Header Ads
Showing 141001 words to 144000 words out of 201974 words

Chapter 48 - DAMA TA BIYU completet A'isha Nalado .txt

Ads the beginning of article before Image

02 Jun 2024

1743

Ads at the middle of Article

karfin jiki ya kuma gajiyar daren jiya, gaskiya husnah keta musamman samun kamarki cikin mata dubu sai an tona, " Asmah ji tayi kamar ta nitse a kasa tsabar kunya, take ta kara rintse idanunta da karfi, a ranta tana cewa "wai shi wanna baisan kunyar shi nake ji bane" murmushi yayi ganin yadda duk ta kara rikicewa, hannunta dake cikin nashi ya shiga murzawa a hankali, kafin yace "wannan kunyar yana neman ya fara shigar min hanci da ƴudundune, ina ganin saina zage munba hammata iska dashi tukunna zai kiyaye ni, nasan kinajin yunwa ko?" ya wurga mata tambaya, kwarai tanajin yunwa amma kuma bazata iya fada mai ba don haka tayi shiru kawai da bakinta, murmushi yayi ganin tayi shuri yace "wato kunyar nan banda ido harda baki ya kulle miki ko, to zanyi maganin shi kuwa, ki jirani bari na samo miki abinda zaki ci" ya karkare maganar yana sakin hannunta tare da mikewa yabar dakin, saida ta tabbatar yafice daga dakin ta bude idanunta, tabi hanyar daya bi da kallo kamar shi take kallo.




Kitchen ya nufa ba bata lokaci ya soya mata kwai, tare da hado mata tea mai kauri ya dauki silin bredi mai yanka guda uku a fridge ya haɗo dashi, koda ya shiga dakin tana kudundune a bargo, ajiye tiren yayi a kasa yyace "taso kici abinci husnah sai ki kara shan magani,ba sai munje asibiti ba tunda naga zazzabi ya sauka" sarai tajishi amma bata ko motsaba, tashi tsaye yayi ya rike kugu da hannu daya yana kallonta, a ranshi yace"wannan kunyar fa ta husnah ta fara wuce gona da iri dole nayi wani Abu a kai," hauarawa yayi kan gadon tare da yaye bargon data rufa, tadata yayi zaune tare da tàllebe fuskarta da tafukan hannun shi, kallon fuskarta yakeyi yadda ta wani rintse idanunta da matukar karfi, hura mata iskar bakinshi yayi a fuska, kafin a hankali ya bude baki yace "bude idanunki ki kalleni husnah," shiru ba alamar zata buɗe ɗin, ya sake cewa "ki bude fa kafin na dau mataki' don na gaji da wannan punishment din da kike bani" still taki budewa yace "OK nagane so kike mu sake maimaita na daren jiya ko, to ba matsala" ya kareshi maganar yana hade bakinshi da nata, ba shiri ta ware idanunta jin alamar da gàske fa yakeyi,aiko sai cikin nashi idon dake bude yana kallon nata, kallon kallo suka danyi na mintoci bakin su tsill na hade, kafin kuma ta zabura ta shiga kokawar kwace bakin ta dake cikin nashi, ganin haka yasa ya sake ta, zata maida idanun ta rufe yace " kul! kina rufewa, second round babu fashi"dole ta dakata da rufewan tuna bakar azaban da tasha jiya.




Murmushi yayi ganin ta dakata, yace "sauko kici abinci" ba musu ta lallaba a hankali ta sauko dan tana tsoron tace "A'a yace zai je second"murmushin ƙeta yayi ganin ya samu lagonta cikin sauki, lallabawa tayi ta zauna a gaban tiren ganin yadda take wani lallaba wa, yasa yaji gabanshi ya fadi karfa maganar Dr bash ya tabbata na cewa kodai farke ta yayi, aiko ya zama dole ya duba ya gani.




Zama yayi a gaban tiren shima ya dauki kofin tea din yakai bakin ta, a hankali ta bude bakin ta amsa, kadan kadan ya dinga bata tana kurba, saida ta kusa shanyewa sannan ya ajiye sauran, fork ya dauka ya dinga gutsiran soyayyan egg ɗinnan yana kaiwa bakinta wani bin ya hada da biredi, idan taci taci kamar so uku ya bata tea ta kurba, tadan ci sosai kuwa duk da bakinta babu dadi, amsa kawai takeyi dan karyace zaije second round, ganin alamar ta koshi yasa ya barta haka, sannan ya cinye sauran ya dauki kwanukan ya mayar kitchen tare da dauko sauran maganin ta na jiya da ruwa ya dawo dakin.




Balla yayi ya mika mata ta amsa ya mika mata ruwan daya tsiyaya a cup ta sha, yace "to oya muje gado na dubaki wannan tafiyar taki ban yarda da shi ba," da sauri ta dago ta kalle shi wai ya dubata me zai duba? gira ya dage mata tare da cewa, "kinga idan da ciwo sai na dinke miki ko?"ƙin tashi tayi hakan yasa ya dauketa ya dire kan bed ɗin tare da kokarin zare wandonta.




Hankalin Asmah kololuwar tashi yayi, dan har zuwa lokacin bata gane mai zai duba ba, take ta fashe da kukan shagwaba tare da rirrike hannun shi da karfi, tana cewa "dan Allah ya Aslam dan Allah karkace zaka kara yi wlh gurin namin ciwo" yace "ki sake min hannu ki gani babu abinda zan miki dubawa kawai zanyi naga ko nayi aika aika " cikin shagwaba tace "inyin nidai ban yarda ba wayau kake so kamin" dariya yayi sannan yace"kefa yanzu kin zama big girl bazan iya miki wayau ba, duba wa kawai zanyi" tace "to naji saika yi min alkawarin baza ka wuce haka ba" ba tare da tunanin komai ba yace "nayi" sauke ajiyar zuciya tayi kafin ta sake mai hannun, karkare zare dogon wandon yayi hade da pant dinta sannan ya ware kafar ta duk da a hankali yayi saida ta saki dan siririn kara cikin kissa, kasancewar dakin a wadace yake da haske, yasa direct idanunshi ya sauka akan gurin, take yaji gaba daya duk wani jijiya na jikinshi ya amsa, dan dukar da kai kasa yayi yana kara lekawa dakyau, babu alamar ciwo a wajen saidai gurin yayi jazur ya ɗaɗe alamar yasha gurza.




Saidai kuma an samu akasi dan ji yayi gaba ɗaya hankalin shi ya tashi, gashi yayi alkawarin iya dubawa kawai zaiyi, haka ya tsirawa wajen ido yana hadiye baƙin yawu, jin shiru shiru bai dago yace komai ba yasa ta dago taga ya ake ciki, ganin ya tsirawa wajen ido yana binshi da wani mayen kallo, yana hadiyar miyau kamar wani tsohon maye yasa tayi saurin hade kafarta daya ware, firgigit ya dawo hayyacin shi, kallonta yayi adan birkice yace "alhmdllh babu ciwo"ya fada yana maida mata da wandonta, Jan bargo yayi ya rufe mata har kirji, sannan ya shafa kanta tare da cewa "ki kwanta bari na gyara falo kar muyi baki da sassafe su gane mana sirri" da sauri yasa kai ya fice daga dakin yana matse kafa, yana fita ya fada daya dakin dake kusa da nata , toilet ya fada tare da sakarwa kanshi ruwan sanyi yana sauke ajiyar zuciya,saida ruwan ya ratsa jikinshi sosai ya fito daure da tawul yana share ruwan fuskar shi, a fili ya furta ya zama dole na dage na gasata dakyau, dan bazan iya jira ba,dole na koma round two zuwa dare inba haka akwai matsala.




Shiryawa ya shiga yi yanayi yana surutai, akan ina bazai iya daga kafa ba gaskiya, in kuma hoton abinda ya gani yanzu ya fado mai a rai sai yaji Àk shi ya shiga Harbin iska, da haka ya gama shirin cikin kananan kaya, falo ya nufa, tsayawa yayi yana bin ko ina da kallo, kayansu daya warwatsar jiya suna nan a yadda suke, komai nanan yadda sukabarshi, wani irin nishadi na musamman yakeji da annashuwa, wayar shi ya ciro ya shiga yiwa falon short video wai zai ajiye tarihi.




Gyara falon yayi tsab ya share ya goge yayi mopping ya kunna burner ya bude show glass ya dibi turaren wuta ya zuba take ko'ina ya dauki kyalli tare da daddadan kamshi, zuwa lokacin karfe takwas na safe yayi, zuwa yayi gaban kujeran da sukayi harka jiya, ya tsaya ya kalle shi up and down sannan ya sumbaci hannun shi ya manna ma kujeran, sannan ya bar falon.




Ɗakin ta ya koma ya samu tayi barci, lallabawa yayi yahau gadon ya jawota jikinshi ya rungume tare da gyara musu rufa da kyau, take shima bacci ya kwashe mai cike da mafalkai kala kala.




Karfe takwas akayi raɗin sunan babyn ya Rabi'ah inda yaro yaci suna umar, sunan uban mijinta aka saka, duk Wanda yasan Aslam saida yayi mamakin rashin ganin shi a gurin taron sunan nan, har Barr dake nesa yazo, shida maryama da yara, Dr bash da buhu buhun shakiyancin shi yazo da zai saukewa Aslam sai dai cikin rashin sa'a babu shi babu mai kama dashi, Amir kam kasa hakuri yayi saida ya kirashi a waya har sau uku amma ba amsa haka suka watse kowa da nutanin da yake.


A gidan suna kuwa wuraren karfe 10 duk kowa ya hallara cikin su banda Asmah, duk wacce ta zo kuwa ita take fara tambaya, saidai ummi tace musu kila tana hanya, a haka har sha daya rana babu Asmah babu labarinta, zuwa lokacin kuwa hankalin ummi ya fara tashi fatan ta Allah yasa dai lafiya, batool da Amira da Khadijah kam ko wacce ta mata misesd call yakai biyar, kowacce tayi ne bada sanin sauran ba, zahra kam tana cen tare da maryama da su hanan da suka zo bata San wainar da ake toyawa ba, zuwa sha daya da rabi hakurin ummi ya kare, take itama ta fita cikin taron jama'a ta lalubi lambar Aslam ta kira har sai uku ba Amsa, dole ta juya akalar kiran kan Asmah.




Daidai lokacin kuwa Allah ya farkar da Asmah, a firgice ta tashi don makarki tayi su batool nata kwala mata kira, tashinta a firgice ne ya farkar da Aslam, zaune ta tashi hakan yasa shima ya tashi zaune tare da rikota yana cewa "subhanallahi lafiya husnah menene" tace "ya Aslam karfe nawa don Allah, kallon agogo yayi yace sha biyu saura" ji yayi kawai tace"innalillahi wainnailaihi rajiun, " tana kokarin sauka a gadon, rikota yayi da sauri ya manna ta da jikinshi yana cewa "lafiya husnah menene? meya faru" dan shi harga Allah ya tsorata, gashi shaf ya manta da batun wani suna.




Tace "ya Aslam suna, gidan suna, yau sunan ya Rabi'ah, innalillahi gashi barci ya kwashe ni har sha biyu rana tayi" sai lokacin hankalin Aslam ya kwanta take ya saki wani ajiyar zuciya, jin Ashe ma akan zuwa gidan suna take wani firgita, sake yunkurwa tayi zata mike, ya sake rikota tare da cewa "wai kina nufin gidan sunan zakije, baki da lafiya fa" tace "ya Aslam idan banjeba zasu iya yin tunanin wani Abu" yace "idan kikajema sai sun fi gane wani Abu" dagowa atayi ta kalle shi tare da cewa "kamar yaya" yace"idan bakije ba kika ce musu bakiji dadi ba,baza su gane komai ba saidai suyi tunanin ciwon kai ne ya hanaki zuwa , amma kika kuskura kikaje kowa sai ya gane abinda kika aikata jiya" zaro ido tayi tare da cewa "to yanzu ya zamuyi" yace "kawai mu kira waya ki gayawa ummi" tace "anya kana ganin ummi baza ta gane ba kuwa,"yace "baza ta gane ba kawai bari mu kirata" ya karashe maganar yana mika hannu ya dauki wayoyinsu da ya sakasu a silent tun Daren jiya.




Daidai time din kuma missed call din ummi na bakwai na shigowa wayar shi, duk da shiyace a kira ummi saida gabanshi ya fadi ganin kiranta rututu, dagawa yayi tare da saka wa a speaker ya mikawa Asmah.




Muryan ummi suka tsinkaya tana cewa "Asma'u ina kuka shige ne kuka bar waya anata kira tun dazu,lafiya kuwa meke faruwa wlh hankali na ya tashi sosai, nakira Aslam shiru kema na kiraki shiru,yanzu nake cewa bari na biyo sahu" take bakin Asmah ya fara karkarwa bata iya karya ba a rayuwarta take abinda sukayi shirya da Aslam zata fada ya bace mata bat, ummi jin shiru ta kare" Asmah lafiya kimin magana mana, meke faruwa innalillahi wainnailaihi rajiun" jin yadda hankalin ummi yayi mugun tashi yasa tace tana zaro idanu "ummi ciwo ne" ummi hankalin tashe tace "what! ciwo subhanallahi waya ji ciwo" Asmah mai makon taba ta amsa sai kawai ta mika wa Aslam waya, da yayi tsuru tsuru shima, yana amsa ummi nacewa "kimin bayani Asmah wayaji ciwo cikin ku" shima ji yayi gaba daya ya ruɗe maimakon ya nustu ya bada amsa sai cewa yayi"hello ummi ina kwana" jin muryar Aslam yasa ummi dake firgice don ita kwata kwata hankalinta bai kawo kan kashe boss akayi ba, hankalinta tafiya yayi kan cewa ko sun fito zasu zo ne sukayi accident sukaji ciwo shiyasa duk ta rude, tace a rude"son, son dan Allah ka gaya min mekefaruwa hankalinta ya tashi" cikin rudewa ya samu kanshi da bata amsar da Asmah ta bata yace"ummi ciwo ne" daura hannu ummi tayi aka tare da cewa "innalillahi wainnailaihi rajiun gani nan zuwa gidan yanzu" kit ta kashe wayarta............














Oum Ummeetarh
07041130088










Share
And
Comment
Fisabilillah🙏












💖DAMA TA BIYU💖


BY

~AYSHA NALADO~




FREE BOOK






{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya Allah kajiqan iyayen mu}






Naceba🙋‍♀️
Kina bukatan jikinki yazama so fresh ba kwarzane ko daya ballantana kuraje ko tabo, sunburn,acne, ko knuckles? Kije kigwada products na mg's insha Allah zakiga ynd fatarki zedawo fiye da tsammaninki zakigyara jikinki naturally batare da kinbata fatarki ba jikinki yayi fresh kiyi smooth kizama kalar Madara kirar models kiringa walwali kina haskawa duk inda kikayi😍
Kidena kokonto cewa kingwada baki Dace ba insha Allah kijaraba products dinsu bi'iznillah zakiji dadinshi🙏 kayansu akwai kamshi especially sabulun kamshin yakama jikinki ko kindade da wanka jikinki zaidinga fidda ni'imtaccen kamshi bayinki ma zakiji kamshin dazai Kama😍sunada kit special domin amare Wanda indai kinyi using kit dinnan Baki bukatar kikara Kai kudinki gurin dilke domin ainihin yanda fatarki zehaska yagoge kidinga shining abun sewanda yagani😍


Mai bukatar kayan mg's chat:08062991549,07046881166,07067210195
Call:08064532391
Hausawa nacewa adade anayi sai gaskiya Kuma siyan nagari maida kudi gida🤝
💯 tested nd trusted
Natural/organic🥰






















Page 115






Tsayawa Aslam yayi yana bin wayar dake hannun shi da kallo kamar ranar ya fara ganin waya a duniya, yayinda Asmah ta daura hannu aka, a ruɗe tace"mun shiga uku ya Aslam ga ummi nan zuwa, yanzu ya zamuyi"sai sannan ya dauke kanshi daga kallon wayar ya mayar kanta jiki a sanyaye, ya amsa da "nima bansan yadda zamuyi ba husnah" haka suka zauna tsuru tsuru kowannensu jikinshi a sanyaye, can Aslam yace " na samo mana mafita" a kage tace"yawwa ya Aslam, dan Allah ka taimaka karka bari ummi ta gane komai" yace "kawai abinda zamuyi idan tazo ni zan fita falo kekuma saiki kwanta a ɗaki kiyi barcin karya, kawai sai nace mata kinyi barci" shiru tayi bayan ta gama sauraren shi, tunani takeyi anya wannan shawara ta ya Aslam zata bullar dasu kuwa, ganin tayi shiru yasa Aslam cewa"kinyi shiru husnah koke kinada wani mafitar data fi wannan ne ki kawo" tace "ya Asmah ummi ne fa sai kace baka san umminmu" dafe goshi yayi tare da cewa "kash! to yanzu ya zamuyi" karyar da kai gefe tayi, tare da taɓe baki kamar zatayi kuka, idanunta sun cika da hawaye, jayota yayi ya rungume ya shiga rarrashinta yana bubbuga bayanta kamar wata yar goye, ita kuma sai wani narkewa take karayi tana kukan shagwaba.




Ummi na katse kiran bata koma cikin gida ba, direct wajen get ta fito da nufin taje ta samu keke napep, hankali tashe take tafiya tanayi tana gyara zaman mayafin, ko kudin napep din bata dashi daga ita sai wayar hannunta, kallo daya zaka mata kasan hankalinta a tashe yake, kwata kwata bata cikin hayyacinta, tana isowa bakin titi motar Abba hanifa na isowa shima.




Tun daga nesa ya hango wata mata mai kama da ummi, saidai kwata kwata bai taba zaton ummi bane, don duk Wanda yasan ummi farin sani idan ya hango yadda take tafiya daga nisa bazai yarda ita bace, domin ummi yar gayu ce sosai tafiyar ta kuwa a tsanake takeyi, cike da nutsuwa irin na manyan mata da suka amsa sunan su, wasu ma cewa sukeyi tana hadawa da yanga idan tana tafiya.




Saida ya iso daf da ita sannan ya tabbatar itace, itako bata ma kula da shi ba burinta bai wuce ta samu napep din da zaikaita London road ba, da sauri Abban hanifa yayi parking tare da fitowa a motar shi, har ta gota shi, haka ya bita da sauri yana yana kiranta, ummi jin ana kiranta kuma taji muryar Wanda ta sani ne yasa ta waigo, daidai nan kuma ya cimmata.


Ganin Abban hanifa yasa ummi dauke ajiyar zuciya, ko gaisuwar da yake mata bata amsa ba take"yawwa nura nagode Allah ma gaka, muje ka ka kaini London road gidan Aslam" yadda take maganar a rude yasa shima cikin dan rudewa yace "subhanallahi,ummi wani abin ne ya faru" kama hanyar moto tayi tana tafiya ta amsa shi da "inafa lafiya nura, nidai Allah yasa ciwon ma ba mai tsananin bane" ta karashe maganar tana bude motar Abba hanifa ta shiga gidan gaba ta zauna, shima zama yayi a mazaunin driver ya tada motar suka dauki hanya.




Jin horn din mota a bakin get din gidan ne ya dawo da hankalin Asmah da Aslam jikin su, ita dake kwance jikinshi ne ta fara jiyowa zabura tayi ta fizge jikin tana zare ido tare da yarfe hannaye, tana cewa "shikenan ya Aslam ummi ta iso" tsayawa yayi yana kallonta bai gane nufin ta ba, saida yaji mai gadi na bude get sannan ya ankare da abin da take nufi tashi yayi tsaye a rude ya nufi window ya ɗan bude labule kaɗan ya leka, daidai nan motar Abba hanifa na kunno kai cikin compound din gidan, da sauri ya sake labulen ya juyo ya kalleta, yana zare ido, Asmah da kenan tsuru tsuru dama ganin haka yasa ta kara aza hunnu akai.


Kallonta yayi yace kinsan abinda za'ayi yanzu" da sauri ta girgiza kai, yace "kwanta" kamar zatayi kuka tace "yaya Aslam k" bai bari ta karkare ba adan tsawace yace "ki kwanta nace" ba shiri ta kwanta, ya lullubeta da duvet har kirji, yace ta rufe ido tayi barcin karya, tuni jikin Asmah ya fara karkarwa don kwata kwata bata iya Abu na rashin gaskiya ba, balle ma yanzu da take rude.




A kwancen ya barta ya

Ads At the End of Article

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login
Footer Ads