Showing 144001 words to 147000 words out of 201974 words
Chapter 49 - DAMA TA BIYU completet A'isha Nalado .txt
fice daga dakin zuwa falo, ummi ita kadai ta shigo Abban hanifa kuma ya tsaya daga waje, sallama ta rafka a bakin kofar main falon dake kulle ta ciki, Aslam da dama ke tsaye a falo yana jiran karasowarta, ya amsa da sauri tare da nufar kofar ya bude mata, sàwo kai tayi cikin falon tana kare mishi kallo, hakan bai mata ba ta mika hannu ta tattaba fuskar shi, shikam yana nan tsaye gabanta, sai yaƙen dole yake yi.
Ummi dai ganin tabbas Aslam garau yake babu ko gwarzane a jikinsa yasa, ta ayya na a zuciyar ta, to lallai Asmah ne taji ciwo bashi ba, kallon shi tayi suna haa ido ya washe mata baki tare da cewa "sannu da zuwa umminmu." Ya karashe maganar yana kama hannunta zuwa ciki, jiki a sanyaye ummi ta bishi, gurin kujera ya kaita zai zaunar da ita tace, "son ina Asmah, meya same ta a ina taji ciwo." Murmushi yayi yana sosa keya alamar rashin gaskiya ya bayyàna a fuskar shi muraran, cikin inda inda yace "tadan kwanta ne ummi, to ta ɗan samu bacci ne yanzu, dama ba fa wani ciwo bane, kawai kanta ne ke dan ciwo kaɗan kaɗan mà yama yi sauƙi" yadda yake maganar duk kame kame sai wani kasa kasa yake yi da kai yana Sosa ƙeya ummi ta fahimci karya yake yi.
Hankalinta ne ya kara tashi, take zuciyar ta ta raya mata,to ko Abin ya tsananta be yasa yake boye mata kar hankalinta ya tashi, kallon shi tace a tsawace tace "kaiii Aslam bafa wasa nake dakai ba, nace maka ina Asmah take meya sameta" ganin yadda ummi ta hassalomai yasa baisan sanda ya nuna mata hanyar dakin Asmah ba.
Da sauri kuwa ta nufi hanyar daya nuna mata shima ya take mata baya, tana isa ta faɗa kofar dakin da ta gani a gurin, Asmah jin muryar ummi na sallama a dakinta yasa rawan da jikinta akeyi ya karu.
Hango ta ummi tayi kan gado da sauri ta karasa tare da dagota tace "subhanallahi Asmah meya sameki, a ina kikaji ciwo garin yaya kuma" rasa amsar da zata ba ummi yasa ta fada jikinta ta fashe da kuka, aikuwa take ummi ta idasa rikicewa, take ta shiga cewa"innalillahi wainnailaihi rajiun, kai Aslam dan ubanka nace ka gayamin gaskiya mekefaruwa ne" ganin yadda ummi ta zubo mai idanunta masu kaifi akan su, yasa baki na rawa yace yana nuna Asmah dake rungume jikin ummi"ummi ki tambayeta ta gaya miki." Juyawa ummi tayi da sauri ta kalli Asmah tace"Asma'u meke faruwa." Itama shi ta nuna tace cikin muryar kuka "ummi ya gaya miki shi." Ummi ranta ya fara baci jin yadda suke ta gara ta kamar ball, ta dago a fusace da nufin ta balbale Aslam da fada, sai gani tayi wayam baya dakin, juyawa tayi kan Asmah tace "to tunda shi ya gudu ke gaya min, kokuma na hada keda shi na muku dukan tsiya, ladan ɗaga min hankali da kukayi da rana tsaka." Shiru tayi tana shesheka ita dai bata iya karya ba, gashi maganar ya mata nauyi, aiko ummi ganin haka tace a tsawa ce"ke nake saurare fa Asmah." Cikin sheshsheka ka tace "ummi shine fa jiya" sai kuma tayi shiru tana ci gaba da sheshshekan ta, ummi tace "uhumm ina saurarenki shine jiya me" tace "shine jiya bayan mun dawo gida ya umm, ya ." Sai kuma ta fashe da kuka ta kasa karasawa, zuwa yanzu ummi ta fara harbo jirgin su, wani ajiyar zuciya mai karfi ta saki jin abinda hankalinta kwata kwata bai je gurin ba.
"Kai amma wlh yaran nan kun shammaceni da yawa kun dauki alhakina." Ta karashe tana daga Asmah da tayi luf a jikinta tace "kalleni nan Asmah." Da'ker ta da go da fuskarta amma bata kalli cikin idon ummi ba, ummi tace"a gurin ne a kwai ciwo ko ina" a kunyace ta gyada kai, sannan ta daura da cewa "amma ya duba dazu yace babu ciwo." Ummi tace "kin tabbata ya duba." Ta sake gyada kai ummi tace "to tunda yace babu babun ne." Kin shiga ruwan zafi, nan ma ta gyada kai ummi tace "tun yaushe." Asmah tace "tun jiya."Ummi ta sake tambayar ta kuma gurin har yanzu yana zafi ta sake gyada kai, ummi tace "to baki gasu bane,ina zuwa ki gani" ta karashe maganar tana mikewa ta nufi toilet din dake dakin.
Ruwan dumi ta haɗa mata ta debo dan gishiri ta zuba sannan, tace oya ta taso, ganin yadda take tafiya yasa ummi tace "ah lallai baki gasu ba kam, da sauranki" suna shiga toilet ummi tace ta shiga ruwan, tsayawa tayi tana matsar kwallah, ummi tace "shiga mana, nemar miki lafiya na ke yi, yanzu idan baki gasu ba zuwa anjima yace zai koma ai baza kiji da daɗi ba, kuma nasan sarai ba lallai ya daga miki kafa ba, dan ku yaran yanzu ba kuda hankali ba hakuri ne da ku ba akan komai ba balle wannan harka." Cikin shagwaba tace "to ni ummi dan Allah ki fita wlh zan shiga." Tafa hannu ummi ta shiga yi, tace"ikon Allah, yanzu Asmah ni kike kora kar naga jikin ki, inda Aslam ne ai baza ki kore shi ba shi, yara muci kashin ku da fitsarin ku, amma ku raina mu haka, to shikenan ai kin huta, zan fita amma wlh in baki shiga ba kika fito zan gane, sai kin koma na gasa ki da kaina kuma da tafasheshen ruwa, kinji na gaya miki kenan," ta karkare maganar tana barin toilet din.
Sauke ajiyar zuciya tayi sannan ta tube ta lallaba ta shiga ruwan duk da kuwa zafin shi don yafi na Aslam daya hada mata zafi, dan taga gara ta shiga wannan kar taƙi ummi tazo ta sakata da kanta a tafasasshen ruwa.
Ummi kam falo ta fito Neman Aslam baya nan dakin shi ta duba nan ma wayam, nan ta shiga Neman shi cikin gidan saidai babu ko mai kama dashi, fita waje tayi ta samu Abban hanifa, yana ganin ta yace "ummi meya faru ne , Allah yasa ciwon da sauki" ummi tace "hmmm nura bar tuna min abin haushi, yaran nan ai sunci tuwo a kaina babu wani ciwon dake damun su fa, sheɗantaka ce kawai irin ta Asmah da Aslam."
Dariya Abban hanifa yayi, ummi tace "wlh kuwa nura, kaje abinda kawai Aslam zai maidani idan na gama" yace "to ummi sai kin dawo shima ogan yanzu naga ya fita mun gaisa wai zaije masallaci duk da naga kamar lokaci da saura" ummi tace "ai yasan tsiyar daya shuka, to ko Makkah zaije yaje ya dawo zai same ni ai" Abban hanifa yana dariya yace "umminmu adai mishi hakuri." Bata tanka shi ba saima cewa da tayi "to sai anjima nura saina dawo nima".
Koda ta dawo zama tayi a bakin bed tana jiran Asmah, saida ta kwashe kusan 30 minute sannan ta fito, dan itama kanta taji dadin ruwan sosai, tun daga yana yin tafiyarta ummi ta tabbatar ta shiga ruwan sosai bata ma kanta algus ba.
Kaya ummi ta Ciro mata masu kyau riga da skirt na atamfa ta saka, zama tayi a darare ta kasa hada idanu da ummi, dariya ummi tayi tace "um um amarya kinsha kamshi" cusa kai tayi cinyoyinta tana dariya, nan ummi ta shiga tsokanar ta kamar yadda takan musu wani lokaci lokaci idan ta kama, saida ta gama tsokanar ta, Asmah duk kunya ya cikata kamar ta nutse a kasa, sannan ummi ta daura da nasiha, ta shiga koya mata yadda zata ɗauke bukatar mijinta da kyau yadda bazai ma kalli wata mace a waje ba balle yayi sha'awa, ta gaya mata mahimmanci da tasirin tsarewa miji bukatun shi na shimfida keda shi, har akayi sallah suka gabatar tare da Samar wa kansu abin tabawa sukaci, suka dawo falo suka daura, daga inda suka tsaya, Asmah ta tattara dukkan hankalinta tana sauraren ummi, tana naɗar duk abinda ta gaya mata m card din kanta.
Aslam bai dawo gidan ba saida yayi sallan la'asar, duk tsananin shi ummi ta tafi musamman da baiga motar Abba hanifa ba, hankali kwance ya shigo falon saidai ganin su zaune yasa yayi turuss, ummi tace "yayi kyau son dazu muna magana sai dai kawai na juyo ban ganka ba." A daburce yace "ummi kiran gaggawa na samu daga office shiyasa na tafi ban gaya muku ba." Ummi tace "ai nasani" Sosa keya ya shiga yi yan murmushi, tace nidai kafin ka zauna muje ka maida ni gidan suna.
Haka ko akayi Aslam ya maida ummi gidan suna a mota itama nasiha ta shiga yi mai akan ya kula da matar shi ya rike amana ya kula da hakkokinta, karshe ta shiga jero musu addu'an samun zaman lafiya mai dorewa da kuma zuria dayyiba.
Kwana biyu kunjini shiru ko? Kuyi hakuri wlh ban samu zama bane muna sha'ani, amma yanzu insha Allah zan maida hankali mu gama littafin nan, nasan kuma kun gaji ai, ku kara hakuri in-sha Allah saura kirisss.
Oum Ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fisabilillah🙏.
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya Allah kajiqan iyayen mu}
Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne, knuckles,wrinkles,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using sabulun mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗 Mai bukata should
Chat👇
08062991549
07046881166
07067210195
Call 08064532391
Team glow🧖♀️
Page 116
Koda ummi ta koma gidan suna da gudu su batool suka taso suna tambayar ta lafiya mai ya samu Asmah din, dan Abban hanifa ya kira ya Rabi'ah ya gaya mata, halin da ake ciki ita kuma ta gaya musu nan fa suma hankalin su ya ɗaga suka shiga tsumayen jiran dawowar ummi.
Ummi tace masu "babu komai ba wani ciwo bane mai tsananin, wai jiya da zazzabi ta kwana da ciwon kai, to yau ma ko kafin na isa ta wartsake abinta, tace ma zata zo sunan mijinta ne ya hana, tunda jikin ba kwari." Cike da tausayin ƴar uwar su suka shiga yi mata addu'a akan Allah ya ƙara sauki, ya Rabi'ah kuwa dariya tayi, tace "to kodai itama ta harbu ne, dan jiya dama bata cikin lissafi" ummi tace "lalai kam, to sai ki buga ma yayan naku waya ki tambaye shi dan ki tabbatar"zaro idanu ya Rabi'ah tayi tare da cewa "ni shegiya, inji dan daudu, dan Allah umminmu ki rufa min asiri na zauna a ɗakin mijina lafiya." Duk dariya suka saka mata kafin kuma kowa ya kama barkan gabansa, kowacce zuciyar ta cike da tausayin Asmah, duk sun dauki niyyar zuwa har gida su dubota, zahra ma cewa tayi gobe zataje saboda jibi zata koma bidda.
Da'ker Aslam ya samu ya iya danne zuciyar shi ya daga ma Asmah kafa a ranar, washe gari kuwa tunda sassafe ya nemi hakkinsa, dan Daren ranar da'ker ya samu ya rintsa, itama bata hana ba, amma gabanta sai faɗuwa yake yi, dan ta dauka zataji zafi ne kamar yadda taji ana farko, duk da ya ce mata babu zafi sosai, ba wani yarda tayi ba, sai dai ga mamakin ta wannan karon babu zafi sosai ɗin, sai ma daɗi da ta dinga ji yana rinjayar zafin, ranar kuwa ba round ɗaya yayi ba sai da yayi biyu lafiyayyu.
Bayan sunyi breakfast yace bazai je office ba zai tsaya yayi jinyar ta, gashi ranar monday kuma yana da abu mai matukar muhimmanci a office ɗin ranar, don tun da sassafe bayan sun gama harke yake ta amsa call akai akai kuma tana ji duk akan maganar ne, dan haka da yace bazai je ba tace ya tafi abishi ita taji sauki, ƙin tafiya yayi saida ta saka mishi kuka tukunna daƙer ya tafi, yanayi yana kaiwa gurin mota ya dawo yace yayi mantuwa karshe duk da yadda take jin jikin ta ba kwari saida ta rakashi gurin shiga motar da kanta taga tafiyar shi sannan ta sauke ajiyar zuciya tare da dawowa ciki ta kwanta abinta.
Da wuraren sha biyu zahra ta kira ta a waya gata nan zuwa, dan daɗi har da tsalle ta ringayi, zahra naji tace"lallai kin wartsake, to nidai da Allah ki daina wannan tsallen kar amana asarar babyn mu." Ko minti talatin kuwa bata ƙara ba ta iso, kamkameta Asmah tayi tana mata oyoyoo, tunda aka aurad dasu yaune rana ta farko da daya daga cikinsu ta ziyarci gidan daya, rasa inda zata saka ta tayi, karshe dai suka ƙule a bedroom, kafin kace kwabo ta cika mata gabanta da kayan ciye ciye, bayan sun gaisa ta mata ya jiki, suka dan taba tsokanar juna, nan hira ta barke a tsananin su, da'ker suka shiga kitchen sukayi girkin abinda zasu ci.
A gidan Asmah zahra ta kusa wuni dan sai da ta jira Aslam ya dawo daga office suka gaisa, gashi ranar bai dawo da wuri ba, sai bayan la'asar tabar gidan inda zata wuce family hausa ta kwana a nan gobe Barr zai zo ya ɗauke ta da yamma, Asmah kam harda kukan ta da zahra zata tafi, balle ma da taji family hau zata, ai ji tayi kamar dama itace zahra, tana matukar son taje gidan nan musamman dan taga mummy da Alhaji baba, amma ƙememe Aslam ya hana.
Ganin yadda hankalinta ya tashi da zahra zata tafi yasa yace ta shigo matar su kaita gidan tare amma da sharaɗin baza su shiga ciki ba, ba haka taso ba, amma hakan ma ai ta rage zafi ko ba komai yau zata bi hanyar gidan.
Daren ranar ma haka suka kasance da juna, suka faranta ran juna suka shayar da juna madarar farin ciki, ranar kam Asmah bata ji zafi ba ko kaɗan, hakan yasa ta zage sosai ta biye mishi duk yadda ya juyata bata ki sai ma kokarin ta gyara mai da kyau da take yi yadda zaiji dadi sosai, aiko dai ya yaba, domin saida yayi round uku ranar, kwarai ya sara mata yadda take da juriya sosai da kuma kwazo sarai ya fahimci ta gaji amma take ta kokarin ta samar mai farin ciki don ko a fuska bata nuna ta gaji ba, saida ya samu gamsarshiyar gamsuwa, sannan ya ɗauke ta zuwa toilet, ya mata wanka shi ma yayi suka fito suka kwanta
Ko minti goma basu yi da kwanciya ba barci ya sureta, dan da gaske ba karamin gajiya tayi ba, to abinda bawai mutum ya saba bane, wai danma ita din matar novel ce😂
Kallon kyakkyawar fuskar ta yayi, idanunta a runtse tana sauke numfashi a hankali, hucin numfashinta na sauka a kirjin shi, tasbihi ya shiga jerowa abangijin sammai da kassai da kuma kirari da yabo, daya dube shi ya mallaka mishi Asmah, ya sani tabbas Allah ya soshi da rahma daya sake ara mishi dama ta biyu a kan ta, take yaji idanun shi ya bushe kamas babu alamar barci, samun kanshi yayi da son yin sallar nafila domin kara mikawa Allah godiya, kiss ya kai mata a goshi kafin a hankali ya zare jikinshi a nata ya maye mata gurbin shi da pillow, sannan ya miƙe.
Ranar kusan kwana Aslam yayi yana Abu daya, gaba ɗaya duk Wanda keda hannu a cikin haɗa auren shi da Asmah saida ya musu addu'a, musamman kamal da Alhaji baba da muka Mallam.
A cikin satin nan Asmah da Aslam babu Abu da suke yi sai barzar amarci, sunyi wani fresh sunyi shar dasu kamar ƙwenƙwasan inji, duk wanda ya san Aslam sosai idan ya ganshi a yan kwana kin nan sai ya sake kallon shi ya kara.
Ita ma Asmah ba'a barta a baya ba, har wani dan ƙiba tayi na jin dadi da samun kwanciyar hankalin, lafiyayyun hips dinnan suka kara bajewa, boobs kuma suka kara cika suka tumbastsa, kullum burinta tayi abinda zai faranta ma Mr Aslam rai.
Ranar da suka cika sati biyu da fara shan amarci Aslam dai kasa jurewa yayi yana zaune a falo bayan isha'e ta fito cikin kwalliyarta da take zuba wa na kece raini a cikin yan kwanakin nan, sanye take cikin kananan kaya riga yar figil dako cibiyarta bata gama rufewa ba,ga saman a buɗe kusan rabin boobs dinta na waje, ga kuma wando jins Wanda bai gama kai mata kasa ba 3 quarter damamme, ta gyara dogon gashin kanta tayi fakin dinshi ta gefe, sai baza kamshi take yi tana warwali kamar wata diamond, tunda ta sawo kafarta a falon ya bar abinda yake yi, ya zuba mata idanu, tare da baza hanci yana shakar daddaɗan kamshin ta mai tayar mai da hankali a ko yaushe.
Cikin wani irin taku mai matukar Jan hankali take tahowa gare shi, tana sakar mai kayataccen murmushi, tun kan ta karaso ya ware mata hannayenshi, bata yi kasa a gwuiwa ba tana zuwa ta iso gareshi ta ɗane kan cinyar shi ta zauna ta gaba tana facing ɗin shi, tare da mika hannu ta sagale wuyar shi.
Wani irin kallon luv suke bin juna dashi kamar zasu hadiye juna, sai wani kashe mai ido take yi tana sakar mai wani irin kayataccen murmushi, hura mata iskan bakin shi yayi a idanunta, runtsewa tayi tayi fari dasu ta sake zuba mai su a fuska, a hankali yace "idon mayu." Kallon juna suka yi suka kwashe da dariya, tuna lokacin da yake kiran ta da haka, cikin dariya tace "gaskiya yaya Aslam ka zazzageni sosai fa,nice mai idon mayu nice mai idon muzuru nice mai idon kwadi du..." Bai bari ta kai karshen maganar ta ba yayi sauri ya daura yatsar shi akan lips