARI NE MALLAKINA NE BAN YARDA WANI KO WATA SU JUYAMIN LABARI TA KOWACCE SIGA BADA IZININA BA❌❌❌
(In 👂👂👂 yaji gangar jiki ya tsira 👌 a kiyaye pls)
{Nasadaukar da wannan book d'in ga duk wacce ta rasa mahaifiy,Allah kajiqan iyayen mu}
💖Tallah!💖 Tallah!!💖
💖Tallah!!!💖
💖
Albishirinku manyan mata! ma'abota kwalliya da
_Rantsattsun lesussuka💃,
_Atamfofi manya da k'anana💃
_Galla gallan shaddodi manya da k'anana muna da su kowani iri💃
_Akwai kuma yadiddikan maza kamarsu koranza,plan yard dadai sauransu💃
_Munada mayafai, takalman maza da mata,sarqoqi, awarwaraye,da duk sauran nau'ikan kayan ado na maza da mata muna dasu 💃
Akanfaninmu na""R & U""Global Enterprise Dake Nan Garin Minna Niger State, saikunzu..........
Ga numbern mu kamar haka👇
08062160424
08066891424.....
Sayan day'a ko sari acikin farashi mai sauqi👌
Kubamu odern ku,danshine aikimmu akoda yaushe da yardar Allah........👌
Sai an gwada akansan na kwaraiiii💃💃💃.....
Page 105
~ASLAM~
Bayan fitar ta daga dakin dafe goshi yayi ya kama fareti a dakin, yakai gwauro yakai mari ya kasa zama, can dai ya naushi iska tare da cewa"oh my god, yanzu miye mafita" dan tsayawa yayi daga faret din da yakeyi da alama wani tunani yayi, can kuma ya furta "yesss" kafin ya fice daga dakin da sauri kitchen ya fara nufa bata nan, dan haka ya duba falo nan ma wayam, nan take ya tabbatar tana dakinta tunda bata wuraren nan biyu daya duba, dakin nata ya nufa cikin sauri sauri har ya mika hannu ya kama handle din kofar zai tura, take wani shakkar ta ya lullubeshi , zuciyar shi ta shiga ce mishi yanzu in ka shiga mai zaka ce mata, take yaba zuciyar shi amsa da babu, da baya da baya ya dinga yi har ya bar kofar dakin.
Tunda ta shige daki ta lalubi bakin bed ta zauna dabass, take duk abinda ya faru tun daga fara ciwon Aslam har zuwa yau ya shiga dawo mata tsab a brain dinta, ta tuna yadda yake tsananin jin jiki da yadda kullum Daren duniya yake fama da matsanancin zazzabi, Ashe duk karya yake mata dan dai kawai ya samu ya rabi jikin tane, bata son karya, balle ma irin wannan karyar da zaka ma Wanda ya aminta dakai, take Kamal dinta ya fado mata a rai, Kamal bai taba yi mata karya ba, hawaye taji yanaziraro mata tunawa da irin yadda Kamal ya nuna mata soyyaya da kulawa, a fili ta furta"Allah sarki ya Kamal, Ashe dai nida kai baza mu zamto abokan rayuwar juna ba" daga haka kuma ta zame ta kwanta girkin da bata karasa ba kenan, haka tayi ta tunane taunane daga nan kuma barci barawo ya sace ta mai cike da mafarkan kamal.
Aslam ganin bata fito ba har azahar gaba daya hankalin shi yayi matukar tashi, kusan so biyar yana zuwa kofar dakinta da zumar shiga, sai kuma ya kasa, haka yata zarya bashi falo bashi daki, ko abinci bai samu daman ci ba, kai yunwar ma gaba daya bai jita ba, sai gurin yamma da yaji ulcer na shirin tirnike shi, ya shiga kitchen ya Samar ma kanshi abin tabawa.
Sai gurin karfe biyu ta farka, a firgice, take ta shiga furta astagfurullah, mafarkin da tayi a yanzu ya tayar mata da